< Romawa 10 >

1 'Yan'uwana, muradin zuciyata da dukkan addu'oi na ga Allah dominsu shine don su sami ceton.
ہے بھْراتَرَ اِسْراییلِییَلوکا یَتْ پَرِتْرانَں پْراپْنُوَنْتِ تَدَہَں مَنَسابھِلَشَنْ اِیشْوَرَسْیَ سَمِیپے پْرارْتھَیے۔
2 Domin na shaida game da su cewa suna da kwazo game da Allah, amma ba a kan sani ba.
یَتَ اِیشْوَرے تیشاں چیشْٹا وِدْیَتَ اِتْیَتْراہَں ساکْشْیَسْمِ؛ کِنْتُ تیشاں سا چیشْٹا سَجْنانا نَہِ،
3 Don, ba su da sani akan adalcin Allah, suna kokarin tabbatar da adalcin kansu. Ba su bada kan su ga adalcin Allah ba.
یَتَسْتَ اِیشْوَرَدَتَّں پُنْیَمْ اَوِجْنایَ سْوَکرِتَپُنْیَں سْتھاپَیِتُمْ چیشْٹَمانا اِیشْوَرَدَتَّسْیَ پُنْیَسْیَ نِگھْنَتْوَں نَ سْوِیکُرْوَّنْتِ۔
4 Gama Almasihu shi ne cikar doka zuwa ga adalci ga dukkan wadanda suka gaskata.
کھْرِیشْٹَ ایکَیکَوِشْواسِجَنایَ پُنْیَں داتُں وْیَوَسْتھایاح پھَلَسْوَرُوپو بھَوَتِ۔
5 Musa kam ya rubuta game da adalci da zai samu ta shari'a: ''mutumin da ya aikata adalcin shari'a, zai rayu ta wurin wannan adalcin.''
وْیَوَسْتھاپالَنینَ یَتْ پُنْیَں تَتْ مُوسا وَرْنَیاماسَ، یَتھا، یو جَنَسْتاں پالَیِشْیَتِ سَ تَدّوارا جِیوِشْیَتِ۔
6 Amma adalcin da ya zo ta wurin bangaskiya yace, ''Kada ku ce a zuciyarku, wa zai hau zuwa sama?''(don ya sauko da Almasihu kasa).
کِنْتُ پْرَتْیَیینَ یَتْ پُنْیَں تَدْ ایتادرِشَں واکْیَں وَدَتِ، کَح سْوَرْگَمْ آرُہْیَ کھْرِیشْٹَمْ اَوَروہَیِشْیَتِ؟
7 Kada ku ce, ''Wa zai gangara zuwa kasa?'' (Wato wa zai fito da Almasihu daga cikin matattu). (Abyssos g12)
کو وا پْریتَلوکَمْ اَوَرُہْیَ کھْرِیشْٹَں مرِتَگَنَمَدھْیادْ آنیشْیَتِیتِ واکْ مَنَسِ تْوَیا نَ گَدِتَوْیا۔ (Abyssos g12)
8 Amma me yake cewa? “kalmar tana kusa da kai a cikin bakinka da kuma cikin zuciyarka.” Wato kalmar bangaskiya, wadda muke shaidawa.
تَرْہِ کِں بْرَوِیتِ؟ تَدْ واکْیَں تَوَ سَمِیپَسْتھَمْ اَرْتھاتْ تَوَ وَدَنے مَنَسِ چاسْتے، تَچَّ واکْیَمْ اَسْمابھِح پْرَچارْیَّمانَں وِشْواسَسْیَ واکْیَمیوَ۔
9 Don idan da bakinka, ka shaida Yesu Ubangiji ne, kuma ka gaskata a zuciyarka cewa Allah ya tashe shi daga matattu, za ka sami ceto.
وَسْتُتَح پْرَبھُں یِیشُں یَدِ وَدَنینَ سْوِیکَروشِ، تَتھیشْوَرَسْتَں شْمَشانادْ اُدَسْتھاپَیَدْ اِتِ یَدْیَنْتَحکَرَنینَ وِشْوَسِشِ تَرْہِ پَرِتْرانَں لَپْسْیَسے۔
10 Don da zuciya ne mutum yake gaskatawa zuwa ga adalci, da kuma baki ne yake shaida zuwa ga ceto.
یَسْماتْ پُنْیَپْراپْتْیَرْتھَمْ اَنْتَحکَرَنینَ وِشْوَسِتَوْیَں پَرِتْرانارْتھَنْچَ وَدَنینَ سْوِیکَرْتَّوْیَں۔
11 Don nassi na cewa, ''Duk wanda ya gaskata da shi ba zai ji kunya ba,''
شاسْتْرے یادرِشَں لِکھَتِ وِشْوَسِشْیَتِ یَسْتَتْرَ سَ جَنو نَ تْرَپِشْیَتے۔
12 Gama ba bambanci tsakanin Bayahude da Ba'al'ume. Gama dukkansu Ubangijinsu daya ne, Shi mayalwaci ne ga dukkan wanda ya kira shi.
