< Ru’uya ta Yohanna 19 >

1 Bayan wadannan abubuwa na ji wata karar da ta yi kamar muryar mutane masu yawa a sama suna cewa, “Halleluya. Ceto, daukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu.
Kuzwa kwezi zintu Nibazuwi chintu chikola sina linzwi ikando lyabantu bangi bena kwiwulu nibati, “Haleluya, Impuluso, Ikanya, ni ziho zizwila kwe Ireeza wetu.
2 Hukunce - hukuncensa gaskiya ne da adalci, domin ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta kazamtar da duniya da fasikancinta. Ya dauki fansar jinin bayinsa, wadda ita da kanta ta zubar.”
Inkatulo, ni kuluka, linu cha atula Mahule bakando babali kusinyasinya inkanda chabusangu. Abahindite chakubozekeza cha malaha amuhikana wakwe, awo iye mwine abetikili kwali.
3 Suka yi magana a karo na biyu: “Halleluya! Hayaki na tasowa daga wurinta har abada abadin.” (aiōn g165)
linu babawambi tobele: “Haleluya! busi nibwazwilila kwali kuzwa kusena mamanimani.” (aiōn g165)
4 Dattawan nan ashirin da hudu da rayayyun halittun nan hudu, suka fadi suka yi wa Allah sujada shi da yake zaune a kan kursiyin. Suna cewa, “Amin. Halleluya!”
Bakulwana bena makumi obele ni bone. Ni zibumbantu zone nibalibwikite kuzifateho ni balapela Ireeza yabekele achihuna. Bonse babakuta kuti, “Ameni. Haleluya!”
5 Sai wata murya ta fito daga kursiyin tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku bayinsa, ku da kuke tsoronsa, da duk marasa iko da masu iko.”
Linu linzwi nilyeza kuzwililila hachihuna, niliti, “Kulumbwe Ireeza wetu, mubonse bahikana bakwe, inwe bamutiya, mubonse, basali, babutokwa ni benaziho.”
6 Sai na ji murya kamar na kasaitaccen taron mutane, kamar rurin kogi na ruwaye masu yawa, kuma kamar tsawar aradu, cewa, “Halleluya! Gama Ubangiji yana mulki, Allah mai iko duka.
Linu chinazuwa mulumo ubali kukola sina wabantu bangi bangi, sina kuchuma kwamenzi mangi, imi sina kupalakata kwe invula ilenga, bati “Hallellujah! Mukuti Simwine ubusa, Ireeza yobusa hewulu lyazonse.
7 Bari mu yi murna, mu yi farinciki matuka mu kuma ba shi daukaka domin bikin auren Dan Ragon ya zo, amaryarsa kuma ta shirya kanta.
Twwende tusangalale ni kutaba hahulu imi mumuhe ikanya kakuli mukiti weseso lye Mbelele chiwasika, ni museswa chalibakanya.
8 An yardar mata ta sa kaya masu haske da tsabta na lilin mai laushi” (domin lilin mai laushi shine ayyukan adalci na tsarkaka).
Abazumininwa kuzwata zibenya ni boneka hande sina iline' (mukuti iline yakuluka izimanina bantu banjolola).
9 Mala'ika ya ce mani, “Rubuta wannan: Masu albarka ne wadanda aka gayyace su zuwa bikin auren Dan Ragon.” Ya kuma ce mani, “Wadannan kalmomin Allah na gaskiya ne.”
Iñiloi chilyati kangu, “Ñole: Imbuyoti njiyabo basumpitwe kumukiti we nyalo lye Mbelel.” Abawambi bulyo nikwangu, “Aa njimanzwi abuniti a Ireeza.”
10 Na fadi a gaban kafafunsa domin in yi masa sujada, amma ya ce mani, “Kada ka yi haka! Ni ma abokin bauta ne tare da kai da 'yan'uwanka wadanda ke rike da shaida game da Yesu. Yi wa Allah sujada, domin shaida game da Yesu shine ruhun annabci.”
Nibali kokobezi habusu bwa matende akwe kumulapela, kono chati kwangu, “Sanzi utendibulyo! Nizumwi muhikana uswana nawe imi bamukulwako bakwete bupaki kuamana ni Jesu. Mulapele Ireeza, mukuti bupaki kuaman ni Jesu muluhuho lwe chipolofita.”
