< Ru’uya ta Yohanna 7 >

1 Bayan wannan sai na ga mala'iku hudu suna tsaye bisa kusurwoyi hudu na duniya, suka rike iskoki hudu na duniya kamkam domin kada iska ta hura a kan duniya, a kan teku, ko wani itace.
اَنَنْتَرَں چَتْوارو دِوْیَدُوتا مَیا درِشْٹاح، تے پرِتھِوْیاشْچَتُرْشُ کونیشُ تِشْٹھَنَتَح پرِتھِوْیاں سَمُدْرے ورِکْشیشُ چَ وایُ رْیَتھا نَ وَہیتْ تَتھا پرِتھِوْیاشْچَتُرو وایُونْ دھارَیَنْتِ۔
2 Sai na ga wani mala'ika na zuwa daga gabas, wanda yake da hatimin Allah mai rai. Ya yi kira da babbar murya da mala'ikun nan hudu da aka basu dama su azabtar da duniya da teku:
اَنَنْتَرَں سُورْیّودَیَسْتھانادْ اُدْیَنْ اَپَرَ ایکو دُوتو مَیا درِشْٹَح سومَریشْوَرَسْیَ مُدْراں دھارَیَتِ، ییشُ چَرْتُشُ دُوتیشُ پرِتھِوِیسَمُدْرَیو رْہِںسَنَسْیَ بھارو دَتَّسْتانْ سَ اُچَّیرِدَں اَوَدَتْ۔
3 “Kada ku azabtar da duniya, da teku, da itatuwa har sai mun sa hatimi bisa goshin bayin Allahnmu.”
اِیشْوَرَسْیَ داسا یاوَدْ اَسْمابھِ رْبھالیشُ مُدْرَیانْکِتا نَ بھَوِشْیَنْتِ تاوَتْ پرِتھِوِی سَمُدْرو تَرَوَشْچَ یُشْمابھِ رْنَ ہِںسْیَنْتاں۔
4 Sai naji yawan wadanda aka hatimce: 144, 000, wadanda aka hatimce daga kowacce kabilar mutanen Isra'ila:
تَتَح پَرَں مُدْرانْکِتَلوکاناں سَںکھْیا مَیاشْراوِ۔ اِسْراییلَح سَرْوَّوَںشایاشْچَتُشْچَتْوارِںشَتْسَہَسْرادھِکَلَکْشَلوکا مُدْرَیانْکِتا اَبھَوَنْ،
5 dubu goma sha biyu aka hatimce daga kabilar Yahuza, dubu goma sha biyu daga kabilar Ra'ubainu, dubu goma sha biyu daga kabilar Gad,
اَرْتھَتو یِہُوداوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ رُوبینَوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ گادَوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ،
6 dubu goma sha biyu daga kabilar Ashiru, dubu goma sha biyu daga kabilar Naftali, dubu goma sha biyu daga kabilar Manassa.
آشیرَوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ نَپْتالِوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ مِنَشِوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ،
7 Dubu goma sha biyu daga kabilar Saminu, dubu goma sha biyu daga kabilar Lawi, dubu goma sha biyu daga kabilar Issaka,
شِمِیونَوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ لیوِوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ اِشاکھَرَوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ،
8 dubu goma sha biyu daga kabilar zabaluna, dubu goma sha biyu daga kabilar Yusufu, sai kuma dubu goma sha biyu daga kabilar Bilyaminu aka hatimce.
سِبُولُونَوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ یُوشَپھَوَںشے دْوادَشَسَہَسْرانِ بِنْیامِینَوَںشے چَ دْوادَشَسَہَسْرانِ لوکا مُدْرانْکِتاح۔
9 Bayan wadannan abubuwa na duba, sai ga wani babban taro wanda ba mai iya kirgawa daga kowacce al'umma, kabila, mutane da harsuna tsaye a gaban kursiyin da gaban Dan Ragon. Suna sanye da fararen tufafi da ganyen dabino a hannuwansu,
تَتَح پَرَں سَرْوَّجاتِییاناں سَرْوَّوَںشِییاناں سَرْوَّدیشِییاناں سَرْوَّبھاشاوادِنانْچَ مَہالوکارَنْیَں مَیا درِشْٹَں، تانْ گَنَیِتُں کیناپِ نَ شَکْیَں، تے چَ شُبھْرَپَرِچّھَدَپَرِہِتاح سَنْتَح کَرَیشْچَ تالَورِنْتانِ وَہَنْتَح سِںہاسَنَسْیَ میشَشاوَکَسْیَ چانْتِکے تِشْٹھَنْتِ،
10 kuma suna kira da murya mai karfi: “Ceto ya tabbata ga Allahnmu wanda ke zaune bisa kursiyi, da kuma Dan Ragon!”
