< Filibbiyawa 1 >
1 Bulus da Timoti bayin Almasihu Yesu, zuwa ga dukan wadan da aka kebe cikin Almasihu Yesu da ke a Filibi, tare da masu kula da ikilisiya da dikinoni.
Nene Pauli na Timoti vatumisi va Yesu Kilisitu. Tikuvayandikila nyenye vandu va Chapanga mwemuvi ku Filipi mwemuwungini na Kilisitu Yesu, pamonga na vachilongosi na vatangatila va msambi wa vandu vevakumsadika Kilisitu Yesu.
2 Bari alheri ya kasance tare da ku da salama daga Allah Ubanmu da Ubagijinmu Yesu Almasihu.
Tikuvaganila uteke na ubwina kuhuma kwa Chapanga kwa Chapanga Dadi witu na Bambu witu Yesu Kilisitu.
3 Ina godiya ga Allahna duk lokacin da na tuna da ku.
Lukumbi lwoha nikumsengusa Chapanga penikuvakumbuka.
4 Ko yaushe cikin addu'a ta dominku duka, da farin ciki na ke addu'a.
Lukumbi lwoha penikuvayupila mwavoha kwa Chapanga ndi nikuvayupila kwa luheku,
5 Ina godiya domin tarayyar ku a cikin bishara tun daga rana ta fari har ya zuwa yanzu.
ndava ya kuwungana na nene mulihengu la kuvakokosela vandu Lilovi la Bwina kuhumila kutumbula hati lelu.
6 Na tabbata game da wannan abu, shi wanda ya fara aiki mai kyau a cikinku zai ci gaba da shi har ya kai ga kammala zuwa ranar Yesu Almasihu.
Hinu nimanya chakaka kuvya Chapanga mweatumbwili lihengu lenili labwina mumitima yinu, yati ayiyendeleza mbaka mu ligono lila la kubwela kavili Yesu Kilisitu.
7 Daidai ne in ji haka game da dukanku domin kuna zuciya ta. Dukanku abokan tarayya ta ne cikin alherin Allah wajen dauri na da kuma kariyar bishara, da tabbatar da bishara.
Ndi chabwina nene kuvaholalela nyenye ndava nyenye muvi mugati ya mutima wangu. Ndava muni mwavoha nyenye muhanganila na nene muubwina weatipeli Chapanga mukukokosa na kulikengelela Lilovi la Bwina, hinu penivili mchifungu na kutumbula penalekekiswi.
8 Domin Allah mashaidi na ne, a kan yadda ina da marmarin ku duka cikin zurfin kaunar Almasihu Yesu.
Chapanga amanyili kuvya nijova chakaka pala penijova muuganu kwa mtima wangu woha, kwa uganu wewihuma kwa Kilisitu Yesu.
9 Ina yin wannan addu'a: kaunar ku ta habaka gaba gaba a cikin sani da dukan fahimta.
Nikumuyupa Chapanga uganu winu uyonjokesa neju na neju pamonga na kuumanya uchakaka na luhala lwoha,
10 Ina addu'a a kan haka domin ku gwada ku zabi mafifitan abubuwa. Ina addu'a domin ku zama sahihai marasa abin zargi a ranar Almasihu.
muhotola kuhagula lijambu lelivi labwina neju. Penapo ndi yati mwivya vabwina changali uhakau wowoha pa ligono la kuwuya Kilisitu.
11 Wannan kuma domin a cika ku da 'ya'yan adalci da ake samu ta wurin Yesu Almasihu, zuwa ga daukaka da yabon Allah.
Wumi winu yati wimemeswa mambu gala geakugagana Chapanga mujila ya Kilisitu Yesu ndu ndava ya ukulu wa Chapanga na muni vandu vamtopesa na kumulumba Chapanga.
12 Yanzu ina so ku sani, 'yan'uwa, cewa al'amuran da suka faru da ni sun zama dalilan cin gaban bishara kwarai da gaske.
Valongo vangu, nigana mmanya kuvya mambu goha geganikolili gatangatili neju kudandasa Lilovi la Bwina.
13 Sakamakon haka, sarkokina cikin Almasihu sun zama sanannu ga dukan sojojin fada da kuma sauran jama'a,
Ndava ya genago valonda voha va nyumba ya nkosi pamonga na vangi voha penapa vimanya kuvya nivii muchifungu ndava nene nikumhengela Kilisitu.
14 har galibin 'yan'uwa cikin Ubangiji suka karfafa kwarai sabili da sarkokina, suka fito a fili suka yi shelar maganar Allah gabagadi.
Ndava ya kukungiwa muchifungu ndi kuvakitili valongo vamahele vahotola kuyima cha kusindimala kwa sadika kwa Bambu, hati vahotola kukokosa ujumbi wa Chapanga changali wogohi.
15 Lalle wadansu suna shelar Almasihu cikin kishi da husuma, wadansu kuwa domin kyakyawar manufa.
Chakaka vandu vangi vakumkokosa Kilisitu ndava vana wihu na luhonda, nambu vangi vakokosa Lilovi la Bwina la Yesu Kilisitu kwa mtima wabwina na kugana kuvatangatila vandu.
16 Masu shelar Almasihu domin kauna sun sani cewa an ajiye ni nan domin in kare bishara.
Vandu ava vihenga naha kwa mtima wa uganu muni vamanyili kuvya Chapanga anipeli lihengu lenili la kuyikengelela Lilovi la Bwina.
