< Ru’uya ta Yohanna 14 >

1 Sai na duba na ga Dan Ragon yana tsaye a kan Dutsen Sihiyona. Tare da shi akwai mutum dubu dari da arba'in da hudu wadanda aka rubuta sunansa da sunan Ubansa a goshinsu.
Tedy pohleděl jsem, a aj, Beránek stál na hoře Sion, a s ním sto čtyřidceti a čtyři tisíců majících jméno Otce jeho napsané na čelích svých.
2 Na ji wata murya daga sama mai kara kamar kogin ruwa mai gudu da kuma aradu mai kara. Muryar da na ji ta yi kama da masu molo suna kada molonsu.
A slyšel jsem hlas s nebe, jako hlas vod mnohých, a jako hlas hromu velikého. A hlas slyšel jsem, jako těch, kteříž hrají na harfy své.
3 Suka raira sabuwar waka a gaban kursiyin da kuma gaban rayayyun halittun nan hudu, da kuma dattawan. Ba mai iya koyon wakar nan sai dai mutum 144, 000 nan wadanda aka fanso daga duniya.
A zpívali jakožto píseň novou, před trůnem, a před čtyřmi zvířaty, a před starci, a žádný nemohl se naučiti té písni, jediné těch sto čtyřidceti a čtyři tisíce, kteříž jsou koupeni z země.
4 Wadannan sune wadanda basu kazantar da kansu da mata ba, gama sun kebe kansu da tsarki daga halin jima'i. Wadannan ne ke bin Dan Ragon duk inda ya tafi. Aka fanso su daga cikin mutane domin su zama nunan fari domin Allah da Dan Ragon.
Totoť jsou ti, kteříž s ženami nejsou poskvrněni; nebo panicové jsou. Tiť jsou, jenž následují Beránka, kamž by koli šel; tiť jsou koupeni ze všech lidí, prvotiny Bohu a Beránkovi.
5 Ba a iske karya a bakinsu ba; ba su da aibi.
A v ústech jejich není nalezena lest; neboť jsou bez úhony před trůnem Božím.
6 Na ga wani mala'ika na firiya a tsakiyar sararin sama, wanda yake da madawwamin sako na labari mai dadi domin a sanar da ita ga mazaunan duniya - ga kowacce al'umma, da kabila, da harshe, da kuma jama'a. (aiōnios g166)
I viděl jsem jiného anděla letícího po prostředku nebe, majícího evangelium věčné, aby je zvěstoval těm, jenž bydlí na zemi, a všelikému národu, i pokolení, i jazyku, i lidu, (aiōnios g166)
7 Yayi kira da babbar murya, “Ku ji tsoron Allah, ku daukaka shi. Gama sa'arsa ta hukunci ta yi. Yi masa sujada, shi wanda ya yi sama da kasa, da teku, da kuma mabulbular ruwa.”
Řkoucího velikým hlasem: Bojte se Boha, a vzdejte jemu chválu, neboť přišla hodina soudu jeho; a klanějte se tomu, kterýž učinil nebe i zemi i moře i studnice vod.
8 Sai wani malai'ka, malaika na biyu, ya biyo yana cewa, “Ta fadi, Babila mai girma ta fadi, wadda ta rinjayi dukan al'ummai su sha ruwan inabin fasikancinta.”
A jiný anděl letěl za ním, řka: Padl, padl Babylon, město to veliké, nebo vínem hněvu smilství svého napájelo všecky národy.
9 Wani mala'ika - na uku - ya biyo su da murya mai karfi yana cewa, “Duk wanda ya yi sujada ga dabban da kuma siffarsa, ya karbi alama a goshinsa ko a hannunsa,
A třetí anděl letěl za nimi, pravě velikým hlasem: Bude-li se kdo klaněti šelmě a obrazu jejímu, a vezme-li znamení její na čelo své aneb na ruku svou,
10 shi ma zai sha daga ruwan inabin fushin Allah, ruwan inabi da aka zuba tsantsa cikin kokon fushinsa. Wanda ya sha shi za a azabtar da shi da wuta, da farar wuta, a gaban tsarkakan mala'ikun Allah da kuma Dan Ragon.
