< Ru’uya ta Yohanna 1 >

1 Wannan shine wahayin Yesu Almasihu da Allah ya bashi ya nuna wa bayinsa abinda zai faru ba da dadewa ba. Ya bayyana wannan ta wurin aiko da mala'ikansa ga bawansa Yahaya.
Wa yi hinhran u Yesu Kristi wa Irji nnowu ndu tsro ba granma ikpye waa a tie weiwiere a. A tru meleka ma ye ni Yohanna ye nhra wa.
2 Yahaya yayi shaida akan abinda ya gani game da maganar Allah da kuma shaidar da aka bayar game da Yesu Almasihu.
Yohanna ahla lantre Rji nda hla u Yseu Kristi u kyi wa atoh wawumbambawu.
3 Mai albarka ne wanda ke karanta littafin nan da murya mai karfi, da kuma wadanda ke sauraron kalmomin wannan annabci kuma suke biyayya da abinda aka rubuta a ciki, domin kuwa lokaci ya kusato.
Indi uluw ahi wa akra totsuma ma ngbangban me'a ma kii biwa mba tsi wo tre waatre nda kpa nyemen ni kpe wa mba ha nimi into a he whewhir.
4 Ni Yahaya, zuwa ga ikilisiyoyi bakwai na kasar Asiya: alheri zuwa gare ku da salama daga wanda ke yanzu, wanda ya kuma kasance a da, shi ne kuma mai zuwa nan gaba, kuma daga ruhohin nan bakwai da ke gaban kursiyinsa,
Ime, Yohanna, hi ni Ikilisiyoyi tagban wa mba he nigbu mba asiya; tsitsi hi niyi ni sikpa ni wa ahe tsizan, wa he ni tsenmu, wawu ni ye ni shi-shi ruhohin tagban wa mba he ni kgbu kursiyin ma.
5 kuma daga Yesu Almasihu, wanda ke amintaccen mashaidi, dan fari na tashi daga cikin matattu, kuma mai mulkin sarakunan duniya. Ga wanda ya ke kaunar mu ya kuma kwance mu daga daurin zunubanmu ta wurin jininsa,
Arji ni Yesu Kristi wa mba kpanyemen ni wu, iver mumla wa alude nimi mben; wa atu chu bi gbugbu ni wa ni sonta. nda situ ihuwo ni la bi latre gbu ni iyinman.
6 ya maishe mu masu mulki, firistoci na Allahnsa da Ubansa - daukaka da iko su tabbata gare shi har abada abadin, Amin. (aiōn g165)
Aleta te bi chu firistoci bi Rji ma ni teman. ndidin, ukpele wi he ai wu tun nitse ahemen (amin) (aiōn g165)
7 Duba yana zuwa tare da gizagizai, kowane ido zai gan shi, har ma da wadanda suka soke shi. Haka kuma dukkan kabilun duniya za su yi makoki saboda da shi. I, Amin.
Nya atsiye nimi kpan, shishi nde mbato ni nde biwa tugbu ni njigba ndi bi gbugbu pepemen mbayin niwu, ahemen (amin).
8 “Nine na farko da na karshe”, in ji Ubangiji Allah, “Wanda yake shine a yanzu, shine wanda ya kasance a da, kuma shi ne mai zuwa nan gaba, Mai iko duka.”
Ameyin mumudin ni klekle Irji treme wawu zizan; wa ahe tu nitsemu, wawu niyen, wawu ni kpekple wawu.
9 Ni, Yahaya- dan'uwan ku da wanda ke tarayya daku cikin shan wahala, da mulki da tsawon jimrewa wadanda ke cikin Yesu - ina tsibirin da ake kira Batmusa saboda maganar Allah da kuma shaida game da Yesu.
Eme, Yohanna, rayinbin, wa ahe niyin ni mi iyabin, ni son ndidi ni fusroun waube ni Yesu. Igbulu mba wambayo Badmusa, ni tre Rji wa ala ni tu Yesu.
