< Ru’uya ta Yohanna 22 +
1 Sai mala'ika ya nuna mani kogin ruwan rai, ruwa mai tsabta. Yana fitowa daga cikin kursiyin Allah da na Dan-Rago
Kisha malaika akanilasya kiholo kya masi gha uzima, masi ghajhele ghilangala kama mng'ao bhwa bilauri. Ghajhele ghitiririka kuhoma pa kiti kya enzi kya K'yara ni kya mwanakondoo.
2 ta tsakiyar titin birnin. A kowanne gefen kogin akwai itacen rai, mai ba da 'ya'ya iri goma sha biyu, kowanne wata. Ganyayen itacen kuma domin warkar da al'ummai ne.
Kup'etela pagati pa mtaa bhwa mji. Mu khila pembe jha kiholo pajhele ni libehe lya uzima, bhwabhwihogola aina kumi na mbili sya matunda, na wihogola matunda khila muesi. Mat'ondo gha libehe ndo kwandabha jha uponyaji bhwa mataifa.
3 Babu sauran la'ana nan gaba. Kursiyin Allah da na Dan Rago za su kasance a cikin birnin, bayinsa kuma za su yi masa bauta.
Wala pajhelepi ni laani jhejhioha kabhele. Kiti kya enzi kya K'yara ni kya mwanakondoo kibetakujha mugati mu mji, ni bhatumishi bha muene bhibeta kuntumikila.
4 Za su ga fuskarsa, sunansa kuma zai kasance a goshinsu.
Bhibeta kumbona pamihu pa muene, ni lihina lya muene libetakujha panani pa fipaji fya nyuso sya bhene.
5 Babu sauran dare; ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba gama Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su yi mulki har abada abadin. (aiōn )
Pajhelepi ni pakilu kabhele; Wala pajhelepi ni hitaji lya mwanga bhwa taa au lijobha kwandabha Bwana K'yara ibeta kulangasya panani pa bhene. Na bhene bhibeta kutawala milele ni milele. (aiōn )
6 Mala'ika ya ce mani, “Wadannan kalmomi amintattu ne da gaskiya. Ubangiji, Allah na ruhohin annabawa, ya aiki mala'ikansa ya nuna wa bayinsa abin da lallai zai faru ba da dadewa ba”.
Malaika akanijobhela, “Malobhi agha ndo ghakuaminika ni bhukweli. Bwana K'yara ghwa Roho sya manabii antumili malaika ghwa muene kubhalasya bhatumishi bha muene kyakibeta kuhomela karibuni.”
7 “Duba! Ina zuwa ba da dadewa ba! Mai albarka ne wanda ya yi biyayya da kalmomin littafin nan.”
“Langayi! Nihida manyata! Abarikibhu muene jhaikaghatii malobhi gha unabii bhwa kitabu e'ke.”
8 Ni, Yahaya, nine na ji na kuma ga wadannan abubuwa. Sa'adda na ji na gan su, sai na fadi gaban kafaffun mala'ikan da ya nuna mani wadannan abubuwa domin in yi masa sujada.
Nene, Yohana, ndo jhanapeliki ni kubhona mambo agha. Bho nipeliki ni kughabhona pa magolo gha malaika kumwabudu, malaika jhaanilasili mambo agha.
9 Ya ce mani, “Kada ka yi haka! Ni abokin bauta ne tare da kai, tare da 'yan'uwanka annabawa, da wadanda ke biyayya da kalmomin littafin nan. Yi sujada ga Allah!”
Akanijobhela, “Usikheti naha, nene na n'tumishi njinu, pamonga ni bhalongobhu manabii, pamonga ni bhala bhabhitii malobhi gha kitabu e'ke. Mwabuduajhi K'yara.”
10 Ya ce mani, “Kada ka rufe kalmomin anabcin littafin nan, gama lokaci ya kusa.
Akanijobhela, “Usighasopi muhuri malobhi gha kitabu e'khe, ndabha wakati ukaribili.