I tenť také bude píti víno hněvu Božího, víno, pravím, kteréž jest vlito do kalichu hněvu jeho; a trápen bude ohněm a sirou před obličejem andělů svatých a před obličejem Beránka.
11 Hayaki daga azabarsu yana tashi sama har abada abadin, kuma ba su da hutu dare ko rana - wadannan masu sujada ga dabban da siffarsa da kuma dukan wadanda suka karbi alamar sunansa. (aiōn g165)
A dým muk jejich vstoupíť na věky věků, a nebudouť míti odpočinutí dnem i nocí ti, kteříž se klanějí šelmě a obrazu jejímu, a jestliže kdo přijme znamení jména jejího. (aiōn g165)
12 Wannan shine kira domin hakurin jimrewa na wadanda ke da tsarki, wadanda suke biyayya ga dokokin Allah da bangaskiya cikin Yesu.”
Tuť jest trpělivost svatých, tu jsou ti, kteříž ostříhají přikázání Božích a víry Ježíšovy
13 Na ji murya daga sama cewa, “Rubuta wannan: Masu albarka ne matattu da suka mutu cikin Ubangiji.” Ruhu yace, 'I' domin sun huta daga wahalarsu, gama ayyukansu na biye da su.”
I slyšel jsem hlas s nebe, řkoucí ke mně: Piš: Blahoslavení jsou od této chvíle mrtví, kteříž v Pánu umírají. Duch zajisté dí jim, aby odpočinuli od prací svých, nebo skutkové jejich následují jich.
14 Na duba sai ga farin gajimare. Zaune a kan gajimaren akwai wani kamar Dan Mutum. Yana da kambin zinariya a kansa da lauje mai kaifi a hannunsa.
I pohleděl jsem, a aj, oblak bělostkvoucí, a na tom oblaku seděl podobný Synu člověka, maje na hlavě své korunu zlatou a v ruce své srp ostrý.
15 Sai wani malaika ya fito daga haikalin, ya yi kira da murya mai karfi ga wanda ke zaune kan gajimare: “Dauki laujenka ka fara girbi, domin lokacin girbin duniya ya yi.”
A jiný anděl vyšel z chrámu, volaje hlasem velikým na toho, kterýž seděl na oblaku: Pusť srp svůj a žni; nebť jest přišla tobě hodina žni, nebo již dozrala žeň země.
16 Sai wanda ke zaune a kan gajimaren ya wurga laujensa bisa kan duniya, aka kuma girbe duniya.
I spustil ten, kterýž seděl na oblaku, srp svůj na zem, a požata jest země.
17 Wani mala'ika ya fito daga haikali a sama, shi ma yana da kakkaifan lauje.
A jiný anděl vyšel z chrámu toho, kterýž jest na nebi, maje i on srp ostrý.
18 Sai wani mala'ika ya fito daga bagadin kona turare, wanda yake da iko kan wutar. Ya yi kira da murya mai karfi ga wanda yake rike da kakkaifan lauje, “Ka dauki kakkaifan laujenka ka tattara nonnan innabi daga itacen inabin na duniya, gama inabin ya nuna.”
Opět vyšel jiný anděl z oltáře, kterýž měl moc nad ohněm, a volal křikem velikým na toho, jenž měl srp ostrý, řka: Pusť srp svůj ostrý, a zbeř hrozny vinice zemské; neboť jsou uzrali hroznové její.
19 Mala'ikan ya jefa laujensa duniya ya tattara girbin inabin duniya. Ya zuba shi a cikin babbar taskar wurin matsar ruwan inabi na fushin Allah.
I spustil anděl srp svůj na zemi, a sebral vinici země, a vmetal hrozny do jezera velikého hněvu Božího.
20 Aka tattake wurin matsar inabin a bayan birni, jini ya yi ta gudu daga wurin matsar inabin, ya kai kamar tsawon linzami a bakin doki, har mil dari biyu.
I tlačeno jest jezero před městem, a vyšla krev z jezera až do udidl koňům za tisíc a za šest set honů.

< Ru’uya ta Yohanna 14 >