< Ru’uya ta Yohanna 17 >
1 Daya daga cikin mala'ikun nan bakwai wanda ke rike da tasoshi bakwai ya zo ya ce mani, “Zo, zan nuna maka hukuncin babbar karuwarnan da ke zaune a kan ruwaye masu yawa.
Limwina iñiloi ku a kwana iyanza ni lyonke libakwete tuhambwe tukwana iyanza ni tobele imi nikuti kwangu, “Wize, Kani kutondenze kunyanseha kwa musangu mukando yo wikele ha menzi mangi.
2 Da ita ce sarakunan duniya suka yi fasikanci. Da ruwan inabinta na fasikanci marar dacewa ta sa mazaunan duniya suka bugu.”
Njikwali uko ba busi be inkanda ba bapangi busangu. Nji waine ya kwe ya busangu kuti bantu be inkanda bakolwa.”
3 Sai mala'ikan ya dauke ni cikin Ruhu ya tafi da ni jeji, sai na ga mace zaune bisa jan dabba cike da sunayen sabo. Dabbar tana da kawuna bakwai da kahonni goma.
Linu iñiloi chilya ni hinda Muluhuho kwi halaupa, imi chinabona mwanakazi wikele ha chibatana chisubila chibe zwile mazina abulyansi. Chibatana chibena mitwi ikwana iyanza ni wonke ni maziya akwana ikumi.
4 Matar kuwa tana sanye da tufafi na shunayya da kuma jar garura, ta kuma ci ado da kayan zinariya da duwatsu masu tamani da lu'u-lu'ai. Tana rike da kokon zinariya a hannunta cike da abubuwan kyama da na kazantar fasikancinta marar dacewa.
Mwanakizi aba zwete mwa pepulu ni kusubila aba kabiswe nigauda, mabwe asepahala, ni bulungu. Aba kwete mwiyanza lyakwe inkomoki yegauda izwile zintu zisazuweki sinte ni kusajolola kwa busangu bwakwe.
5 Bisa goshinta an rubuta wani suna mai boyayyar ma'ana: “Babila mai girma, uwar karuwai da na kazamtattun abubuwan duniya.”
He impata yakwe haba ñoletwe izina lina intoloko ye inkunutu: “Babilona mukando, nyina wa busangu ni zintu zisazuweki za hansi.”
6 Sai na ga matar a buge da jinin masu ba da gaskiya da kuma jinin wadanda aka kashe su domin Yesu. Da na gan ta, na yi mamaki kwarai da gaske.
China bona kuti mwanakazi aba koletwe cha malaha aba zumine imi ni malaha abo ba basukulukili Jesu. Hani mubona, nibakomokwa kukando.
7 Amma mala'ikan ya ce mani, “Don me kake mamaki? Zan bayyana maka ma'anar matar da kuma na dabbar da ke dauke da ita, dabban nan da ke da kawuna bakwai da kahonni goma.
Kono iñiloi chilyati kwatu, “Chinzi hokomokwa? Kani kutolekele intaluso ya mwanakazi ni chibatana chi muhindite, chibatana china mitwi ikwana iyaza ni yobele ni maziya e ikumi.
8 Dabban da ka gani da, yanzu ba ta, amma ta na kusan hawowa daga rami marar iyaka. Sa'annan za ta je hallaka. Wadanda ke zaune a duniya, wadanda ba a rubuta sunayensu cikin littafin rai ba tun kafuwar duniya - za su yi mamaki idan suka ga dabbar da da ta kasance, ba ta nan yanzu, amma ta kusa zuwa. (Abyssos )
Chibatana cho baboni ku chibali kwina, hanu kachikwina, kono chihafuhi nikwiza kuzwililila mwilindi lisena manimani. Linu ka chizwile habusu ni kusinya. Abo bahala hansi, nabo mazina abo kana aba ñolwa Mwimbuka ya Buhalo kuzwa matangilo e inkanda-kabakomokwe chiba bona chibatana chibali kwinako, ka chikwina hanu, kono chi china hafuhi ni kwiza. (Abyssos )
9 Wannan al'amari na bukatar hikima. Kawunnan bakwai, tuddai ne bakwai da macen ke zaune a kai.
Iyi i sumpa munahano wina butali. Mitwi ikwana iyanza lyonke ni yobele ziwulu zikwana iyanza nizobele hekele mwanaki.
10 Su kuma sarakuna ne bakwai. Sarakuna biyar sun fadi, daya na nan, amma dayan bai zo ba tukuna; sa'anda ya zo zai kasance na dan lokaci kadan.
Kwina hape ba babusi bakwana iyanza ni bobele. Ba busi bakwana iyanza ba bawi, yenke kwena, imi zumwi keni kwiza; chinasika, uwola kushala bulyo inako zana.
11 Dabban da ya kasance a da, amma yanzu ba shi, shi ma sarki ne na takwas; amma shi daya ne cikin sarakunan nan bakwai, kuma zai tafi hallaka.
Chibatana chi balikwina kwateni, kono ka chikwina hanu, nacho bulyo chibusi chikwana iyanza ni zotatwe, kono nachocha zimwi zibusi zikwana iyanza ni zobele, imi chikaya ku kusinyeha.
12 Kahonnin nan goma da ka gani sarakuna goma ne wadanda ba a nada su ba tukuna, amma za su karbi iko kamar na sarakai na sa'a daya tare da dabban.
Maziya akwana ikumi obani ba busi baseni kutambula mubuso, kono ka batambule buyendisi cha bu busi che inhola hamwina ni chibatana.
13 Ra'ayinsu daya ne, za su ba da sarautarsu da ikon su ga dabban.
Izi zina muzezo wonke, imi zitambika kukola ni buyendisi kuchibatana.
14 Za su yi yaki da Dan Rago. Dan Ragon zai ci nasara a kansu domin shi Ubangijin iyayengiji ne da Sarkin sarakuna - kuma tare da shi sune kirayayyun, zababbun, amintattun.”
Kaba buse inkondo kulwisanisa Ingu, kono Ingu kazikome kakuti njiye Simwine uba simwine ni Mubusi wa babusi-imi iye wina niba sumpitwe, baketetwe, ni basepahala.”
15 Mala'ikan ya ce mani, “Ruwayen da ka gani, inda karuwar ke zaune, jama'a ce, da taro masu dumbin yawa, da al'ummai da harsuna.
Iñiloi chilyati kwangu, Menzi obaboni, aho hekele ihule, bantu, inkunga, inkanda, ni mishobo.
16 Kahonnin nan goma da ka gani - su da dabban za su ki karuwar. Za su washe ta su tsiranceta, za su lankwame namanta, za su kone ta gaba daya da wuta.
Maziya ene ikumi oba boni-izo ni chibatana kazi holofaze ihule, kazi mushubule ni mapunu, kaba sinye inyama yakwe, kaba muhise ni kumanisiliza cha mulilo.
17 Gama Allah ya sa a zukantansu su yi nufinsa ta wurin amincewarsa, su sadaukar da ikonsu na yin mulki ga dabban har sai maganar Allah ta cika.
Kakuti Ireeza aba zibiki muinkulo zabo kuhinda mulelo wakwe cha kuzuminzana kuha ziho kuchibatana kuti manzwi a Ireeza ezuzilizwe.
18 Matar da ka gani ita ce babban birnin nan da ke mulki bisa sarakunan duniya.”
Mwanaki yoba boni nji itolopo inkando iyendisa hewulu lya babusi bahansi.”