< Filibbiyawa 4 >

1 Saboda haka, kaunatattu 'yan'uwana da nake marmari, farin ciki na da rawani na, a wannan hanya ku tsaya daram cikin Ubangiji, kaunatattun abokai.
Barki ani me, ande mahem nihenu sa in zin nu kolimo, aburu arom nan ni ere num, unaa ugene me tonnon ni in nikara anyimo Ugomo - Asere. Anu hem aroni.
2 Ina rokon Afodiya, ina rokon Sintiki, ku zama da ra'ayi daya cikin Ubangiji.
In zin nu tiraAfodiya tari, inzin nu tiraSintiki tar, icukuno ana inde anyimo Ugomo - Asere.
3 Babu shakka, ina sake rokon ku, abokan tarayyar takunkumina na gaske: ku taimaka wa matayen nan. Domin mun yi wahala tare a cikin yada bishara tare da Kilimas da sauran abokan aiki na, wanda sunayensu na rubuce cikin littafin rai.
Ma aye mazoni, in kuri inzi nu tira ushi tari, aroni atanu ku karti Ukadura: nigo anyimo ubezizi tize ta Asere nigo nan kilimas nan nu kasu aroni am, ande sa tiza tiweme ti raa anyimo ukarda ivai.
4 Yi farin ciki cikin Ubangiji kullayomi. Ina sake cewa, yi farin ciki.
Wuzan iraba irom anyimo Ugomo - Asere koya uwui. In kuri inzinu boo, wuna iriba irom.
5 Bari dukan mutane su ga jimirin ku. Ubangiji ya yi kusa.
Tonno vat anu wa iri utira iriba ishi me Ugomo - Asere maaye mama mu.
6 Kada ku damu da kowanne abu, maimakon haka, cikin komai tare da addu'a, da rokeroke, da godiya, bari rokeroken ku su sanu ga Allah.
Kati ibassa nan ire imum, anyo anime anyimo vat imum nan nigo in biringira, nan nu tira utari, nan ni iriba irom, tonno iriba irom ishi me icukuno unu rusa ahira a Asere.
7 Salamar Allah, da ta zarce dukan ganewa za ta tsare zuciyarku da tunaninku cikin Almasihu Yesu.
Iriba ilau ya Asere, U akki vat urusa abanga udi impi mu riba mushi me nan nu ubassa abnga ashi me anyimo Ugomo - Asere Yeso.
8 A karshe, 'yan'uwa, duk abin da ke mai gaskiya, duk abin da ya isa ban girma, duk abin da ke mai adalci, duk abin da ke mai tsabta, duk abin da ke karbabbe, duk abin da ke kawo kauna, duk abin da ke da kyakkyawan ambato, idan akwai yabo, yi tunani a kan wadannan abubuwan.
Umasirka nihenu, vat imum be sa izi ikadura, vat imum sa ya bari anya utinanu, vat imum be sa izi uhem, vat imum sa izi lau, vat imum be sa ieze unu hem, vat imum be sa ieze in niza ni re-re, inki ni nonzo, wuza ubassa abanga azezsere ati mummu tigino me.
9 Wadannan abubuwan da kuka koya kuka karba kuka ji kuka gani a rayuwa ta, ku aikata wadannan abubuwan. Allah mai salama zai kasance tare da ku.
Timummu tigino sa ya manzani ya kabani ya kunna ya ira aticukum tum, wazan timummu tiginome. Asere unu nya ticukum tire-re madi cukuno nigo nan shi.
10 Na yi farin ciki sosai cikin Ubangiji domin yanzu a karshe kun sabunta kulawar ku game da ni. Kun kula da ni da gaske kwanakin baya, amma ba ku samu zarafin taimako ba.
Ma wuza iriba irom kang anyimo Ugomo-Asere barki ana me ya gamirkan u inta um ahira ashi me. Ya inta me anyimo a kadura atiye ta dumo, abanna me daki ya kem umaa ubenki ba.
