< Filibbiyawa 3 >

1 A karshe, 'yan'uwana, ku yi farin ciki cikin Ubangiji. In sake rubuta maku wadannan abubuwa ba wani abu mai nauyi ba ne a gare ni. Wadannan abubuwa zasu tsare ku.
ہے بھْراتَرَح، شیشے وَدامِ یُویَں پْرَبھاوانَنْدَتَ۔ پُنَح پُنَریکَسْیَ وَچو لیکھَنَں مَمَ کْلیشَدَں نَہِ یُشْمَدَرْتھَنْچَ بھْرَمَناشَکَں بھَوَتِ۔
2 Ku yi hankali da karnuka. Ku yi hankali da miyagun ma'aikata. Ku yi hankali da masu yanke-yanke.
یُویَں کُکُّریبھْیَح ساوَدھانا بھَوَتَ دُشْکَرْمَّکارِبھْیَح ساوَدھانا بھَوَتَ چھِنَّمُولیبھْیو لوکیبھْیَشْچَ ساوَدھانا بھَوَتَ۔
3 Gama mune kaciyar. Don mune muke sujada ta wurin Ruhun Allah. Mune masu fahariya chikin Almasihu Yesu, kuma ba mu da gabagadi cikin jiki.
وَیَمیوَ چھِنَّتْوَچو لوکا یَتو وَیَمْ آتْمَنیشْوَرَں سیوامَہے کھْرِیشْٹینَ یِیشُنا شْلاگھامَہے شَرِیرینَ چَ پْرَگَلْبھَتاں نَ کُرْوّامَہے۔
4 Ko da shike, ni kaina ina gabagadi ga jiki. Idan wani zai iya tunanin gabagadi ga jiki, ni na fi shi.
کِنْتُ شَرِیرے مَمَ پْرَگَلْبھَتایاح کارَنَں وِدْیَتے، کَشْچِدْ یَدِ شَرِیرینَ پْرَگَلْبھَتاں چِکِیرْشَتِ تَرْہِ تَسْمادْ اَپِ مَمَ پْرَگَلْبھَتایا گُرُتَرَں کارَنَں وِدْیَتے۔
5 An yi mani kaciya a rana ta takwas, daga mutanen Israila, na kabilar Biliyaminu, Bayahuden Yahudawa; ga zancen shari'a Bafarisiye nake.
یَتوہَمْ اَشْٹَمَدِوَسے تْوَکْچھیدَپْراپْتَ اِسْراییلْوَںشِییو بِنْیامِینَگوشْٹھِییَ اِبْرِکُلَجاتَ اِبْرِیو وْیَوَسْتھاچَرَنے پھِرُوشِی
6 Wajen himma na tsanantawa ikilisiya. Ga zancen adalci cikin sharia, na zama mara abin zargi.
دھَرْمّوتْساہَکارَناتْ سَمِتیرُپَدْرَوَکارِی وْیَوَسْتھاتو لَبھْیے پُنْیے چانِنْدَنِییَح۔
7 Amma duk wadannan abubuwan da suka zama riba a gare ni, na dauke su asara ne saboda Almasihu.
کِنْتُ مَمَ یَدْیَتْ لَبھْیَمْ آسِیتْ تَتْ سَرْوَّمْ اَہَں کھْرِیشْٹَسْیانُرودھاتْ کْشَتِمْ اَمَنْیے۔
8 I, lallai ina lisafta dukan wadannan abubuwa asara saboda mafificin sanin Almasihu Yesu Ubangijina. Saboda shine na yi asarar dukan abubuwa. Na maishe su marasa amfani domin in ribato Almasihu,
کِنْچادھُناپْیَہَں مَتْپْرَبھوح کھْرِیشْٹَسْیَ یِیشو رْجْنانَسْیوتْکرِشْٹَتاں بُدّھوا تَتْ سَرْوَّں کْشَتِں مَنْیے۔
9 a iske ni cikinsa. Ba ni da wani adalcin kaina ta wurin shari'a. Maimakon haka, ina da adalci ta wurin bangaskiya cikin Almasihu, adalcin dake daga wurin Allah ta wurin Bangaskiya.
یَتو ہیتورَہَں یَتْ کھْرِیشْٹَں لَبھییَ وْیَوَسْتھاتو جاتَں سْوَکِییَپُنْیَنْچَ نَ دھارَیَنْ کِنْتُ کھْرِیشْٹے وِشْوَسَناتْ لَبھْیَں یَتْ پُنْیَمْ اِیشْوَرینَ وِشْواسَں درِشْٹْوا دِییَتے تَدیوَ دھارَیَنْ یَتْ کھْرِیشْٹے وِدْیییَ تَدَرْتھَں تَسْیانُرودھاتْ سَرْوّیشاں کْشَتِں سْوِیکرِتْیَ تانِ سَرْوّانْیَوَکَرانِوَ مَنْیے۔
10 Yanzu ina so in san shi da ikon tashinsa, da tarayya cikin shan wuyarsa. In kuma zama kamarsa wajen mutuwarsa,
یَتو ہیتورَہَں کھْرِیشْٹَں تَسْیَ پُنَرُتّھِتے رْگُنَں تَسْیَ دُحکھاناں بھاگِتْوَنْچَ جْناتْوا تَسْیَ مرِتْیوراکرِتِنْچَ گرِہِیتْوا
11 domin ta ko kaka in kai ga tashi daga cikin matattu.