11 Wanda yake mara adalci, bari ya cigaba da yin rashin adalci. Wanda yake mai kazanta bari ya cigaba da kazantar da kansa. Wanda yake mai adalci bari ya cigaba da yin adalci. Wanda yake mai-tsarki, bari yaci gaba da tsarki.”
Jhaabelili kujha mwenye haki, ajhendelelelajhi kujhalepi mwenye haki. Ambajhe n'chafu kimaadili, na ajhendelelelajhi kujha n'chafu kimaadili. Mwenye haki ajhendelelelajhi kujha mwenye haki. Jhaajhele mtakatifu, ajhendelelelajhi kujha mtakatifu.”
12 “Duba! Ina zuwa ba da dadewa ba. Sakamakona na tare da ni, zan saka wa kowa gwargwadon aikin da ya yi.
“Langayi! Nihida manyata. Ujira bhwa nene ujhe pamonga ni nene, kundepa khila mmonga kulengana ni kyaakhetili.
13 Nine Alpha da Omega, farko da karshe, mafarin abu da karshensa.
Nene ndo Alfa ni Omega, ghwa kuanza ni bhwa mwishu, mwanzo ni mwishu.
14 Masu albarka ne wadanda suka wanke rigunansu domin su sami izini su ci daga itacen rai su kuma shiga birnin ta kofofinsa.
Bhabarikibhu bhala bhabhisuka nghobho sya bhene ili kwamba bhakabhayi haki jha kulya kuhoma mulibehe lya uzima ni kubhujhingila mji kup'etela pa ndiangu.
15 A waje akwai karnuka, masu sihiri, masu bautar gumaka, fasikai, masu kisan kai, da duk wanda yake kaunar aikata rashin gaskiya.
Kwibhala mji lijhe libwa, Bhahabhi, bhazinzi, bhakhomi, bhaabudu sanamu, ni khila jhaigana ni kushuhudila ushahidi bhwa udesi.
16 Ni, Yesu na aiko mala'ikana ya shaida maku wadannan abubuwa saboda ikilisiyoyi. Nine tushe da zuriyar Dauda, tauraron asubahi mai-haske.”
Nene, Yesu, nindaghisi malaika ghwa nene kubhashuhudila kuhusu mambo agha kwa makanisa. Nene ndo mzizi bhwa Daudi, litondo lya lukhela lya ling'ara.”
17 Ruhu da Amarya suka ce, “Zo!” Bari wanda ya ji ya ce, “Zo!” Kowanne mai jin kishi, da kowanne mai bukatar ta, bari ya sami ruwan rai kyauta.
Roho ni bibi harusi ajobhili, “Hidayi!” Ni muene jhaip'el'eka ajobhayi, ni jhejhioha jha inoghela, na akabhai masi gha uzima bure.
18 Ina shaida wa duk mai jin kalmomin anabcin wannan littafi: Idan wani ya kara a kansu, Allah zai kara masa annoban da ke rubuce a cikin littafin.
Nikan'shuhudila khila munu jhaip'el'eka malobhi gha unabii bhwa kitabu e'khe: Kama jhejhioha ibetakujhongesya pa aghu, K'yara ibeta kunjongesela mapigo ghaghalembibhu mu kitabu e'khe.
19 Idan wani ya rage daga kalmomin wannan littafin anabci, Allah zai rage rabonsa daga cikin itacen rai daga cikin birni mai-tsarki, wadanda aka rubuta cikin wannan littafi.
Kama munu jhejhioha ibetakughabhosya malobhi gha kitabu ek'he kya unabii, K'yara ibetakubhosya sehemu jha muene mu libehe lya uzima ni mu mji mtakatifu, ambajho habari sya muene sijhandikibhu mugati mu kitabu e'khe.
20 Shi wanda ya shaida wadannan abubuwa ya ce, “I! Ina zuwa ba da dadewa ba.” Amin! Zo, Ubangiji Yesu!
Muene jhaishuhudila mambo agha ijobha, “Ena! Nihida manyata.” Aina! Hidayi, Bwana Yesu!
21 Alherin Ubangiji Yesu ya kasance tare da kowanne dayanku. Amin.
Neema jha Bwana Yesu ijhelayi ni khila munu. Amina.