< Filibbiyawa 1 >

1 Bulus da Timoti bayin Almasihu Yesu, zuwa ga dukan wadan da aka kebe cikin Almasihu Yesu da ke a Filibi, tare da masu kula da ikilisiya da dikinoni.
Bulus nan Timoti arere Ugomo Asere Yeso, uhana ande sa a inko we anyimo Ugomo-Asere Yeso sa wa raa u Filibi, nigo nan ana katuma kadenge me.
2 Bari alheri ya kasance tare da ku da salama daga Allah Ubanmu da Ubagijinmu Yesu Almasihu.
Caa uronta Ugomo -Asere ucukuno nigo nan haru.
3 Ina godiya ga Allahna duk lokacin da na tuna da ku.
In wuza iriba irom vat uganiya sa ma ringin shi.
4 Ko yaushe cikin addu'a ta dominku duka, da farin ciki na ke addu'a.
Ko ya uganiya sa in zin biringira barki shime, in wuza anyimo iriba irom ini. In wuza iriba irom vat uganiya sa ma ringin shi.
5 Ina godiya domin tarayyar ku a cikin bishara tun daga rana ta fari har ya zuwa yanzu.
Ko ya uganiya sa in zin biringira barki shime, in wuza anyimo iriba irom ini. In zin in iriba irom bariki upatti acce sa izin unu bezizi utize ta sere datti anu wui utuba uhana kani me.
6 Na tabbata game da wannan abu, shi wanda ya fara aiki mai kyau a cikinku zai ci gaba da shi har ya kai ga kammala zuwa ranar Yesu Almasihu.
Ma hem in na ginome, mede sa matuma ka re-re anyimo ashime madi ree aje ma biki umaska me uhana rono sa Yeso Ugomo-Asere madi ē.
7 Daidai ne in ji haka game da dukanku domin kuna zuciya ta. Dukanku abokan tarayya ta ne cikin alherin Allah wajen dauri na da kuma kariyar bishara, da tabbatar da bishara.
Irezi anime ikunna vat ushime barki iraa iriba lin vat ushi ana tanu tum tini anyimo uronta Asere ahira utirza um nan nu karti uboo utize ta sere, wanu tonno atize ta sere me.
8 Domin Allah mashaidi na ne, a kan yadda ina da marmarin ku duka cikin zurfin kaunar Almasihu Yesu.
Barki Asere marusan in na ginome, unu guna in nyara shi kang anyimo iriba lim unu hem Ugomo-Asere Yeso.
9 Ina yin wannan addu'a: kaunar ku ta habaka gaba gaba a cikin sani da dukan fahimta.
In zin in biringira bigeme, uhem ushi me ucukuno ure aje urusa nan tanu ti rusa abanga.
10 Ina addu'a a kan haka domin ku gwada ku zabi mafifitan abubuwa. Ina addu'a domin ku zama sahihai marasa abin zargi a ranar Almasihu.
Inzin in biringara bigino barki i batti tiron-roga tire-re, in zin in biringara barki i cukuno anu be sa kunnan in we azo me ande adi jori a rono Ugomo-Asere.
11 Wannan kuma domin a cika ku da 'ya'yan adalci da ake samu ta wurin Yesu Almasihu, zuwa ga daukaka da yabon Allah.
Agino me barki agminca shi anyimo ahana wa re-re sa akemzu we ahira Ugomo-Asere Yeso, uhana uni nonzo na Asere.
12 Yanzu ina so ku sani, 'yan'uwa, cewa al'amuran da suka faru da ni sun zama dalilan cin gaban bishara kwarai da gaske.
Ana me inyara iruzi, ni henu, unu guna imum besa ya kem ya cukuno unaa wa re aje atize ta sere kang.
13 Sakamakon haka, sarkokina cikin Almasihu sun zama sanannu ga dukan sojojin fada da kuma sauran jama'a,
Anyo anime, inyang line anyimo Ugomo-Asere ya cukuno imumu i rusa ahira masoja mani kobbo nan anabu vat.
14 har galibin 'yan'uwa cikin Ubangiji suka karfafa kwarai sabili da sarkokina, suka fito a fili suka yi shelar maganar Allah gabagadi.
Ya cukuno maroo manihenu anyimo Ugomo-Asere wa tonno kangang barki inyang imme, wa suro amasaa wa bezizi tize ta sere in iriba i inde.
15 Lalle wadansu suna shelar Almasihu cikin kishi da husuma, wadansu kuwa domin kyakyawar manufa.
Ine ini aye ashime wazin in tize ta Asere anyimo ani eru nan nugursuna ahira, aye barki katuma kare-re.
16 Masu shelar Almasihu domin kauna sun sani cewa an ajiye ni nan domin in kare bishara.
Ana tize ti ugomo-Asere barki uhem wa rusa uguna ana a inkom barki in tonno atize ta Asere tini.