یینَ کینَچِتْ پْرَکارینَ مرِتاناں پُنَرُتّھِتِں پْراپْتُں یَتے۔
12 Ba wai na rigaya na sami wadannan abubuwa bane, ko kuma na riga na zama cikakke. Amma ina nace bi domin in cafki wannan da Almasihu Yesu ya cafko ni dominsa.
مَیا تَتْ سَرْوَّمْ اَدھُنا پْراپِ سِدّھَتا والَمْبھِ تَنَّہِ کِنْتُ یَدَرْتھَمْ اَہَں کھْرِیشْٹینَ دھارِتَسْتَدْ دھارَیِتُں دھاوامِ۔
13 'Yan'uwa, ban dauka cewa na riga na cafka ba tukuna. Amma akwai abu daya da nake yi: ina mantawa da abin da ke baya, ina kutsawa zuwa ga abin da ke gaba.
ہے بھْراتَرَح، مَیا تَدْ دھارِتَمْ اِتِ نَ مَنْیَتے کِنْتْویتَدَیکَماتْرَں وَدامِ یانِ پَشْچاتْ سْتھِتانِ تانِ وِسْمرِتْیاہَمْ اَگْرَسْتھِتانْیُدِّشْیَ
14 Ina nacewa zuwa ga manufar nan in kai ga samun ladar nasara na madaukakin kiran Allah cikin Almasihu Yesu.
پُورْنَیَتْنینَ لَکْشْیَں پْرَتِ دھاوَنْ کھْرِیشْٹَیِیشُنورْدّھواتْ مامْ آہْوَیَتَ اِیشْوَراتْ جیترِپَنَں پْراپْتُں چیشْٹے۔
15 Dukan mu wadanda muke kammalallu, sai mu yi tunani ta wannan hanyar, idan kuwa kun yi tunanin wani abu daban, to Allah zai bayyana maku wannan kuma.
اَسْماکَں مَدھْیے یے سِدّھاسْتَیح سَرْوَّیسْتَدیوَ بھاوْیَتاں، یَدِ چَ کَنْچَنَ وِشَیَمْ اَدھِ یُشْماکَمْ اَپَرو بھاوو بھَوَتِ تَرْہِیشْوَرَسْتَمَپِ یُشْماکَں پْرَتِ پْرَکاشَیِشْیَتِ۔
16 Sai dai, in da muka rigaya muka kai, bari mu rike shi haka.
کِنْتُ وَیَں یَدْیَدْ اَوَگَتا آسْمَسْتَتْراسْمابھِریکو وِدھِراچَرِتَوْیَ ایکَبھاوَے رْبھَوِتَوْیَنْچَ۔
17 Ku zama masu koyi da ni, 'yan'uwa. Ku duba da kyau wadannan da suke tafiya yadda muka zama abin koyi a gare ku.
ہے بھْراتَرَح، یُویَں مَمانُگامِنو بھَوَتَ وَیَنْچَ یادرِگاچَرَنَسْیَ نِدَرْشَنَسْوَرُوپا بھَوامَسْتادرِگاچارِنو لوکانْ آلوکَیَدھْوَں۔
18 Mutane da dama suna tafiya -sune wadanda na ba ku labarin su, yanzu kuma ina fada maku har da hawaye - kamar makiyan gicciyen Almasihu ne.
یَتونیکے وِپَتھے چَرَنْتِ تے چَ کھْرِیشْٹَسْیَ کْرُشَسْیَ شَتْرَوَ اِتِ پُرا مَیا پُنَح پُنَح کَتھِتَمْ اَدھُناپِ رُدَتا مَیا کَتھْیَتے۔
19 Karshen su hallaka ne. Domin allahn su ciki ne, fahariyar su kuma tana cikin kunyar su. Tunanin su na kan al'amuran duniya.
تیشاں شیشَدَشا سَرْوَّناشَ اُدَرَشْچیشْوَرو لَجّا چَ شْلاگھا پرِتھِوْیانْچَ لَگْنَں مَنَح۔
20 Amma mu 'yangarincin mu a sama yake, daga inda muke sauraron mai ceto, Ubangiji Yesu Almasihu.
کِنْتْوَسْماکَں جَنَپَدَح سْوَرْگے وِدْیَتے تَسْماچّاگَمِشْیَنْتَں تْراتارَں پْرَبھُں یِیشُکھْرِیشْٹَں وَیَں پْرَتِیکْشامَہے۔
21 Za ya sake jikinmu na kaskanci ya siffanta shi kamar jikin darajarsa, siffantacce ta karfin ikonsa inda ya sarayar da dukan abubuwa a gare shi.
سَ چَ یَیا شَکْتْیا سَرْوّانْییوَ سْوَسْیَ وَشِیکَرْتُّں پارَیَتِ تَیاسْماکَمْ اَدھَمَں شَرِیرَں رُوپانْتَرِیکرِتْیَ سْوَکِییَتیجومَیَشَرِیرَسْیَ سَماکارَں کَرِشْیَتِ۔

< Filibbiyawa 3 >