17 Amma wadansu kuwa suna shelar Almasihu saboda sonkai da rashin gaskiya. A zaton su suna wahalar da ni cikin sarkokina.
Nambu vangi vala vakulikokosa Lilovi la Kilisitu kwa mhutanu nambu lepi kwa mtima wa bwina. Viholalela mukukita genago vakuniyonjokesela mang'ahiso gangu muchifungu.
18 Sai kuma me? Ta kowace hanya, ko da gangan ko da gaske, shelar Almasihu ake yi, ina kuma murna da wannan! I, zan yi murna.
Hinu chindu lepi! Nene niheka ngati vandu vakumkokosa Kilisitu kwa kila njila, yivya kwa mtima wabwina amala kwa mtima uhakau, kavili yati niyendelela kuheka.
19 Domin na sani wannan zai kai ga sanadiyar kubuta ta. Wannan zai faru sabili da addu'ar ku, da kuma taimakon Ruhun Yesu Almasihu.
Ndi nimanyili kuvya chamukuniyupila na mu njila ya utangatila wa Mpungu wa Yesu Kilisitu, goha geganikolili nene yati nihuma muchifungu.
20 Bisa ga abin da hakikance nake tsammani da tabbaci cewa ba zan kunyata ba. Maimakon haka, da dukan karfin hali kamar kullum, da yanzu kuma, ina da burin kawo daukaka ga Almasihu a cikin jikina. Ina da begen Almasihu ya sami daukaka a cikin jikina ko cikin rayuwa ko cikin mutuwa.
Nihuvalila kwa mnogo uvaha na kuhuvalila ndi kuvya katu yati nikola lepi soni kwa kuleka kuhenga gegiganikiwa ndava ya Yesu Kilisitu. Ngati chanahengili kadeni. Na hinu nisadika wumi wangu yati ukumpela utopesa Kilisitu nivya mumi amala nifwili.
21 Domin ni a gare ni rai Almasihu ne, mutuwa kuwa riba ce.
Kwa nene kuvya mumi ndi kumuhengela Kilisitu hati kufwa ndi chindu chabwina neju kwangu.
22 Amma idan ya zamanto rayuwata cikin jiki za ta kawo amfanin hidima to, ban san wanda zan zaba ba.
Nambu ngati mukutama yati nihotola kuhenga lihengu la kuvatangatila vandu vangi. Hinu nimanyili lepi? Nihagula loki!
23 Amma dukansu biyu suna jan hankali na. Ina da burin in bar nan in kasance tare da Almasihu, wannan ya fiye mani kwarai!
Nihutwa kuni na kuni mambu aga gavili. Ninogela kuuleka mulima uwu muni nihambayi kutama pamonga na Kilisitu, lijambu lelivii labwina neju,
24 Duk da haka rayuwata cikin jiki wajibi ne sabili da ku.
nambu chabwina neju kwinu nyenye ngati niyendalili kutama.
25 Tunda shike ina da tabbas a kan wannan, na kuma sani zan rayu, in cigaba da kasancewa da ku duka domin cigaban ku, da farincikin ku, cikin bangaskiya.
Namwene nimanyili chakaka kuvya yati niyendelela kutama na nyenye voha muni muvatangatila muusadika na muvya na luheku musadika yeniyo,
26 Sakamakon haka, takamar ku cikin Almasihu Yesu za ta bunkasa sabili da dawowa ta a gare ku.
Hinu penivya na nyenye kavili, yati mwivya na chindu cha kumekela neju ndava yangu muwumi wa kuwungana na Kilisitu Yesu.
27 Ku tafiyar da al'amuran ku kamar yadda ya cancanci bisharar Almasihu, ku yi haka domin ko na zo in duba ku, ko bana nan inji yadda kuke tsaye daram cikin ruhu guda. Ina fatan in ji cewa da nufi daya kuke fama tare saboda bangaskiyar nan ta bishara.
Hinu, lijambu leliganikiwa ndi kuvya matendu ginu gavyai ngati cheligana Lilovi la Bwina la Kilisitu muni ngati nihotwili kuwuya kwinu amala nakuhotola, muni nipata kuyuwana kuvya musindimili kuyima muvi mtima umonga na mtovana ngondo kwa mtima umonga. Ndava ya kuyikengelela sadika yeyiletwa na Lilovi la Bwina.
28 Kada ku tsorata da kome da magabtanku za su yi. Alama ce a gare su ta hallakar su. Amma ku kuwa alama ce ta ceton ku, wannan kuwa daga Allah ne.
Mkotoka kuvayogopa vamakoko vinu, nambu mvya vakekesi magono goha, na yeniyo yikuvalangisa kuvya vene yati vihoto lepi, nambu nyenye mukuvahotola muni Chapanga mwene ndi mweakuvapela uhotola.
29 Gama an yi maku alheri, sabo da Almasihu, ba gaskantawa da Almasihu kawai ba, amma har ma shan wuya dominsa.
Muni nyenye mudinduliwi mlyangu wa kumhengela Kilisitu lepi kumsadika ndu, nambu mewa mukung'aiswa ndava ya mwene.
30 Kuna da shan wuya irin tawa wanda kuka gani, wanda kun ji nake sha har yanzu.
Hinu mwihotola kuvya pamonga na nene mukutovana ngondo. Ngondo yeniyi ndi yila yemwalolili yanatovana kadeni pala nakona nitovana hinu ngati chemwiyuwana.