17 Amma wadansu kuwa suna shelar Almasihu saboda sonkai da rashin gaskiya. A zaton su suna wahalar da ni cikin sarkokina.
Abanna me aye wazin in tize ti ugomo -Asere barki u suu uni ue nan nu zatu kadura. Wanno wa bassa wazinu zito in mi anyimo inyang im.
18 Sai kuma me? Ta kowace hanya, ko da gangan ko da gaske, shelar Almasihu ake yi, ina kuma murna da wannan! I, zan yi murna.
Ine ini nyani? Ako uya unaa, nyani unu rusa, nyani in kadura, tize ti ugomo-Asere tini tizinu wuza me, in zin iniruba irom in na gino me: Ee, indi wuu iraba irom.
19 Domin na sani wannan zai kai ga sanadiyar kubuta ta. Wannan zai faru sabili da addu'ar ku, da kuma taimakon Ruhun Yesu Almasihu.
Barki in rusa igion me idi hammi unaa u suburka. Agino acukuno anime usuro abi ringara bi shi me, wannu benki ubibe bi yeso ugonon-Asere.
20 Bisa ga abin da hakikance nake tsammani da tabbaci cewa ba zan kunyata ba. Maimakon haka, da dukan karfin hali kamar kullum, da yanzu kuma, ina da burin kawo daukaka ga Almasihu a cikin jikina. Ina da begen Almasihu ya sami daukaka a cikin jikina ko cikin rayuwa ko cikin mutuwa.
Azezsere imum nan nu inko iriba in bassa nan inko iriba inda kunna mu eh ba. Anyo anime, vat in iriba ihūu gusi kodi umaya, nan ana me in zinu inso iriba u ayen in ninonzo ni ugomo-Asere anyimo anipum num.
21 Domin ni a gare ni rai Almasihu ne, mutuwa kuwa riba ce.
In be ugomo-Asere ma kem ninonzo anyimo anipum num nyani anyimo aticukum, nyani anyimo iwono. Barki ahira am ivai I ugomo-Asere ini, Iwono Imum I uhana aje ini.
22 Amma idan ya zamanto rayuwata cikin jiki za ta kawo amfanin hidima to, ban san wanda zan zaba ba.
Abanna me vat ini ihungo uzina ume.
23 Amma dukansu biyu suna jan hankali na. Ina da burin in bar nan in kasance tare da Almasihu, wannan ya fiye mani kwarai!
In inso iriba uguna in ceki abann ame in cukuno nan ugomo-Asere, igino Itekum inu iraa!
24 Duk da haka rayuwata cikin jiki wajibi ne sabili da ku.
Vat ina agino ti cukum tum anyimo anipum izi gbas ini barki shime.
25 Tunda shike ina da tabbas a kan wannan, na kuma sani zan rayu, in cigaba da kasancewa da ku duka domin cigaban ku, da farincikin ku, cikin bangaskiya.
Barki in sa rusa inna ginome mā kuri marusa indi vengize, in re aje in ti cukum nan shi barki are aje ashi me, nan aburu irom ashi me, anyimo akadura.
26 Sakamakon haka, takamar ku cikin Almasihu Yesu za ta bunkasa sabili da dawowa ta a gare ku.
Anyo anime, utira ubigiri bi shi me anyimo ugomo-Asere yeso udi re aje barki uze um ahira ashi me.
27 Ku tafiyar da al'amuran ku kamar yadda ya cancanci bisharar Almasihu, ku yi haka domin ko na zo in duba ku, ko bana nan inji yadda kuke tsaye daram cikin ruhu guda. Ina fatan in ji cewa da nufi daya kuke fama tare saboda bangaskiyar nan ta bishara.
Hakanin ini mum be iwuza gasi imum be sa ugomo-Asere yeso ma nyara, wuzan ni ani me barki in ma aye in iri shi, anyimo Ibibe bire-re bi inde. In kuri nyara in kunna nun gura itira apum nigo me barki uhem ukadura ka gino katize ta Asere.
28 Kada ku tsorata da kome da magabtanku za su yi. Alama ce a gare su ta hallakar su. Amma ku kuwa alama ce ta ceton ku, wannan kuwa daga Allah ne.
Kati ikunna biyyau bi ire imu ahira ande. Wazi anu ishina ishi me wazi nu wuzame ire imum ini sa idi huze uce.
29 Gama an yi maku alheri, sabo da Almasihu, ba gaskantawa da Almasihu kawai ba, amma har ma shan wuya dominsa.
Abanna shi me ire imum ini ibura ushi me, aginome usuro ahira Asere ani.
30 Kuna da shan wuya irin tawa wanda kuka gani, wanda kun ji nake sha har yanzu.
Ayenne awuza shi imum ire-re barki ugomo-Asere, azo uguna uhem unu ugomo-Asere uzi cas ba, wanu saa uzito barki meme.

< Filibbiyawa 1 >