< Ru’uya ta Yohanna 18 >

1 Bayan wadannan abubuwa sai na ga wani mala'ika yana saukowa daga sama. Yana da babban iko sosai, duniya kuwa ta haskaka da daukakarsa.
Baada jha fenu efe nambwene malaika iselela pasi kuhoma mu mabhengu. Muene ajhe ni mamlaka mabhaha, ni nchi jhamulikibhu kwa bhutukufu bhwa muene.
2 Ya yi kira da kakkarfar murya cewa, “Ta fadi, Babila mai girma ta fadi! Ta zama mazaunin aljannu, da matattarar kowanne kazamin ruhu da kuma mazaunin kowanne kazami da kyamataccen tsuntsu.
Alelili kwa sauti mbaha, akajobha, “Ubinili, ubinili, bhola mji mbaha Babeli! magono agha ndo sehemu jhajhitama mapepo, ni sehemu jhajhitama khila roho chafu, ni sehemu paitama khila roho chafu, ni sehemu paitama khila nchafu ni kidege Kya kidadisya.
3 Gama dukan al'ummai sun sha ruwan innabin fasikancinta. Sarakunan duniya sun aikata fasikanci da ita. Attajiran duniya sun arzuta da ikon rayuwar annashuwarta.”
Kwakujha mataifa ghoha ghanywili mvinyo jha tamaa jha uasherati bha muene ambajho jhikandetela ghadhabu. Bhafalme bha nchi bhezinili naku. Bhabhomba biashara bha nchi bhajhe matajiri kwa nghofu jha maisha gha muene gha anasa.”
4 Sai na ji wata murya daga sama ta ce, “Ku fito daga cikinta, mutanena, domin kada kuyi zunubi irin na ta, domin kuma kada bala'inta ya auko maku.
Kabhele napeliki sauti jhenge kuhoma kumbinguni jhijobha, “mubhokayi kwa muene bhanu bha nene, ili musihidi kushifiki mu dhambi sya muene, na ili musihidi kujhambelela mapigo gha muene ghoha.
5 Zunubanta sun taru sun yi tsayi har sama. Allah kuma ya tuna da miyagun ayyukanta.
Dhambi sya muene sikorondiki panani kama mbingu, ni K'yara aghakhombuiki matendo gha muene maovu.
6 Ku saka mata gwargwadon yadda ta saka wa wadansu, ku biya ta ninki biyu na abin da ta yi; a cikin kokon da ta dama, ku dama mata ninki biyu.
Mundepayi kama kya abhalepili bhamana, na mukandepayi mara sibhele kwa kya abhombili; mu kikombi kya akichangenye munchanganyilayi mara mbili kwandabha jha muene.
7 Kamar yadda ta daukaka kanta ta yi ta annashuwa, ku wahalsheta da azaba da bakin ciki haka. Domin ta ce a zuciyarta, 'Ina zaune kamar sarauniya; ni ba gwauruwa ba ce, kuma ba zan taba yin makoki ba,'
Kama kyaakitukuisi muene, na atamili kwa anasa, mumpelayi malombosi ghamehele ni huzuni. Kwa kujha ijobha mu ndumbula jha muene, 'Nitamili kama malkia; Wala mjane lepi, na nibeta lepi kubhona maombolezo.'
8 Saboda haka a rana daya bala'inta zai auko mata; mutuwa, makoki da kuma yunwa. Wuta za ta kona ta kurmus, domin Ubangiji Allah mai iko ne, kuma shine mai hukuntata.”
Kwa hiyo muligono limonga mapigo gha muene ghibeta kun'sindwa: Kifu, maombolesu, ni njala. Ibetakupya ni muoto, kwa kujha Bwana K'yara ajhe ni nghofu, na ndo mhukumu ghwa muene.”
9 Sarakunan duniya da suka yi fasikanci, har suka baude tare da ita, za su yi kuka da kururuwa domin ta sa'adda suka ga hayakin kunarta.
Bhafalme bha nchi syasihongene ni kuchanyikibhwa pamonga ni muene bhibeta kulela ni kuombolesela pabhibeta kubhubhona lyosi lya kupya kwa muene.
10 Za su tsaya can nesa suna tsoron azabarta, suna cewa, “Kaito, kaiton babban birni, Babila, birni mai iko! Domin cikin sa'a guda hukuncinta ya zo.”
Bhibeta kujhema patali naku, kwa hofu jha maumivu gha muene ni kujobha, “Ole, ole kwa mji mbaha, Babeli, mji bhwa bhujhe ni nghofu! kwa lisaa limonga hukumu jha jhobhi j'hidhidili.”
11 Manyan 'yan kasuwan duniya za su yi kuka da bakin ciki dominta, da shike ba wanda ke sayan kayanta kuma -
Bhabhomba biashara bha nchi mulelayi ni kuombolesya kwa ndabha jha muene kwakujha ajhelepi hata mmonga jhaihemela bidhaa sya muene kabhele
12 kayan zinariya, azurfa, da duwatsun alfarma, da lu'u-lu'u, da lilin mai laushi, da hajja mai ruwan jar garura, da siliki, da jar alharini da itacen kamshi iri iri, da kayan da aka sassaka da itace mai tsada, da na tagulla, da na bakin karfe, da na dutse mai sheki,
- bidhaa sya dhahabu, fedha, maganga gha thamani, lulu, kitani jhinofu, zambarau, hariri, jhidung'u aina syoha sya mabehe jha harufu jhinofu, kila khenu kya mang'eru gha ndovu, khila ambakyo khenu kyatengenesibhu kwa mabehe gha thamani, shaba, lichuma, liganga,
13 da kirfa, da kayan yaji, da turaren wuta, da mur da lubban, da ruwan innabi, da mai, da garin alkama, da alkama, da shanu, da tumaki, da dawakai, da kekunan doki, da bayi, da rayukan 'yan adam.
