< Ru’uya ta Yohanna 1 >
1 Wannan shine wahayin Yesu Almasihu da Allah ya bashi ya nuna wa bayinsa abinda zai faru ba da dadewa ba. Ya bayyana wannan ta wurin aiko da mala'ikansa ga bawansa Yahaya.
Mu libuku ili muli bintu Lesa mbyalayubulwila Yesu Klistu kwambeti ambile basebenshi bakendi, bintu byela kwinshika ca lino lino. Neco Klistu walatuma mungelo wakendi kuya kwambila Yohane musebenshi wakendi.
2 Yahaya yayi shaida akan abinda ya gani game da maganar Allah da kuma shaidar da aka bayar game da Yesu Almasihu.
Yohane walamba byonse mbyalabona bilambanga sha mulumbe wa Lesa ne cancinencine ncalayubulwila Yesu Klistu.
3 Mai albarka ne wanda ke karanta littafin nan da murya mai karfi, da kuma wadanda ke sauraron kalmomin wannan annabci kuma suke biyayya da abinda aka rubuta a ciki, domin kuwa lokaci ya kusato.
Ukute colwe muntu labelengenga maswi abushinshimi ali mu libuku ili, kayi bakute colwe bantu balakutikinga maswi ne kwasunga. Cindi ca kwambeti bintu bitatike kwinshika cilipepi.
4 Ni Yahaya, zuwa ga ikilisiyoyi bakwai na kasar Asiya: alheri zuwa gare ku da salama daga wanda ke yanzu, wanda ya kuma kasance a da, shi ne kuma mai zuwa nan gaba, kuma daga ruhohin nan bakwai da ke gaban kursiyinsa,
Njame Yohane, ndalembelenga mibungano isanu ne ibili ili mu cimpansha ca Asiya. Luse ne lumuno kufuma kuli Lesa uyo walikubapo, ulipo kayi uyo lesanga, bibe ne njamwe. Luse ne lumuno kufuma kumishimu isanu ne ibili ili ku Cipuna ca Bwami bwa Lesa bibe ne njamwe.
5 kuma daga Yesu Almasihu, wanda ke amintaccen mashaidi, dan fari na tashi daga cikin matattu, kuma mai mulkin sarakunan duniya. Ga wanda ya ke kaunar mu ya kuma kwance mu daga daurin zunubanmu ta wurin jininsa,
Kayi luse ne lumuno kufuma kuli Yesu Klistu, kamboni washomeka bibe ne njamwe. Yesu emutanshi kupunduka kubafu walakoma lufu, endiye lendeleshenga bami ba pacishi capanshi. Walatusuna netulubula ku bwipishi ne milopa yakendi.
6 ya maishe mu masu mulki, firistoci na Allahnsa da Ubansa - daukaka da iko su tabbata gare shi har abada abadin, Amin. (aiōn )
Nendi latubiki kuba bami ne beshimilumbo beshikusebensela Lesa, Baishi. Yesu Klistu apewe bulemu ne ngofu lelo ne masuba onse, Ameni! (aiōn )
7 Duba yana zuwa tare da gizagizai, kowane ido zai gan shi, har ma da wadanda suka soke shi. Haka kuma dukkan kabilun duniya za su yi makoki saboda da shi. I, Amin.
Kamubonani, lesanga mumakumbi, uliyense nakamubone, ne bonse balamuyasa. Bantu bonse pacishi capanshi nibakamulile. Neco kacikabani motepelomo. Kamubonani, Yesu lesanga pamo ne makumbi. Bantu bonse nibakamubone, naboyo balikumuyasa nibakamubone. Bantu bamishobo yonse pacishi capanshi nibakalile cebo ca endiye. Ee, ici nicikenshike! Ameni.
8 “Nine na farko da na karshe”, in ji Ubangiji Allah, “Wanda yake shine a yanzu, shine wanda ya kasance a da, kuma shi ne mai zuwa nan gaba, Mai iko duka.”
Mwami Lesa wa ngofu shonse, uyo walikubako, ulipo kayi uyo lakesanga. Lambangeti, “Ame njame citatiko kayi njame mapwililisho.”
9 Ni, Yahaya- dan'uwan ku da wanda ke tarayya daku cikin shan wahala, da mulki da tsawon jimrewa wadanda ke cikin Yesu - ina tsibirin da ake kira Batmusa saboda maganar Allah da kuma shaida game da Yesu.
Njame Yohane washoma munenu, tulapengenga cebo ca Yesu Mwami wetu, uyo latupanga ngofu sha kupita mu mapensho. Ndalabikwa pa nsumbu ya Patimo cebo ca kukambauka mulumbe wa Lesa, ne cancinencine ico ncalayubulula Yesu.
