< Ru’uya ta Yohanna 1 >

1 Wannan shine wahayin Yesu Almasihu da Allah ya bashi ya nuna wa bayinsa abinda zai faru ba da dadewa ba. Ya bayyana wannan ta wurin aiko da mala'ikansa ga bawansa Yahaya.
Jēzus Kristus parādīšana, ko Dievs Viņam ir devis, rādīt Saviem kalpiem to, kam būs notikt drīzumā, un ko Viņš ir zināmu darījis caur Savu eņģeli sūtīdams Savam kalpam Jānim.
2 Yahaya yayi shaida akan abinda ya gani game da maganar Allah da kuma shaidar da aka bayar game da Yesu Almasihu.
Tas ir apliecinājis Dieva vārdu un Jēzus Kristus liecību un visu, ko viņš redzējis.
3 Mai albarka ne wanda ke karanta littafin nan da murya mai karfi, da kuma wadanda ke sauraron kalmomin wannan annabci kuma suke biyayya da abinda aka rubuta a ciki, domin kuwa lokaci ya kusato.
Svētīgs ir tas, kas to lasa, un tie, kas dzird šās praviešu mācības vārdus un patur, kas te ir rakstīts; - jo tas laiks ir tuvu.
4 Ni Yahaya, zuwa ga ikilisiyoyi bakwai na kasar Asiya: alheri zuwa gare ku da salama daga wanda ke yanzu, wanda ya kuma kasance a da, shi ne kuma mai zuwa nan gaba, kuma daga ruhohin nan bakwai da ke gaban kursiyinsa,
Jānis tām septiņām Dieva draudzēm, kas ir Āzijā: žēlastība lai ir jums un miers no Tā, kas ir un kas bijis un kas nāk; un no tiem septiņiem gariem, kas ir Viņa goda krēsla priekšā;
5 kuma daga Yesu Almasihu, wanda ke amintaccen mashaidi, dan fari na tashi daga cikin matattu, kuma mai mulkin sarakunan duniya. Ga wanda ya ke kaunar mu ya kuma kwance mu daga daurin zunubanmu ta wurin jininsa,
Un no Jēzus Kristus, kas ir Tas uzticīgais liecinieks, Tas pirmdzimtais no tiem mirušiem un Tas valdītājs pār tiem ķēniņiem virs zemes; kas mūs ir mīlējis un mūs mazgājis no mūsu grēkiem ar Savām asinīm,
6 ya maishe mu masu mulki, firistoci na Allahnsa da Ubansa - daukaka da iko su tabbata gare shi har abada abadin, Amin. (aiōn g165)
Un mūs darījis par ķēniņiem un priesteriem Savam Dievam un Tēvam: Viņam lai ir gods un vara mūžīgi mūžam! Āmen. (aiōn g165)
7 Duba yana zuwa tare da gizagizai, kowane ido zai gan shi, har ma da wadanda suka soke shi. Haka kuma dukkan kabilun duniya za su yi makoki saboda da shi. I, Amin.
Redzi, Viņš nāk ar padebešiem, un visas acis Viņu redzēs un tie, kas Viņu ir dūruši, un visas pasaules ciltis kauks Viņa priekšā. Tiešām, Āmen.
8 “Nine na farko da na karshe”, in ji Ubangiji Allah, “Wanda yake shine a yanzu, shine wanda ya kasance a da, kuma shi ne mai zuwa nan gaba, Mai iko duka.”
Es esmu Tas A(Alfa) un Tas O(Omega), Tas Iesākums un Tas Gals, saka Tas Kungs Dievs, kas ir un kas bijis un kas nāk, Tas Visuvaldītājs.
9 Ni, Yahaya- dan'uwan ku da wanda ke tarayya daku cikin shan wahala, da mulki da tsawon jimrewa wadanda ke cikin Yesu - ina tsibirin da ake kira Batmusa saboda maganar Allah da kuma shaida game da Yesu.
Es Jānis, jūsu brālis un biedrs iekš Jēzus Kristus bēdām, valstības un pacietības, es biju tai salā, ko sauc Patmos, Dieva vārda dēļ un Jēzus Kristus liecības dēļ.