اِتْیَتْرَ یِہُودِنِ تَدَنْیَلوکے چَ کوپِ وِشیشو ناسْتِ یَسْمادْ یَح سَرْوّیشامْ اَدْوِتِییَح پْرَبھُح سَ نِجَیاچَکانَ سَرْوّانْ پْرَتِ وَدانْیو بھَوَتِ۔
13 Duk wanda ya kira sunan Ubangiji zai sami ceto.
یَتَح، یَح کَشْچِتْ پَرَمیشَسْیَ نامْنا ہِ پْرارْتھَیِشْیَتے۔ سَ ایوَ مَنُجو نُونَں پَرِتْراتو بھَوِشْیَتِ۔
14 To ta yaya zasu kira ga wanda basu gaskata ba? Kuma ta yaya zasu gaskata ga wanda ba su taba jin labarinsa ba?
یَں یے جَنا نَ پْرَتْیایَنْ تے تَمُدِّشْیَ کَتھَں پْرارْتھَیِشْیَنْتے؟ یے وا یَسْیاکھْیانَں کَداپِ نَ شْرُتَوَنْتَسْتے تَں کَتھَں پْرَتْییشْیَنْتِ؟ اَپَرَں یَدِ پْرَچارَیِتارو نَ تِشْٹھَنْتِ تَدا کَتھَں تے شْروشْیَنْتِ؟
15 Kuma ta yaya zasu ji in ba ayi masu wa'azi ba? Kuma ta yaya zasu yi wa'azin in ba an aike su ba? - Kamar yadda yake a rubuce, “Ina misalin kyau na kafafun wadanda ke shaida labarin farin ciki na abubuwa masu kyau!”
یَدِ وا پْریرِتا نَ بھَوَنْتِ تَدا کَتھَں پْرَچارَیِشْیَنْتِ؟ یادرِشَں لِکھِتَمْ آسْتے، یَتھا، مانْگَلِکَں سُسَںوادَں دَدَتْیانِییَ یے نَراح۔ پْرَچارَیَنْتِ شانْتیشْچَ سُسَںوادَں جَناسْتُ یے۔ تیشاں چَرَنَپَدْمانِ کِیدرِکْ شوبھانْوِتانِ ہِ۔
16 Amma ba dukkansu ne suka ji bishara ba. Gama Ishaya ya ce, ''Ubangiji, wa ya gaskata da sakon?
کِنْتُ تے سَرْوّے تَں سُسَںوادَں نَ گرِہِیتَوَنْتَح۔ یِشایِیو یَتھا لِکھِتَوانْ۔ اَسْمَتْپْرَچارِتے واکْیے وِشْواسَمَکَرودّھِ کَح۔
17 Saboda haka bangaskiya na zuwa ta wurin ji, jin kuwa daga maganar Almasihu.
اَتَایوَ شْرَوَنادْ وِشْواسَ اَیشْوَرَواکْیَپْرَچاراتْ شْرَوَنَنْچَ بھَوَتِ۔
18 Amma na ce, “ko basu ji ba ne? I, tabbas'' muryarsu ta kai dukkan duniya, kuma kalmominsu sun kai har karshen duniya.''
تَرْہْیَہَں بْرَوِیمِ تَیح کِں ناشْراوِ؟ اَوَشْیَمْ اَشْراوِ، یَسْماتْ تیشاں شَبْدو مَہِیں وْیاپْنودْ واکْیَنْچَ نِکھِلَں جَگَتْ۔
19 yau, na ce, ''Ko Isra'ila basu sani ba ne?'' Da farko Musa ya ce, “Zan sa kuyi fushi da kishi da abin da ba al'umma ba. Abin da nake nufi nan shine al'ummar da basu da fahinta, zan more su, in tayar maku da hankali.''
اَپَرَمَپِ وَدامِ، اِسْراییلِییَلوکاح کِمْ ایتاں کَتھاں نَ بُدھْیَنْتے؟ پْرَتھَمَتو مُوسا اِدَں واکْیَں پْروواچَ، اَہَمُتّاپَیِشْیے تانْ اَگَنْیَمانَوَیرَپِ۔ کْلیکْشْیامِ جاتِمْ ایتانْچَ پْرونْمَتَّبھِنَّجاتِبھِح۔
20 Amma Ishaya da karfin hali ya ce, ''Ga wadanda basu neme ni ba suka same ni. Na bayyana ga wadanda basu nemi ni ba.
اَپَرَنْچَ یِشایِیوتِشَیاکْشوبھینَ کَتھَیاماسَ، یَتھا، اَدھِ ماں یَیسْتُ ناچیشْٹِ سَمْپْراپْتَسْتَے رْجَنَیرَہَں۔ اَدھِ ماں یَے رْنَ سَمْپرِشْٹَں وِجْناتَسْتَے رْجَنَیرَہَں۔۔
21 ''Amma ga Isra'ila kam ya ce, '' na mika hannu na ga masu rashin biyayya dukkan tsawon rana, domin su mutane ne masu taurin kai.''
کِنْتْوِسْراییلِییَلوکانْ اَدھِ کَتھَیانْچَکارَ، یَیراجْنالَنْگھِبھِ رْلوکَے رْوِرُدّھَں واکْیَمُچْیَتے۔ تانْ پْرَتْییوَ دِنَں کرِتْسْنَں ہَسْتَو وِسْتارَیامْیَہَں۔۔

< Romawa 10 >