< Ru’uya ta Yohanna 16 >
1 Na ji babban murya na kira daga cikin haikali tana ce wa malai'iku bakwai, ''Ku je ku zuba tasoshi bakwai na fushin Allah a kan duniya.”
[In the vision] I heard [someone] in the temple speak in a loud voice to the angels [who had the seven bowls]. He said, “Go [from here] and pour out on the earth [the wine/liquid in] [MTY] the seven bowls. [This will show that] God is angry with [rebellious people and will punish them].”
2 Mala'ika na fari ya je ya zuba tasarsa a kan duniya; munanan gyambuna masu zafi suka fito wa mutane wadanda suke da alamar dabbar, wadanda suka bauta wa siffarsa.
So the first angel went and poured out on the earth [the wine/liquid that was in] [MTY] his bowl. [As a result], horrible and painful sores broke out on God’s enemies who had allowed the beast’s [agents] to mark them and who worshipped the image of the beast.
3 Mala'ika na biyu ya zuba tasarsa cikin teku. Ya zama jini, kamar jinin wanda ya mutu, kuma kowane abu mai rai da ke cikin tekun ya mutu.'
The second angel poured out on the ocean [the wine/liquid that was in] [MTY] his bowl. [As a result], the [water in the ocean stank like the blood] of a person who has died. [And] [MTY] every living creature that was in the ocean died.
4 Malaika na uku ya zuba tasarsa a cikin rafuffuka da mabulbulan ruwa, sai suka zama jini.
The third angel poured out on the rivers and water springs [the wine/liquid] [MTY] [that was in] his bowl. [As a result, the water in the rivers and springs] turned into blood.
5 Na ji mala'ikan ruwaye ya ce, ''Kai mai adalci ne - wanda ya ke yanzu wanda yake kuma a da, Mai Tsarkin nan, domin ka shari'anta wadannan abubuwa.
I heard the angel [who has authority over] the waters say [to God], “[O God], you exist and have always existed. You are the holy one. You judge people justly.
6 Domin sun zubar da jinin masu ba da gaskiya da annabawa, ka basu jini su sha; shine abinda da ya dace da su.
[The rebellious people] murdered your holy people and prophets. So you are just in punishing them by giving them blood to drink. This is what they deserve!”
7 Na ji bagadi ya amsa, ''I, Ubangiji Allah Mai iko duka, shari'un ka gaskiya ne da adalci.''
Then I heard [an angel] respond [from] the altar [PRS], “Yes, Lord God, you who are almighty, you punish [people] rightly and justly!”
8 Mala'ika na hudu ya zuba tasarsa a kan rana, kuma aka ba shi izini ya kone jama'a da wuta.
Then the fourth angel poured out on the sun [the wine/liquid that was in] [MTY] his bowl. [He] enabled the sun to scorch [people] with fiery [heat].
9 Suka kone da zafi mai tsanani, kuma suka sabi sunan Allah, wanda ke da iko akan annobai. Ba su tuba ba ko su daukaka shi.
Because people were severely burned by the intense heat {the intense heat severely burned people}, they said evil things about God [MTY], [because] he had the power [to strike people with] plagues like those. But they refused to stop their evil behavior and refused to honor him.
10 Sai malaika na biyar ya zuba tasarsa a kan kursiyin dabban, sai duhu ya rufe mulkinsa. Suka cicciji harsunansu saboda zafi.
When the fifth angel poured out on the throne of the beast [the wine/liquid that was in] [MTY] his bowl, it became dark in the kingdom that the beast [ruled. As a result, the beast and the people whom it ruled] were biting their tongues because [they were suffering intense] pain.
11 Suka yi sabon Allah na sama domin zafi da gyambunansu, suka kuma ki su tuba daga abin da suka yi.
They insulted God [who rules in] heaven, because their sores were so painful. But they refused to stop doing the [evil] things that they were doing.
12 Mala'ika na shida ya zuba tasarsa cikin babban rafi, Yufiretis. Ruwansa ya bushe domin a shirya hanya da sarakuna za su zo daga gabas.
The sixth angel poured out on the huge river Euphrates [the wine/liquid that was in] [MTY] his bowl. [As a result, the] water [in the river] was dried up so that the rulers from the eastern [MTY] [countries could cross it with their armies] [SYN].
13 Na ga kazamun ruhohi uku suna kama da kwadin da ke fitowa daga bakin diragon, da makaryacin annabi.
I saw evil spirits that looked like frogs. One came out of the mouth of the dragon, one from the mouth of the beast, and one from the mouth of the false prophet.
14 Gama su ruhohin aljanu ne masu aikata alamun ban mamaki. Sun fita za su wurin sarakunan dukan duniya domin su tattaro su wuri daya saboda yaki a babbar ranar Allah Mai iko duka.
Those spirits were demons who were [able to] perform miracles. They went out to the rulers of the whole world, in order to gather their [armies] [SYN] together to the battle that [they will fight] on the wonderful day when Almighty God [punishes his enemies] [MTY].
15 (''Duba! Ina zuwa kamar barawo! Mai albarka ne wanda ke zaune a fadake, wanda ke sanye da tufafinsa domin ba zai fita tsirara a ga tsiraicin sa ba.”)
The evil spirits will gather the rulers at a place that is called in the Hebrew [language] Armageddon. [I heard the Lord Jesus say], “[You must] listen carefully to [me]: I am coming unexpectedly [SIM], like a thief. [So], I will be happy with those who stay alert and [keep on living righteously so that they will not be ashamed], just like [MET] a person keeps his clothes [on] so that he will not be ashamed [like a person who is] naked.”
16 Aka kawo su tare a wurin da ake kira Armagiddon da Ibraniyanci.
17 Mala'ika na bakwai ya zuba tasarsa cikin iska. Sa'annan babbar murya ta fito daga cikin haikali da kuma kursiyin, cewa, ''An gama!''
The seventh angel poured out into the air [the wine/liquid that was in] [MTY] his bowl. [As a result, someone] said with a loud voice from the throne in the temple, “[The time for God to finish punishing rebellious people] is [about to be] start.”
18 Aka yi walkiya, da kararraki masu tsanani, da aradu da babbar girgizar kasa - girgizar da ta fi kowacce da aka taba yi tun da 'yan adam suke a duniya, girgizar da girma ta ke.
[When the angel emptied his bowl], lightning flashed, there were rumblings and thunder, and the earth shook. It shook more violently than it has ever shaken since people first [lived] on earth.
19 Babban birnin ya rabu kashi uku, kuma biranen al'ummai suka fadi. Sai Allah ya tuna da Babila mai girma, sai ya ba wancan birnin koko cike da ruwan innabi wanda aka yi daga fushinsa mai tsanani.
And [as a result], the very evil city [that is symbolized by Babylon] split into three parts. [God also] destroyed cities in [other] nations. God did not forget that [the people of] [MTY] the very evil [city symbolized by] Babylon [had sinned very much]. So he [caused the people with whom] he was furiously angry [MET] [to drink] a cup of very [poisonous wine/liquid that represented his punishment].
20 Kowanne tsibiri ya bace, sai ba a kara ganin duwatsun ba.
Also [as a result of the earthquake], every island disappeared, and the mountains became flat land.
21 Manyan duwatsun kankara, masu nauyin talanti, suka fado daga sama kan mutane. Suka zagi Allah domin annobar kankarar saboda annobar ta yi tsanani.
Also [as a result of the angel’s emptying his bowl], huge hailstones, each weighing about 100 pounds, fell from the sky onto the people. Then people insulted God because [he had caused] the destructive hail to fall on them in that terrible plague.