11 Sai na ga sama a bude, na kuma duba sai ga wani farin doki. Mahayinsa ana kiransa amintacce da gaskiya. Yana shari'a da adalci yana yaki.
Kuzwaho chinabona iwulu niliyaluka, imi chikwaboneka imbizi ituba. Yabakwichile hateni usumpwa yosepahala imi weniti. Kuluka kwakwe ni kuatulo kwakwe kushiyeme ni kulwa kwakwe.
12 Idanunsa kamar harshen wuta suke, a kansa akwai kambuna da yawa. Yana da suna a rubuce a jikinsa wanda ba wani da ya sani sai dai shi da kansa.
Menso akwe aswana sina lulimi lwa mulilo, imi hamutwi wakwe henamishukwe mingi. Wina izina liñoletwe hali kuti nangati umwina yolizi kono lizibitwe iyemwine.
13 Yana sanye da riga da aka tsoma a cikin jini, kuma ana kiran sunansa Kalmar Allah.
Uzwete imbati libenikwa mumalaha, imi izina lyakwe lisumpwa Inzwi lye Ireeza.
14 Rundunonin sama suna biye da shi a kan fararen dawakai, suna sanye da lilin mai laushi, fari mai tsabta.
Chisole chakwiwulu chiba mwichilile hembizi zituba, nibazwete zizabalo zalineni inahande, zituba ni kunjolola.
15 Daga cikin bakinsa takobi mai kaifi na fitowa, da ita yake sarar al'ummai, zai kuma mulke su da sandar karfe. Yana tattake wurin matsar ruwan inabi da matsananciyar fushin Allah Mai iko duka.
Mukati kakaholo kakwe chikwazwa mukwale ushengete mumambali onse uwo ubawisi chisi chonse, imi mwababuse chekoli yesipi. Njeye chatalyatole chilubilo chewane yebeine yabukali bwe Ireeza wina maata onse.
16 Yana da suna a rubuce a rigarsa da cinyarsa: “Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.”
Wina izina liñoletwe hachapalo ni chilupi chakwe: “Mubusi wa babusi ni Simwine uba simwine.
17 Na ga mala'ika tsaye a rana. Yayi kira da murya mai karfi ga dukan tsuntsaye da ke firiya a sama.
Chinabona Iñiloi lizimene mukamwi. Chilahuweleza chamuhuwo mukando wakusupa zizuni ziwuluka mwimbimbiyulu, “Mwize, mukungane hamwina kamukiti mukando wa Ireeza.
18 “Ku zo, ku tattaru saboda babban bukin Allah. Ku zo ku ci naman sarakuna, da naman sarakunan yaki, da naman manyan mutane, da naman dawakai, da na mahayansu, da naman dukan mutane, yantattu da bayi, marasa iko da masu iko.”
Mwize zamulye mibili ibasimwine, mibili yabahitile chisole, mibili yendwalume, mibili ye mbizi ni batati bazo, imi ni mibili yabantu bonse, ni balukulwilwe ni bahikana, basena mubena ni bakolete.
19 Na ga dabban da sarakunan duniya da rundunoninsu. Suna tattaruwa domin su yi yaki da wanda ke bisa doki da rundunarsa.
Nibaboni chibatana ni basimwine benkanda ni masole babo. Babakungene nikulukisa inkondo naye yabakwichile hembelesa, ni masole bakwe.
20 Aka kama dabban tare da makaryatan annabawa da suka yi ayyukan al'ajibai a gabansa. Da wadannan alamu ya yaudari wadanda suka karbi alamar dabbar da wadanda suka yi wa siffarta sujada. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin farar wuta mai ci. (Limnē Pyr g3041 g4442)
Chibatana chibahapwa imi naye mupolofita wamapa yabakupanga imakazo habusu bwakwe. Chechi chisupo chachengelela abo babatambuli inombolo ya chibatana imi nikulapela chibumbantu. Bobele kubali nichibasohelwe nibahala mwiziba lyamulilo wasulufula. (Limnē Pyr g3041 g4442)
21 Sauran aka karkashe su da takobin da ke fitowa daga bakin mahayin dokin. Dukan tsuntsaye suka ci gawarwakinsu.
Bungi bwabo babehayiwa chilumo libakuzwa mumulomo wozo abakabutiza indonki. Zizuni zonse zibali mibili yabo ibafwile.

< Ru’uya ta Yohanna 19 >