< Ru’uya ta Yohanna 6 >

1 Na duba lokacin da Dan Ragon ya bude daya daga cikin hatiman bakwai, sai na ji daya daga cikin rayayyun halittattun hudu ya fada da murya kamar tsawa, ''Zo!”
Ma ira uganiya sa vana ubizara ma poko ibinani i inde anyimo ini sunare, ba in kunna mamun mu uvengeze ma nazi wa boo ina myiran kasi utusa aseseri, ''Aye.''
2 Sai Na duba sai ga wani farin doki, mahayinsa na rike da baka, kuma an bashi rawani. Ya fito a matsayin mai nasara domin ya yi nasara.
Ban in gun kuno in iri bi barka birum, desa ma rā aseseri abini ma inta utā, a nya me ni tira nu uririko unice. Ma suri anyu unu re aje barki ma ri aje.
3 Sa'anda Dan Ragon ya bude hatimi na biyu, sai na ji rayayyen halitta na biyu ya ce, ''Zo!''
Sa vana ubi zara me ma poko ibinani ikure me, in kunna imum uvengeze ikure me ya guna, ''Aye.''
4 Sai wani doki ya fito waje - jawur. Ga mahayin aka bashi dama ya dauke salama daga duniya, domin mutanen ta su karkashe juna. Wannan mahayin an bashi babbar takobi.
Ba bire bi barki bi suri amatara vai in bini. Desa ma tari abini a nyami nikara ma zike ti cukum ti urunta unē, barki anu wa hunzi ace awe. Desa ma tari abarka me anyama uvira.
5 Sa'anda Dan Ragon ya bude hatimi na uku, sai na ji rayayyen halita na uku ya ce, ''Zo!'' Na ga bakin doki, mai hawanta na rike da ma'auni a cikin hannunsa.
Sa vana ubi zara me mapoko ibinani i taru, ban in kunna imum ivengeze itaru ya guna, ''Aye'' in iri bi barka bi bit, desa ma tari abini ma inta imum igusa a tari tumeme.
6 Sai na ji kamar wata murya daga cikin rayayyun halittattun nan hudu ta ce, “Mudun alkama guda a kan albashin yini, kuma mudun sha'ir uku. Amma kar ka bata mai da kuma ruwan inabi.”
Ban in kunna nire ni myiran anyimo imum uvengeze i nazi ya guna, ''uyanga i alkama u inde anyimo ikirfi ini hiri, nan nyanga usha'ir ma taru, a' anime kati ucari mani nan mei mei mu inabi.''
7 Da Dan Ragon ya bude hatimi na hudu, na ji muryar rayayyen halitta na hudu ya ce, ''Zo!''
Vana ubi zara ma poki ibinani i nazi in kunna imum uvengeze i nazi ya guna, ''Aye.''
8 Sai na ga wani doki ruwan toka. Mai hawansa an bashi suna mutuwa, hades kuma tana biye da shi. An basu iko bisa kashi hudu na duniya su kashe da takobi, yunwa, cututtuka, da kuma namomin jeji na duniya. (Hadēs g86)
In iri bire bi barki mei mamuto. Desa ma tari abini a nyame iwono, ura utarsa ini. A nyame u oro ka kanazi anyimo unē wa hu unu vira, ikono, tikoni, nan inama ini jā unē. (Hadēs g86)
9 Da Dan Ragon ya bude hatimi na biyar, a karkashin bagadi sai na ga rayukan wadanda aka kashe saboda maganar Allah, da kuma shaidar da suka rike.
Ban in iri vana ubi zara ma poko ibinani icibi, ina dezi ahira utunzo una katuma udenge Asere ban in iri andes a huza we barki tize ta Asere, nan imum ubezi sa wa inta.
10 Suka yi kuka da babban murya, ''Sai yaushe ya mai iko duka, Mai Tsarki da gaskiya, zaka shari'anta mazaunan duniya, ka kuma dauki fansar jininmu?
Ba wa shi ini myiran ni dandang, ''unu ma, ya unu bari vat, unu ulau una kadure, udi wuzi anu nē tize tini kubu, u burin duru?''
11 Sai kowanne dayan su aka bashi farar tufa aka kuma fada masu su kara jira na lokaci kadan har sai adadin abokan bautar su da kuma 'yan'uwansu maza da mata wadanda aka kashe ya cika, kamar yadda aka kashe su.
Kondavi umeme anyame tirunga tirum a kuri a boki we wa kinki ube uganiya cin sa aroni ani rere nu weme nan anu henu uweme aruma nan anē adesa sa ahu u myinca, kasi sa ahu we.
12 Da Dan Ragon ya bude hatimi na shidan, ina kallo sai ga babbar girgizar kasa. Rana ta zama baki kirin kamar bakar tufa, wata kuma ya zama kamar jini.
Sa vana ubi zara me mapoko ibinani i tasi, in ira anyimo uhira me in iri uzuruko adizi udandang. Uwui ucukuno bibit kasi tiring a ti bit, upe uni ucukuno kasi mayē.
13 Taurarin sama suka fado kasa, kamar yadda itacen baure ke karkade 'ya'yansa da basu nuna ba, yayin da babbar iska ta kada.
Iwiran ya seseri irizi adizi, kasi sa utiti upom uku zarka ahana me sa da wa hina ba, ingi, upebu udandang wa hira.
14 Sama kuma ta bace kamar takardar da aka nannade. Kowanne dutse da tsibiri aka kau da shi daga wurinsa.
Aseseri a hunne me kasi utagarda sa a nyungoro. Kondi ni ya nipo nan uzalang a kari ani ahira ameme.
15 Sai sarakan duniya da muhimman mutane da sarakunan yaki, attajirai, da masu iko, tare da kowanne mutum, bawa da 'yantacce suka boye cikin duwatsu da tsaunuka.
Agomo unē nan ananu anu nan agomo ani kono, anu imum itari, nan anu bari, vat nan kondavi, urere nan desa da mazi urere ba wa gonne anyimo opo nan uzalang.
16 Suka ce wa tsaunuka da duwatsu, “Ku fado bisan mu! Ku boye mu daga fuskar wanda yake zaune bisa kursiyin da kuma fushin Dan Ragon.
Wa gunu zalang nan apo, ''rizoni aseseri aru! i hunge duruni ahira desa ma ciki aseseri ukpanku ini riba ivana ubi zara.
17 Domin babban ranar fushin sa ta zo. Wa zai iya tsayawa?''
Barki uwui udandang uwui iriba imeme ya aye. Aveni mada ke matunnop.''

< Ru’uya ta Yohanna 6 >