10 Ina cikin Ruhu a ranar Ubangiji. Sai naji wata murya mai karfi a baya na kamar ta kaho.
Pa busuba bwa Mwami, Mushimu Uswepa walamfukata, kayi ndalanyumfwa maswi akompolola kunyuma kwakame, alikunyumfwiketi kulila kwa tolompita.
11 Ta ce, “Rubuta abinda ka gani a cikin littafi, ka kuma aika wa ikilisiyoyin nan bakwai - ga Afisus, ga Simirna, ga Birgamas, ga Tayatira, ga Sardisu, ga Filadalfiya, da kuma ga Laudikiya.”
Kambeti, “Kolemba mulibuku bintu mbyolabononga, kayi watume ku mibungano isanu ne ibili ku Efenso ku Simuna ku Pegamo ku Tiyatila ku Salidisi ku Filadelufiya ne ku Lawodikeya.”
12 Na juya don in ga wanda muryarsa ke magana da ni, da na juya sai na ga fitilu bakwai akan madorin su
Mpondalacebuketi mbone walikwamba ne njame, ndalabona pakubika malampi asanu ne abili a golide.
13 A tsakiyar fitilun akwai wani mai kama da dan mutum, yana sanye da doguwar tufa har tafin sawunsa, da damara ta zinariya kewaye a kirjinsa.
Pakati pa byakubikapo malampi asa, palikuba naumbi walikuboneketi Mwana Muntu, walikuba wafwala mwinjila utali washika ku myendo kayi walikuba walikobeka cikwisa ca golide pa cali.
14 Kansa da gashinsa fari fat kamar auduga - kamar dusar kankara, kuma idanun sa kamar harshen wuta.
Mishishi ya kumutwi wakendi yalikuba tuu eti buluba, nambi eti mapepe ankobokobo, menso akendi alikuboneketi makalangasha a mulilo.
15 Kafaffunsa kamar gogaggiyar tagulla, kamar tagullar da aka tace da wutar makera, muryar sa kuma kamar kugin ambaliyar ruwan teku ne.
Myendo yakendi yalikubeketi cela cilafukutwanga pa muba, kayi maswi akendi alikunyumfwiketi kuwota kwa menshi angi.
16 A hannunsa na dama yana rike da taurari bakwai, daga bakinsa kuma kakkaifan takobi mai kaifi biyu ke fitowa. Fuskarsa tana haskakawa kamar sa'adda rana ke haskakawa kwarai.
Mucikasa cakendi cakululyo, walikuba wekata nyenyenshi shisanu ne shibili. Kayi mu mulomo wakendi, mwalafuma cibeshi calumata konse konse. Pa cinso cakendi palikubangileti lisuba lyanga pelu pa mutwi.
17 Lokacin da na gan shi, na fadi kamar mataccen mutum a kafaffunsa. Ya dora hannunsa na dama a kaina ya ce, “Kada ka ji tsoro. Nine na farko da na karshe,
Mpondalamulangishisha, ndalawa panshi kumwendo yakendi eti muntu lafu. Neye walabika cikasa cakendi pali njame ne kwambeti, “Kotatina! ame njame citatiko ne mapwililisho.
18 da kuma wanda ke raye. Na mutu, amma duba ina raye har abada! Kuma ina da mabudin mutuwa da na hades. (aiōn , Hadēs )
Ndemuyumi! Ndalikuba wafwa, nomba lino kamubonani ndemuyumi kucindi camuyayaya, kayi nkute ngofu pa lufu ne pabantu bona mucishi cabafu. (aiōn , Hadēs )
19 Domin haka ka rubuta abinda ka gani, abin da ke yanzu, da abin da zai faru bayan wanan.
Kolemba bintu mbyolabono, bilenshikinga pa cino cindi kayi ne byeti bikenshike kuntangu.
20 Akan boyayyar ma'ana game da taurari bakwai da ka gani a hannun dama na, da madorin fitilu bakwai na zinariya: Taurarin nan bakwai mala'iku ne na ikilisiyoyi bakwai, kuma madorin fitilun nan bakwai ikilisiyoyi ne bakwai.
Lino ndapandululunga bintu mbyowabulanga kwinshiba cena, nyenyenshi shisanu ne shibili nshewalabona ku cikasa cakame ca ku lulyo, kayi ne pakubika malampi pasanu ne pabili a golide. Nyenyenshi shisanu ne shibili ni batangunishi ba mibungano isanu ne ibili, kayi pakubika malampi pasanu ne pabili a golide ni mibungano isanu ne ibili.”