< Ru’uya ta Yohanna 8 >
1 Lokacin da Dan Ragon nan ya bude hatimi na bakwai, sai aka yi shiru a sama na kimanin rabin sa'a.
Og da det aabnede det syvende Segl, blev der Tavshed i Himmelen omtrent en halv Time.
2 Sa'anan na ga mala'iku bakwai wadanda ke tsaye a gaban Allah, aka kuma basu kahonni bakwai
Og jeg saa de syv Engle, som staa for Guds Aasyn; og der blev givet dem syv Basuner.
3 Wani mala'ika ya zo, rike da tasar turaren konawa na zinariya, a tsaye gaban bagadi. Turaren konawa mai yawa aka bashi saboda ya mika su tare da adu'o'in dukan masu bada gaskiya akan bagadin kona turare na zinariya a gaban kursiyin.
Og en anden Engel kom og stillede sig ved Alteret med et Guldrøgelsekar, og der blev givet ham megen Røgelse, for at han skulde føje den til alle de helliges Bønner paa Guldalteret foran Tronen.
4 Hayakin turaren konawa, da adu'o'in masu bada gaskiya, suka tashi sama a gaban Allah daga hanun mala'ikar.
Og Røgen af Røgelsen steg op, med de helliges Bønner, fra Engelens Haand for Guds Aasyn.
5 Mala'ikan ya dauki tasar turaren konawa ya cika ta da wuta daga bagadin. Sa'annan ya wurgo ta kasa zuwa duniya, sai ga tsawar aradu, da cida, da walkiya mai haske, da kuma girgizar kasa.
Og Engelen tog Røgelsekarret og fyldte det med Ild fra Alteret og kastede den paa Jorden; og der kom Torden og Røster og Lyn og Jordskælv.
6 Mala'ikun nan bakwai wadanda suke da kahonni bakwai suka yi shirin busa su.
Og de syv Engle, som havde de syv Basuner, gjorde sig rede til at basune.
7 Mala'ika na fari ya hura kahonsa, sai ga kankara da wuta a garwaye da jini. Aka jeho shi kasa zuwa duniya sai kashi daya cikin uku na duniya ya kone, daya cikin uku na itatuwa suka kone, da duk danyar ciyawa suka kone kaf.
Og den første basunede, og der kom Hagel og Ild, blandet med Blod, og blev kastet paa Jorden; og Tredjedelen af Jorden blev opbrændt, og alt grønt Græs opbrændtes.
8 Mala'ika na biyu ya busa kahonsa, sai wani abu mai kama da babban dutse mai cin wuta aka jefo shi cikin teku. Kashi daya cikin uku na tekun ya zama jini,
Og den anden Engel basunede, og det var, som et stort brændende Bjerg blev kastet i Havet; og Tredjedelen af Havet blev til Blod
9 daya cikin uku na rayayyun halittu da ke cikin ruwa suka mutu, sai daya bisa uku na jiragen ruwa aka hallaka.
Og Tredjedelen af de Skabninger i Havet, som havde Liv, døde; og Tredjedelen af Skibene blev ødelagt.
10 Mala'ika na uku ya busa kahonsa, sai gagarumin tauraro ya fado daga sama, yana ci kamar cocila, bisa kashi daya cikin uku na koguna da mabulbulan ruwa.
Og den tredje Engel basunede, og fra Himmelen faldt der en stor Stjerne, brændende som en Fakkel, og den faldt paa Tredjedelen af Floderne og paa Vandkilderne.
11 Sunan tauraron Daci. Kashi daya cikin uku na ruwaye suka yi daci, sai jama'a da yawa suka mutu domin ruwayen sun yi daci.
Og Stjernens Navn kaldes Malurt; og Tredjedelen af Vandene blev til Malurt, og mange af Menneskene døde af Vandene, fordi de vare blevne beske.
12 Mala'ika na hudu ya busa kahonsa, sai daya cikin kashi uku na rana ya harbu, da daya cikin kashi uku na wata da kuma daya cikin kashi uku na taurari. Sai daya cikin kashi uku nasu duka suka duhunce; daya cikin kashi uku na yini da daya cikin uku na dare suka rasa hasken su.
Og den fjerde Engel basunede, og Tredjedelen af Solen og Tredjedelen af Maanen og Tredjedelen af Stjernerne blev ramt, saa at Tredjedelen af dem blev formørket, og Dagen mistede Tredjedelen af sit Lys og Natten ligesaa.
13 Da na duba sai na ji gaggafa da take shawagi a tsakiyar sararin sama tana kira da babban murya, “Kaito, kaito, kaito, ga mazaunan duniya sabili da sauran karar kahonni na mala'ikun nan uku da za su busa.”
Og jeg saa, og jeg hørte en Ørn flyve midt oppe under Himmelen og sige med høj Røst: Ve, ve, ve dem, som bo paa Jorden, for de øvrige Basunrøster fra de tre Engle, som skulle basune.