10 Ina cikin Ruhu a ranar Ubangiji. Sai naji wata murya mai karfi a baya na kamar ta kaho.
Mi he nimi Ruhu nifi u Rji, ndi wo lanri ni kwugon nu na ijun.
11 Ta ce, “Rubuta abinda ka gani a cikin littafi, ka kuma aika wa ikilisiyoyin nan bakwai - ga Afisus, ga Simirna, ga Birgamas, ga Tayatira, ga Sardisu, ga Filadalfiya, da kuma ga Laudikiya.”
Ala ha ikpe wawu to rinu vuvu; nde tru hi ni Ikilisiyoyin tagban mba; wa ahe Afisus; ni Simirna, waahe ni Tayatira, wa ahe ni Sardisu, waahe ni Filadalfiya, ni waahe ni Laudikiya.
12 Na juya don in ga wanda muryarsa ke magana da ni, da na juya sai na ga fitilu bakwai akan madorin su
Mi ya ndi atsi tre nimen, wa mi ya miton ilu fitila tagban ni ngbugbu klomba.
13 A tsakiyar fitilun akwai wani mai kama da dan mutum, yana sanye da doguwar tufa har tafin sawunsa, da damara ta zinariya kewaye a kirjinsa.
Nimi ilu nde ri hena ker nde a kri ni gla gagloma hi ni zanma, alakpa ni zinariya nitsan ma.
14 Kansa da gashinsa fari fat kamar auduga - kamar dusar kankara, kuma idanun sa kamar harshen wuta.
Ituma ni fukpa kye na fu fu rjurju na men atsi gji ni kpama; shishi ahe na wau.
15 Kafaffunsa kamar gogaggiyar tagulla, kamar tagullar da aka tace da wutar makera, muryar sa kuma kamar kugin ambaliyar ruwan teku ne.
Izama mba kpa, mbahe na klalu wa mba la niwu, atsi glo na man ni nei.
16 A hannunsa na dama yana rike da taurari bakwai, daga bakinsa kuma kakkaifan takobi mai kaifi biyu ke fitowa. Fuskarsa tana haskakawa kamar sa'adda rana ke haskakawa kwarai.
Nuwo kota ma agji tsitse tangba ni nyuma agji gjin e. nyu ha shishi ma tsi kpa na rji.
17 Lokacin da na gan shi, na fadi kamar mataccen mutum a kafaffunsa. Ya dora hannunsa na dama a kaina ya ce, “Kada ka ji tsoro. Nine na farko da na karshe,
Wa mi tori mi jeku nza ma na kgbu nde. akawo ma ikita san ni tu mu nda la, na ti tsitsirena, imee mi mumle ni nklekle.
18 da kuma wanda ke raye. Na mutu, amma duba ina raye har abada! Kuma ina da mabudin mutuwa da na hades. (aiōn g165, Hadēs g86)
Niwa ahe, mi kwu nya mi he nitse mi he ni mukuli re mba u kwu ni iko lu. (aiōn g165, Hadēs g86)
19 Domin haka ka rubuta abinda ka gani, abin da ke yanzu, da abin da zai faru bayan wanan.
A he nawa, ha kpe wawu to igpi waahe zizan, waani he ni kwogon waujin.
20 Akan boyayyar ma'ana game da taurari bakwai da ka gani a hannun dama na, da madorin fitilu bakwai na zinariya: Taurarin nan bakwai mala'iku ne na ikilisiyoyi bakwai, kuma madorin fitilun nan bakwai ikilisiyoyi ne bakwai.
Mi tu ma'ana, ni tsitse tagban wa mba to niwo kotama, ni whirji wa mbalo. Fitila tagban u Zinariya. tsitse tagban mba malaiku (pastoci) bi Ikilisiya tagban, whi rji mba lo fitilu tagban mba Ikilisiyoyi tagban mba.

< Ru’uya ta Yohanna 1 >