< Filibbiyawa 3 >

1 A karshe, 'yan'uwana, ku yi farin ciki cikin Ubangiji. In sake rubuta maku wadannan abubuwa ba wani abu mai nauyi ba ne a gare ni. Wadannan abubuwa zasu tsare ku.
Pakupwililisha mobanse bame, ndambangeti, kamukondwani pakwikatana ne Mwami. Nkacela kundemesha kumulembela kayi bintu mbyondalamulembela kendi, pakwinga awo maswi ngamunyamfwilisha kutatonshanya.
2 Ku yi hankali da karnuka. Ku yi hankali da miyagun ma'aikata. Ku yi hankali da masu yanke-yanke.
Cenjelani ne bantu bamicito yabukabwa, beshikwinsa byaipa, bayuminina nta pakupalula mubili.
3 Gama mune kaciyar. Don mune muke sujada ta wurin Ruhun Allah. Mune masu fahariya chikin Almasihu Yesu, kuma ba mu da gabagadi cikin jiki.
Afwe njafwe twalapalulwa cancinencine, afwe tukute kukambilila Lesa pakutanguninwa ne Mushimu Uswepa. Tukute kutwangila mukwikatana ne Yesu Klistu. Neco nkatukute kushoma myambo ilambangowa sha pamubili sobwe.
4 Ko da shike, ni kaina ina gabagadi ga jiki. Idan wani zai iya tunanin gabagadi ga jiki, ni na fi shi.
Lino njame ndalikuba welela kushoma myambo ya mubili ilicisa. Na pali muntu layeyengeti washoma myambo ya kumubili ya mushoboyu, ame nkute cebo capitapo,
5 An yi mani kaciya a rana ta takwas, daga mutanen Israila, na kabilar Biliyaminu, Bayahuden Yahudawa; ga zancen shari'a Bafarisiye nake.
pakwinga ame ndalapalulwa kandicili ne masubowa asanu ne atatu. Njame Muislayeli wamu mukowa wa Benjameni, njame muHebeli nkonko walasemwa kumashali ba ciHebeli. Na tulamba sha Milawo ya Bayuda ndalikuba mulikoto lya Bafalisi.
6 Wajen himma na tsanantawa ikilisiya. Ga zancen adalci cikin sharia, na zama mara abin zargi.
Kayi Ndalikuba wakangwabu cakwinseti ndalapensha mubungano. Lino kwelana ne kululama kukute kucanika mukukonkela milawo, ame nkandalikukute kampenda kali konse sobwe.
7 Amma duk wadannan abubuwan da suka zama riba a gare ni, na dauke su asara ne saboda Almasihu.
Nomba byonse mbyondalikuboneti bikute pindu, lino ndabicaneti paliyawa mobibilele cebo ca Klistu.
8 I, lallai ina lisafta dukan wadannan abubuwa asara saboda mafificin sanin Almasihu Yesu Ubangijina. Saboda shine na yi asarar dukan abubuwa. Na maishe su marasa amfani domin in ribato Almasihu,
Cakubinga bintu byonse ibi biliya pindu, pakwinga nkabyelana ne pindu ili mukwinshiba Yesu Klistu, Mwami wakame. Ecebo cakendi ndabitaya byonse. Ndabibonongoweti byunsho, kwambeti pindu inene yakame ibe Klistu,
9 a iske ni cikinsa. Ba ni da wani adalcin kaina ta wurin shari'a. Maimakon haka, ina da adalci ta wurin bangaskiya cikin Almasihu, adalcin dake daga wurin Allah ta wurin Bangaskiya.
kwambeti ame nendiye twikale pamo cakupwililika. Nkandalyelekeshenga kuba walulama palwakame pakukonkela Milawo, nsombi ndelela kuba walulama pakucanika mukushoma Klistu, bululami bweshikufuma kuli Lesa, bwebakwa palushomo.
10 Yanzu ina so in san shi da ikon tashinsa, da tarayya cikin shan wuyarsa. In kuma zama kamarsa wajen mutuwarsa,
Ncondayandishishinga nikwambeti njinshibe Klistu, nekubona ngofu shakendi shakupunduka kubafu. kayi ndayandanga kunyumfwa byeshikubaba pamo nendiye kwambeti mbeti endiye mulufu lwakendi.