اُچَّیحسْوَرَیرِدَں کَتھَیَنْتِ چَ، سِںہاسَنوپَوِشْٹَسْیَ پَرَمیشَسْیَ نَح سْتَوَح۔ سْتَوَشْچَ میشَوَتْسَسْیَ سَمْبھُویاتْ تْرانَکارَناتْ۔
11 Dukan mala'iku suna tsaitsaye kewaye da kursiyin kuma kewaye da dattawan nan da kuma rayayyun halittun nan hudu, suka kwanta rib da ciki da fuskokinsu a gaban kursiyin. Suka yi sujada ga Allah,
تَتَح سَرْوّے دُوتاح سِںہاسَنَسْیَ پْراچِینَوَرْگَسْیَ پْرانِچَتُشْٹَیَسْیَ چَ پَرِتَسْتِشْٹھَنْتَح سِںہاسَنَسْیانْتِکے نْیُوبْجِیبھُوییشْوَرَں پْرَنَمْیَ وَدَنْتِ،
12 suna cewa, “Amin! yabo, daukaka, hikima, godiya, girma, iko, da karfi su zama na Allahnmu har abada abadin! Amin!” (aiōn g165)
تَتھاسْتُ دھَنْیَوادَشْچَ تیجو جْنانَں پْرَشَںسَنَں۔ شَورْیَّں پَراکْرَمَشْچاپِ شَکْتِشْچَ سَرْوَّمیوَ تَتْ۔ وَرْتَّتامِیشْوَرےسْماکَں نِتْیَں نِتْیَں تَتھاسْتْوِتِ۔ (aiōn g165)
13 Sai daya daga cikin dattawan ya tambaye ni, “Su wanene wadannan, da suke sanye da fararen tufafi, kuma daga ina suka fito?”
تَتَح پَرَں تیشاں پْراچِینانامْ ایکو جَنو ماں سَمْبھاشْیَ جَگادَ شُبھْرَپَرِچّھَدَپَرِہِتا اِمے کے؟ کُتو واگَتاح؟
14 Sai nace masa, “Ya shugaba, “Ka sani,” sai ya ce mani, “Wadannan sune suka fito daga babban tsanani. Sun wanke tufafin su sun maida su farare cikin jinin Dan Ragon.
تَتو مَیوکْتَں ہے مَہیچّھَ بھَوانیوَ تَتْ جاناتِ۔ تینَ کَتھِتَں، اِمے مَہاکْلیشَمَدھْیادْ آگَتْیَ مےشَشاوَکَسْیَ رُدھِرینَ سْوِییَپَرِچّھَدانْ پْرَکْشالِتَوَنْتَح شُکْلِیکرِتَوَنْتَشْچَ۔
15 Domin wannan dalili, suke gaban kursiyin Allah, kuma suna masa sujada dare da rana cikin haikalinsa. Shi wanda ke zaune bisa kursiyin zai zama runfa a bisan su.
تَتْکارَناتْ تَ اِیشْوَرَسْیَ سِںہاسَنَسْیانْتِکے تِشْٹھَنْتو دِواراتْرَں تَسْیَ مَنْدِرے تَں سیوَنْتے سِںہاسَنوپَوِشْٹو جَنَشْچَ تانْ اَدھِسْتھاسْیَتِ۔
16 Ba za su kara jin yunwa ba, ko kishin ruwa ba. Rana ba zata buge su ba, ko kowanne zafi mai kuna.
تیشاں کْشُدھا پِپاسا وا پُنَ رْنَ بھَوِشْیَتِ رَودْرَں کوپْیُتّاپو وا تیشُ نَ نِپَتِشْیَتِ،
17 Domin Dan Ragon dake tsakiyar kursiyin zai zama makiyayin su, kuma zai bishe su zuwa mabulbulan ruwan rai, kuma Allah zai share dukan hawaye daga idanuwansu.”
یَتَح سِںہاسَنادھِشْٹھانَکارِی میشَشاوَکَسْتانْ چارَیِشْیَتِ، اَمرِتَتویاناں پْرَسْرَوَناناں سَنِّدھِں تانْ گَمَیِشْیَتِ چَ، اِیشْوَروپِ تیشاں نَیَنَبھْیَح سَرْوَّمَشْرُ پْرَمارْکْشْیَتِ۔

< Ru’uya ta Yohanna 7 >