11 Ba don bukata ta bane nake fada wannan. Domin na koyi dangana a kowanne irin yanayi.
Azo agi unyara um uni ba in zinu boo ani me. Barki in manza ticukum tini ce num anyimo vat imum be in rani.
12 Na san yadda zan zauna cikin bukata, na kuma san yadda zan samu a yalwace. A kowace hanya cikin kowanne abu na koyi asirin yadda zan ci da yawa da yadda zan zauna da yunwa, yadda zan zama a yalwace kuma in zama cikin bukata.
In rusi umaa be inde cukuno anyimo unyara, in kuri in rusi unaa be sa indi kem gbardang. Anyimo akoya unaa anyimo vat imum inmanza urusa u wuza be sa indi riigbardang nan nu cukuno ini komo, nan nu cukuno anyimo uronta in kuri in cukuno anyimo ubura.
13 Zan iya yin komai ta wurinsa shi da yake karfafa ni.
In dake in wusi imum vat ahira ameme sa mema nyinzam tize.
14 Duk da haka, kun yi zumunta da ni cikin kunci na.
Vat ani me, ya wuza umuta acce nan mi anyimo uzito.
15 Kun kuma sani, ku Filibiyawa, cewa da farkon bishara, lokacin da na bar Makidoniya, babu ikilisiya da ta tallafe ni cikin batun bayarwa da karba sai ku kadai.
I kuri irusa, shi Afilibiyawa, unu guna utuba utize ta Asere, uganiya sa ma ceki umakidoniya, daki ma iri anu tarsa Asere be wa benkum anyimo abanga nyinza nan nu ukaba masi she wani cas.
16 Ko lokacin da nake Tassalonika, kun aika da gudumawar biyan bukatu na fiye da sau daya.
Nyani uganiya sa ma raa Utassalonika, ya tumi unu benki ukurzo imum be sa izi em iteki kani ka-re.
17 Ba domin ina neman kyauta ba ne. A maimakon haka, ina neman amfani da zai kawo karuwa cikin ajiyar ku.
Azo uguna in nyara imum be sa achi nyankum ini ba. Anyo ani me in nyara imum be sa idi en unu kinki anyimo ukere ushi me.
18 Na karbi dukan abubuwan, ina da shi a yalwace. An kosar da ni. Na karba ta hanun Abafroditus abubuwa daga wurinku. Shesheki na dadin kamshi mai dandanno, karbabbiyar hadaya mai gamsarwa ga Allah.
Ma kaba vat timummu, in zin tini gbardang. A tiyon me. Ma kaba atari ti Abafaroditus timummu uhira ashi me. Imummu ironta unyunkuno, ukaba uwito unice uge besa Asere adi kabi.
19 Allah na zai cika dukan bukatunku bisa ga yalwarsa da ke cikin daukaka cikin Almasihu Yesu.
Asere am madi aminca vat timummu sa inyara azesere timummu gbardang sa inzin ira anyimo ani nonzo nu Ugomo-Asere Yeso.
20 Yanzu bari daukaka ta tabbata ga Allah da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Tonno ana me unonzo ucukuno wa Asere nan kacco uru uhana umara unee. (aiōn g165)
21 Gai da kowanne mai bi cikin Almasihu Yesu. Dukan 'yan'uwa da ke tare da ni suna gaisuwa.
Iso konde vi unu tarsa Asere anyimo Ugomo-Asere Yeso.
22 Dukan masu bi a nan suna gaisuwa, musamman wadanda suke gidan Kaisar.
Vat anu uhenusa wazi nigo nan mi wa iso shi. Vat anu tarsa Asere abanna me wazi nu iso ushi, anu age be sa wa raa akura kaisar cas.
23 Bari alherin Ubangijin Yesu Almasihu ya zauna tare da ruhunku. Amin
Tonno uronta Ugomo-Asere Yeso Asere ucukuno nigo nan ni ibe ishi me. Icukuno anime.

< Filibbiyawa 4 >