< Ru’uya ta Yohanna 5 >

1 Sa'annan na ga a cikin hannun daman wanda ke zaune a kan kursiyin, na ga littafi wanda ke da rubutu ciki da waje, an kuma hatimce shi da hatimai bakwai.
Eu vi aquele que estava sentado no trono, segurando um livro parecido com um rolo em sua mão direita. Esse livro estava escrito dos dois lados e estava selado com sete selos.
2 Na kuma ga wani kakkarfan mala'ika na shela da murya mai karfi, “Wa ya isa ya bude littafin ya kuma bambare hatimin?”
Eu vi um anjo poderoso falando em voz alta: “Quem é digno de desatar os selos e abrir o livro?”
3 Ba wani a sama ko a kasa ko karkashin kasa da ya iya ya bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
Não havia ninguém no céu, ou na terra, ou até mesmo debaixo da terra que fosse capaz de abrir o livro e o ler.
4 Na yi kuka mai zafi saboda ba wani da ya cancanta da zai bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
Eu derramei muitas lágrimas, pois não havia ninguém que fosse digno de abrir o livro e o ler.
5 Amma daya daga cikin dattawan nan ya ce mani, “Kada ka yi kuka. Duba! Zaki na kabilar Yahuza, Tushen Dauda, ya yi nasara. Ya cancanci bude littafin da kuma hatimansa bakwai.”
Um dos anciãos falou para mim: “Não chore. Olhe! O Leão da tribo de Judá, o descendente de Davi, venceu a batalha e pode abrir o livro e desatar os sete selos.”
6 Na ga Dan Rago yana tsaye tsakanin kursiyin da rayayyun halittun nan guda hudu a cikin dattawa. Yana kama da wanda aka kashe. Yana da kafonni bakwai da idanuwa bakwai; wadannan sune ruhohin Allah bakwai da aka aiko zuwa dukan duniya.
Eu vi um Cordeiro que parecia ter sido morto, parado no centro, próximo ao trono e rodeado pelos quatro seres viventes e pelos anciãos. O Cordeiro tinha sete chifres e sete olhos, que representam os sete Espíritos de Deus que foram enviados para todos os lugares da terra.
7 Ya tafi ya karbi littafin daga hannun daman wanda ke zaune bisa kursiyin.
Ele foi e pegou o livro da mão direita daquele que estava sentado no trono.
8 Lokacin da Dan Ragon ya dauki littafin, rayayyun halittun nan hudu da dattawan nan ashirin da hudu suka fadi har kasa a gaban Dan ragon. Kowannen su na dauke da molo da tasar zinariya cike da kayan kamshi, wadanda kuwa sune addu'o'in masu ba da gaskiya.
Ao pegar o livro, os quatro seres viventes e os vinte e quatro anciãos se ajoelharam diante do Cordeiro. Cada um deles tinha uma harpa e taças de ouro cheias de incenso, que são as orações do povo de Deus.
9 Suka raira sabuwar waka: “Ka cancanta ka dauki littafinka kuma bude hatimansa. Domin an yanka ka, da jininka ka saya wa Allah mutane daga kowacce kabila, harshe, jama'a da al'umma.
Eles cantavam uma nova canção: “O senhor é digno de pegar o livro e abrir os seus selos, pois foi morto e com o seu sangue comprou para Deus pessoas de todas as tribos, línguas, povos e nações.
10 Ka maishe su mulki da firistoci su bauta wa Allanmu, kuma za su yi mulki a duniya.”
O senhor tornou essas pessoas um Reino e sacerdotes para o nosso Deus, e elas irão reinar sobre a terra.”
11 Da na duba sai na ji karar mala'iku masu yawa kewaye da kursiyin da rayayyun halitu da kuma dattawa. Jimillarsu ya kai dubbai goma, sau dubbai goma, da dubun dubbai.
Quando eu olhei, havia milhões de anjos em volta do trono e, junto com os seres viventes e os anciãos,
12 Suka tada murya da karfi suka ce, “Macancanci ne Dan Ragon da aka yanka ya karbi iko, wadata, hikima, karfi, girma, daukaka da yabo.”
todos cantavam com voz forte: “O Cordeiro que foi morto é digno de receber o poder, a riqueza, a sabedoria, a força, a honra, a glória e o louvor.”
13 Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin. (aiōn g165)
Então, eu ouvi cada uma das criaturas no céu, na terra, no mar e até mesmo debaixo da terra, cada criatura, em toda a parte, responder: “Para aquele que está sentado no trono e ao Cordeiro, sejam o louvor, a honra, a glória e o poder, para todo o sempre.” (aiōn g165)
14 Sai rayayyun halittun nan hudu suka ce, “Amin!” dattawan nan kuma suka fadi da fuskokinsu suka yi sujada.
Os quatro seres viventes disseram: “Amém!” E os anciãos se ajoelharam e o adoraram.

< Ru’uya ta Yohanna 5 >