10 Ina cikin Ruhu a ranar Ubangiji. Sai naji wata murya mai karfi a baya na kamar ta kaho.
Es biju garā Tā Kunga dienā un dzirdēju aiz manis stipru balsi kā bazūni;
11 Ta ce, “Rubuta abinda ka gani a cikin littafi, ka kuma aika wa ikilisiyoyin nan bakwai - ga Afisus, ga Simirna, ga Birgamas, ga Tayatira, ga Sardisu, ga Filadalfiya, da kuma ga Laudikiya.”
Tā sacīja: Es esmu Tas A(Alfa) un Tas O(Omega), Tas Pirmais un Tas Pēdīgais; un ko tu redzi, to raksti grāmatā un sūti tām draudzēm, kas ir Āzijā, uz Efesu un uz Smirnu un uz Pergamu un uz Tiatiru un uz Sardu un uz Filadelfiju un uz Laodiķeu.
12 Na juya don in ga wanda muryarsa ke magana da ni, da na juya sai na ga fitilu bakwai akan madorin su
Un es apgriezos, to balsi skatīties, kas ar mani runāja, un apgriezies es redzēju septiņus zelta lukturus,
13 A tsakiyar fitilun akwai wani mai kama da dan mutum, yana sanye da doguwar tufa har tafin sawunsa, da damara ta zinariya kewaye a kirjinsa.
Un vidū starp tiem septiņiem lukturiem vienu, līdzīgu Cilvēka Dēlam, apģērbtu ar gariem svārkiem un apjoztu ap krūtīm ar zelta jostu,
14 Kansa da gashinsa fari fat kamar auduga - kamar dusar kankara, kuma idanun sa kamar harshen wuta.
Un Viņa galva un mati bija balti, tā kā balta vilna, tā kā sniegs, un Viņa acis bija tā kā uguns liesma;
15 Kafaffunsa kamar gogaggiyar tagulla, kamar tagullar da aka tace da wutar makera, muryar sa kuma kamar kugin ambaliyar ruwan teku ne.
Un Viņa kājas bija varam līdzīgas, itin kā ceplī degošas, un Viņa balss tā kā lielu ūdeņu balss.
16 A hannunsa na dama yana rike da taurari bakwai, daga bakinsa kuma kakkaifan takobi mai kaifi biyu ke fitowa. Fuskarsa tana haskakawa kamar sa'adda rana ke haskakawa kwarai.
Un Viņam bija labā rokā septiņas zvaigznes, un no Viņa mutes izgāja ass, abējās pusēs griezīgs zobens, un Viņa vaigs spīdēja, kā saule spīd savā spēkā.
17 Lokacin da na gan shi, na fadi kamar mataccen mutum a kafaffunsa. Ya dora hannunsa na dama a kaina ya ce, “Kada ka ji tsoro. Nine na farko da na karshe,
Un kad es Viņu redzēju, tad es nokritu pie Viņa kājām tā kā miris; un Viņš man uzlika Savu labo roku sacīdams: nebīsties! Es esmu Tas Pirmais un Tas Pēdējais
18 da kuma wanda ke raye. Na mutu, amma duba ina raye har abada! Kuma ina da mabudin mutuwa da na hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Un Tas Dzīvais. Es biju nomiris un redzi, Es esmu dzīvs mūžīgi mūžam. Un Man ir elles un nāves atslēgas. (aiōn g165, Hadēs g86)
19 Domin haka ka rubuta abinda ka gani, abin da ke yanzu, da abin da zai faru bayan wanan.
Raksti, ko tu esi redzējis, to, kas nu ir, un to, kas pēc šim notiks,
20 Akan boyayyar ma'ana game da taurari bakwai da ka gani a hannun dama na, da madorin fitilu bakwai na zinariya: Taurarin nan bakwai mala'iku ne na ikilisiyoyi bakwai, kuma madorin fitilun nan bakwai ikilisiyoyi ne bakwai.
To noslēpumu par tām septiņām zvaigznēm, ko tu esi redzējis Manā labā rokā, un tos septiņus zelta lukturus. Tās septiņas zvaigznes ir to septiņu draudžu eņģeļi, un tie septiņi lukturi, ko tu esi redzējis, ir septiņas draudzes.

< Ru’uya ta Yohanna 1 >