Mdalasini, fiungu, uvumba, manemane, ubani, mvinyo, mafuta, sembe unofu, ngano ng'ombi ni likondoo, farasi ni magari, ni bhatumwa, ni roho jha bhanu.
14 Amfanin da kika kwallafa rai da duk karfinki sun fice daga gareki. Duk annashuwarki da darajarki sun bace, ba za a kara samunsu ba kuma.
Matunda gha ughanogheleghe kwa nghofu sya jhobhi ghabhokili kuhoma kwa bhebhe. Anasa sya jhobhi syoha ni mapambanu ghabhokili, ghibeta lepi kubhoneka kabhele.
15 Manyan 'yan kasuwa na wadannan kaya da suka azurta ta wurinta, za su tsaya can nesa da ita, sabili da tsoron azabarta, kuka da kururuwar bakin ciki.
Bhabhomba biashara bha fenu efe bho bhakabhili utajiri kwa mapenzi gha muene bhibeta jhema patali kuhoma kwa muene kwa ndabha jha hofu jha maumivu gha muene, bhibeta lela ni sauti jha maombolesu.
16 Za su ce, “Kaito, kaito ga babban birni da take sanye da lilin mai laushi da tufafi masu jar garura da kuma jan alharini, da ta ci ado da kayan zinariya, da duwatsu masu daraja da lu'u-lu'u!
Bhakajobha, “Ole, ole mji bhola mbaha bhwa bhufwekibhu kitani kinofu, zambarau, ni jhidung'u, ni kupambibhwa kwa dhahabu ni vito fya thamani ni lulu!”
17 A cikin sa'a guda duk dukiyan nan ta lallace. Kowanne matukin jirgin ruwa, da fasinjoji, da masu tuki da duk wadanda suke samun biyan bukatun rayuwarsu daga ruwa, suka tsaya can nesa.
Mu lisaa limonga utajiri bhuoha obho bhwa bhokili. Khila nahodha ghwa meli, khila baharia, ni bhoha bhamasi ni bhoha bhabhibhomba mbombo mu bahari, bhajhemili patali.
18 Suka yi kuka sa'anda suka ga hayakin kunarta. Suka ce, “Wanne birni ne ya yi kama da babban birnin?”
Bhalelili bho bhalibhuene lyosi lya kupya kwa muene. Bhakajobha, ndo mji bhaloki bhwiwaningana ni mji obho mbaha?”
19 Suka watsa kura a kawunansu, suka yi kuka da karfi, da kururuwa da bakin ciki, “Kaito, kaiton babban birnin nan inda duk masu jiragen ruwa suka azurta daga dukiyarta. Domin a sa'a guda an hallakar da ita.”
Bhataghili bhalelili, bhahomisi mahosi ni kuombolesya, “Ole, ole mji mbaha mahali poha pajhele ni meli sya bhene mu bahari bhajhele matajiri kutokani ni mali sya muene. Mu lisaa limonga bhujhangamili.”
20 “Ku yi murna a kanta, sama, ku masu ba da gaskiya, manzanni, da annabawa, domin Allah ya kawo hukuncinku a kanta!”
“Muhobhokayi panani pa muene, mbingu, muenga bhaumini, mitume ni manabii kwandabha K'yara aletili hukumu jha muenga panani pa muene!”
21 Wani kakkarfan mala'ika ya dauki wani dutse mai kama da dutsen nika, ya jefa shi cikin teku yana cewa, “Ta wannan hanya, Babila, babban birnin, za a jefar da ita kasa da karfi, ba za a kara ganinsa ba.
Malaika bhenye nghofu ajhinuili liganga kama liganga libhaha lya kusyaghila ni kulitagha mu bahari, akajobha, “Kwa njela ajhe, Babeli, bhola mji mbaha bhwibeta kutaghibhwa pasi kwa ukatili na wibeta lepi kubhoneka kabhele.
22 Muryar masu kidar molaye, mawaka, masu busa sarewa, da na masu busa algaita, ba za a kara ji a cikinta ba. Babu wani mai kowanne irin sana'a da za a samu a cikinta. Ba za a kara jin karar nika a cikinta ba.
Sauti jha finanda, bhanamuziki, bhakina filimbi, tarumbeta bhibeta lepi kup'el'eka kwa muenga kabhele.
23 Hasken fitila ba za ya kara haskakawa a cikin ki ba. Ba za a kara jin muryoyin ango da na amarya a cikinki ba, domin attajiranki sune 'ya'yan masu mulki a duniya, kuma ta wurin sihirinki kika yaudari al'ummai.
Mwanga ghwa taa wibeta lepi kuangasya mugati mwa bhebhe. Sauti jha Bwana harusi ni bibi harusi sibetalepi kupelikibhwa mugati mwa bhebhe ndabha bhabhomba biashara bha jhobhi bhajhele bhabhaha bha nchi ni bha mataifa bhakofibhu kwa uhabi bhwa jhobhi.
24 A cikinta aka sami jinin annabawa da na masu ba da gaskiya, da jinin duk wadanda aka kashe a duniya.”
Mugati mwa muene damu jha manabii ni bhaamini jhabhonekene, ni damu jha bhoha bhabhakomibhu panani pa nchi.”

< Ru’uya ta Yohanna 18 >