11 domin ta ko kaka in kai ga tashi daga cikin matattu.
Ndelekeshenga kwinseco pakupembeleleti mpani nenjame nkekale nebuyumi pakupunduka kubafu.
12 Ba wai na rigaya na sami wadannan abubuwa bane, ko kuma na riga na zama cikakke. Amma ina nace bi domin in cafki wannan da Almasihu Yesu ya cafko ni dominsa.
Nkandambangeti ndacikonsho kendi kayi nkandololoka sobwe. Nsombi ndafwambanga mwakutalefuka kwambeti nkacane cilambo ncalanyandila Yesu Klistu pakunkwela kwambeti mbe wakendi.
13 'Yan'uwa, ban dauka cewa na riga na cafka ba tukuna. Amma akwai abu daya da nake yi: ina mantawa da abin da ke baya, ina kutsawa zuwa ga abin da ke gaba.
Mobanse bame, nkandambangeti ndatambulu kendi cilambo sobwe. Nsombi pali cintu cimo nconkute kwinsa, nkute kuluba byakunyuma nekwelekesha cangofu kucana byakuntangu.
14 Ina nacewa zuwa ga manufar nan in kai ga samun ladar nasara na madaukakin kiran Allah cikin Almasihu Yesu.
Ndafwambanga lubilo kayi ndipepi kushika pacikonkwani, kwambeti nkatatambule cilambo Kwilu ico Lesa ncalatukuwilinga kupitila mukwikatana pamo ne Yesu Klistu.
15 Dukan mu wadanda muke kammalallu, sai mu yi tunani ta wannan hanyar, idan kuwa kun yi tunanin wani abu daban, to Allah zai bayyana maku wannan kuma.
Lino afwe twense otulakulu mubuyumi bwetu bwaku mushimu, tube ne moyo wopelowo. Na pali bintu nabimbi mbyomukutepo miyeyo yapusana, Lesa nakamumunikile.
16 Sai dai, in da muka rigaya muka kai, bari mu rike shi haka.
Neco nambi cibaconi, katwikatishani mwangofu bintu ibyo mbyotukute kendi mpaka lino.
17 Ku zama masu koyi da ni, 'yan'uwa. Ku duba da kyau wadannan da suke tafiya yadda muka zama abin koyi a gare ku.
Mobanse bame, kamukonkelani njame, kayi mubalabilile abo bantu balendenga mwakukonkela cilesho calumbuluka ncetwalamushiyila.
18 Mutane da dama suna tafiya -sune wadanda na ba ku labarin su, yanzu kuma ina fada maku har da hawaye - kamar makiyan gicciyen Almasihu ne.
Ndamwambili sha bintu ibi mankanda angi, nomba kayi ndabweshengaponga kandila misoshi kwambeti pali bantu bangi balendenga mubuyumi bulaleshengeti nibalwani ba lusanda lwa Klistu.
19 Karshen su hallaka ne. Domin allahn su ciki ne, fahariyar su kuma tana cikin kunyar su. Tunanin su na kan al'amuran duniya.
Mapwililisho abo nikulobelela, pakwinga mbyobasuni byakumubili ebilabanga Lesa wabo. Nabo balatwanganga ne bintu byanga byelela kubapa nsoni, kayi bashowa miyeyo yabo pabintu byapacishi capanshi byonka.
20 Amma mu 'yangarincin mu a sama yake, daga inda muke sauraron mai ceto, Ubangiji Yesu Almasihu.
Nsombi afwe tobene cishi ca Kwilu, kayi enkweshakafumine Mupulushi ngotulapembelelenga, uyo ni Mwami Yesu Klistu.
21 Za ya sake jikinmu na kaskanci ya siffanta shi kamar jikin darajarsa, siffantacce ta karfin ikonsa inda ya sarayar da dukan abubuwa a gare shi.
Nendi nakaisandule mibili yetu ikute kubola, ikabeti mubili wakendi wabulemu. Ee, nakacinse mungofu shakendi isho nshela kusebensesha pakubika bintu byonse panshi pa bwendeleshi bwakendi.

< Filibbiyawa 3 >