< Ru’uya ta Yohanna 6 >

1 Na duba lokacin da Dan Ragon ya bude daya daga cikin hatiman bakwai, sai na ji daya daga cikin rayayyun halittattun hudu ya fada da murya kamar tsawa, ''Zo!”
Nindola omwanya gunu omwana wa Inama ejile achisulumula echimwi che ebhibhoelo bhiliya musanju, ninungwa oumwi wa bhalya abho bhuanga bhana naika kwo bhulaka bhunu bhwasusanaga na libhaluka ati, “Ija!”
2 Sai Na duba sai ga wani farin doki, mahayinsa na rike da baka, kuma an bashi rawani. Ya fito a matsayin mai nasara domin ya yi nasara.
Mbe nindola yaliga ilio ifalasi imwela! unu aliga ailinyileko aliga ali na mbakuli, na nayanwa olutenga. Abhonekene uti muigi unu kaiga koleleki aige.
3 Sa'anda Dan Ragon ya bude hatimi na biyu, sai na ji rayayyen halitta na biyu ya ce, ''Zo!''
Wejile omwana wa Inama achisulumula echibhoelo cha kabhili, ninungwa owo bhuanga wa kabhili naika ati, “Ija!”
4 Sai wani doki ya fito waje - jawur. Ga mahayin aka bashi dama ya dauke salama daga duniya, domin mutanen ta su karkashe juna. Wannan mahayin an bashi babbar takobi.
Okumala Ifalasi eindi nisolomokayo- uli imutuku lwo mulilo. Unu aliga ailinyileko nekilisibhwa okusoshao omulembe muchalo, koleleki ati abhanu bhetane. Unu aliga ailinyileko nayanwa lipanga enene.
5 Sa'anda Dan Ragon ya bude hatimi na uku, sai na ji rayayyen halita na uku ya ce, ''Zo!'' Na ga bakin doki, mai hawanta na rike da ma'auni a cikin hannunsa.
Wejile omwana wa Inama achisulumula chilya echiboyelo Cha kasatu, ninungwa owo bhuanga wa kasatu naika ati, “Ija!” Nindola Ifalasi imwilafulu, na unu aliga ainyajileko aliga ali ne chilengelo mu kubhoko kwaye.
6 Sai na ji kamar wata murya daga cikin rayayyun halittattun nan hudu ta ce, “Mudun alkama guda a kan albashin yini, kuma mudun sha'ir uku. Amma kar ka bata mai da kuma ruwan inabi.”
Ninungwa obhulaka bhunu bhwabhonekene uti bhwa umwi wa bhaliya abho bhuanga nibhwaika ati, “echipimilo cha ingano ni ailinyileko imwi na bhipimilo bhisatu ebhya ishaili ni silingi imwi. Mbe nawe wasiga kuganyamula amafuta na amanji ga amatwasyo.”
7 Da Dan Ragon ya bude hatimi na hudu, na ji muryar rayayyen halitta na hudu ya ce, ''Zo!''
Wejile omwana wa Inama achisulumula echibhoyelo cha kana, ninungwa obhulaka obhwa unu aliga ali muanga owa kana nibhwaika ati, “I'ja!”
8 Sai na ga wani doki ruwan toka. Mai hawansa an bashi suna mutuwa, hades kuma tana biye da shi. An basu iko bisa kashi hudu na duniya su kashe da takobi, yunwa, cututtuka, da kuma namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
Okumala nindola Ifalasi ili nyelelefwe. Unu aliga ailinyileko aliga natogwa lufu, na nyombe yaliga nimulubha. Bhayanilwe obhutungi ingulu ya libhala lye chalo, okwita kwa lipanga, kwa injala na kwo bhulwaye, na kwa jityanyi ja ibhala mu chalo. (Hadēs g86)
9 Da Dan Ragon ya bude hatimi na biyar, a karkashin bagadi sai na ga rayukan wadanda aka kashe saboda maganar Allah, da kuma shaidar da suka rike.
Wejile omwana wa Inama achisulumula echibhoyelo cha katanu, nindola emwalo je bhigabhilo ne myoyo ja bhalya bhanu bhaliga bhetilwe kulwa insonga yo musango gwa Nyamuanga na okulubhana no bhubhambasi bhwa bhanu bhaliga bhabhugwatile chimwi.
10 Suka yi kuka da babban murya, ''Sai yaushe ya mai iko duka, Mai Tsarki da gaskiya, zaka shari'anta mazaunan duniya, ka kuma dauki fansar jininmu?
Nibhalila kwo bhulaka bhwa ingulu, “Kukinga li-i, omutungi wa bhyona, Mwelu na mu-chimali, oulamula bhanu bhekaye ingulu ye chalo, no kuliya jinsigu okusoka ku nsagama yeswe?”
11 Sai kowanne dayan su aka bashi farar tufa aka kuma fada masu su kara jira na lokaci kadan har sai adadin abokan bautar su da kuma 'yan'uwansu maza da mata wadanda aka kashe ya cika, kamar yadda aka kashe su.
Okumala bhuli umwi ayanilwe inkaju imwela na mbabhwilwa ati kubheile okutendesha kutoto kukinga bhukumile obhukumi bhwa abhakosi bhejabho na abhaili bhebhwe abhechigasi na bhalume ungwa jikakumila kubhanu abhetwa, lwa kutyo bhenene one bhetilwe.
12 Da Dan Ragon ya bude hatimi na shidan, ina kallo sai ga babbar girgizar kasa. Rana ta zama baki kirin kamar bakar tufa, wata kuma ya zama kamar jini.
Wejile omwana wa inama achisulumula echibhoyelo cha mukaga, nindola na lyaliga lilio linyamutikima enene. Mbe lisubha nilibha nililabhula kuti bhwose bhwe egunila, no kwesi kwona nikubha lwa insagama.
13 Taurarin sama suka fado kasa, kamar yadda itacen baure ke karkade 'ya'yansa da basu nuna ba, yayin da babbar iska ta kada.
Jinjota ja mulwile nijigwa ansi, lwo mutini gunu oguungulusha amatwaso galyo go mwanya gwa ibheyo ungwa Omuyaga mwafu gukayemba.
14 Sama kuma ta bace kamar takardar da aka nannade. Kowanne dutse da tsibiri aka kau da shi daga wurinsa.
Olwile nilusokao lwe chitabho chinu chisingilisibhwe. Bhuli ebhanga na lisinga nibhisosibhwao bhyaliga bhili.
15 Sai sarakan duniya da muhimman mutane da sarakunan yaki, attajirai, da masu iko, tare da kowanne mutum, bawa da 'yantacce suka boye cikin duwatsu da tsaunuka.
Okumala abhakama bhe Chalo na bhanu bhe chibhalo na abhakulu bha lilemo, abhanibhi, abhamanaga, na bhuli umwi unu ali mugaya no kusulumulwa, nibheibhisa mu nsenga na kumabhui ga kubhima.
16 Suka ce wa tsaunuka da duwatsu, “Ku fado bisan mu! Ku boye mu daga fuskar wanda yake zaune bisa kursiyin da kuma fushin Dan Ragon.
Nibhabhwila ebhima na mabhui, “Muchigwile! muchibhise koleleki chisige okulola obhusu bhwaye unu enyanjile ku chitebhe Cha ingoma no kusoka kwa lisungu lwo mwana wa Inama.
17 Domin babban ranar fushin sa ta zo. Wa zai iya tsayawa?''
Kulwo kubha olusiku olukulu olwe bhinyiga bhyebhwe lwakingile, ka niga unu owitula okwimelegulu?”

< Ru’uya ta Yohanna 6 >