< Ru’uya ta Yohanna 4 >

1 Bayan wadannan abubuwa na duba, sai ga budaddiyar kofa a sama. Muryar fari da na ji kamar kakaki, na cewa hauro in nuna maka abubuwan da dole za su faru bayan wadannan al'amura.”
Baada jha mambo agha nalangili, kujha ndiangu udendulibhu kumbinguni. Sauti jha kuanza jhela jhalongelili nani kama tarumbeta, jhikajhajhijobha, “Hidayi apa, nibeta kulasya ghaghibeta kuhomela baada jha mambo agha.”
2 Nan da nan ina cikin Ruhu, sai na ga wani kursiyin da aka ajiye shi a sama, da wani zaune bisansa.
Mara jhimonga najhele mu Roho, nabhuene kwajhele ni kiti kya enzi kibhekibhu kumbinguni ni munu akitamili.
3 Shi da ke zaune a kan tana da kamanin yasfa da yakutu. Akwai Bakangizo kewaye da kursiyin kamanin bakangizon kuwa zumurudu.
Mmonga jha akitamili abhonekene kama liganga lya yaspi ni akiki. Kwajhele ni upinde bhwa fula ukisyonguiki kiti kya enzi. Upinde bhwa fula bhwabhonekene kama zumaridi.
4 A kewaye da kursiyin kuwa akwai kursiyoyi ashirin da hudu, masu zama bisa kursiyoyin nan kuwa dattawa ne ashirin da hudu, sanye da fararen tufafi, da kambunan zinariya bisa kawunansu.
Kukisyonghoka kiti kya enzi kwajhele fiti fya enzi fimehele fengi ishirini na nne, ni bhabhatamili pa fiti fya enzi bhajhele bhaseya ishirini na nne, bhafwekibhu maguanda mabhalafu ni mataji gha dhahabu mu mitu ghiabhu.
5 Daga kursiyin walkiya na ta fitowa, cida, da karar aradu. Fitilu bakwai na ci a gaban kursiyin, fitilun sune ruhohin Allah guda bakwai.
Kuh'oma mu kiti kya enzi ghyahomili miale ghya radi, lipajhula ni radi. Taa saba sikajhesijhaka palongolo pa kiti kya enzi, taa ambasyo ndo roho saba sya K'yara.
6 Gaban kursiyin akwai tekun gilashi, mai haske kamar karau. A tsakiyar kursiyin da kewayen kursiyin akwai rayayyun hallitu guda hudu cike da idanu gaba da baya.
Kabhele pa kiti kya enzi kwajhele ni bahari, jhajhijhele bhuwasi kama kioo. Bhoha kusyongoka kiti kya enzi bhajhele bhenye uhai bhancheche, bhabhamemili mihi palongolo ni kunyuma.
7 Rayayyen hallitta na farko na da kamanin zaki, rayayyen hallitta na biyun kamanin dan maraki ne, rayayyen hailitta na uku fuskar sa kamar dan adam, kuma rayayyen hallitta ta hudu na da kamanin gaggafa mai tashi.
Kiumbe ghwa kuanza mwenye uhai ajhele kama Simba, kiumbe ghwa pili mwenye uhai ajhele kama litoli, kiumbe ghwa tatu mwenye uhai pamihu pajhele kama mwanadamu, ni jhola mwenye uhai ghwa nne ajhele kama tai jhaipaa.
8 Dukan rayayyun hallittan nan hudu na da fukafukai shida shida, cike da idanu a bisa da karkashin fukafukan. Dare da rana ba sa daina cewa, Mai Tsarki, Mai Tsarki, Mai Tsarki ne Ubangiji Allah, mai iko duka, shine da shine yanzu shine mai zuwa.”
Fiumbe bhenye uhai bhancheche khila mmonga ajhele ni mababatilu sita, bhamemili mihu panani ni pasi paki. Kiru ni musi bhitekalepi kujobha, “Mtakatifu, mtakatifu, mtakatifu ndo Bwana K'yara, mtawala panani pa fyoha, jhaajhele, ni jhajhele ni jhaibeta kuhida.”
9 A dukan lokacin da rayayyun hallittun nan suke ba da girma, daukaka, da godiya ga shi da ke zaune bisa kursiyin, wanda ke raye har abada abadin, (aiōn g165)
Khila bhwakati fiumbe bhenye uhai bhahomisi utukufu, heshima, ni kushukuru mbele jha jhaatamili pa eku kiti kya enzi, muene jhaitama milele ni daima, (aiōn g165)
10 sai dattawan nan ashirin da hudu suka fadi da fuskokinsu a kasa gaban shi da ke zaune bisa kursiyin. Suka yi sujada ga shi da ke rayuwa har abada abadin, suna jefar da kambinsu a gaban kursiyin, suna cewa, (aiōn g165)
Bhaseya ishirini na nne bhasujuidi bhene mbele jha muene jhaakitamili kiti kya enzi. Bhajhineme pasi pa muene jhaitama milele ni daima ni kutaga pasi taji sya bhene palongolo pa kiti kya enzi bhikajha bhijobha, (aiōn g165)
11 “Ka cancanta, ya Ubangijinmu da Allahnmu, ka karbi yabo da daukaka da iko. Domin kai ka hallicci dukan komai, da kuma nufinka ne, suka kasance aka kuma hallicce su.
“Wilondeka bhebhe Bwana bhitu ni K'yara ghwitu, kupokela utukufu ni heshima ni nghofu. Kwa kujha ghwafibhombili fenu fyoha, ni kwa mapenzi gha jhobhi, fyajhele na fyabhombibhu.”

< Ru’uya ta Yohanna 4 >