< Filemon 1 >
1 Bulus, daurarren Yesu Almasihu, da kuma dan'uwa Timotawus zuwa ga Filimon, kaunataccen abokinmu da kuma abokin aikin mu,
Njame paulo, uli mujele pacebo cakusebensela Yesu Klistu. Ndi pamo ne mukwetu Timoti, tulalembelenga njobe Filimoni omukwetu wasunika, kayi musebenshi munetu,
2 da Afiya yar'uwanmu da Arkifus abokin aikin mu a filin daga, da kuma Ikilisiyar da take taruwa a gidan ka:
ne Apiya mukwetu mutukashi, Akipasi mushilikali munetu munkondo ya Mushimu kayi ne mubungano uyo uli mung'anda yakobe.
3 Alheri da salama su kasance gare ka daga wurin Allah Ubanmu, da Ubangiji Yesu Almasihu.
Luse ne lumuno lube nenjamwe kufuma kuli Lesa Bata betu ne Mwami Yesu Klistu.
4 Kowane lokaci ina gode wa Allah. Ina ambaton ku cikin addu'oi na.
Ndalumbunga Lesa wakame cindi conse ndakuyeyanga mipailo.
5 Na ji labarin kauna da bangaskiya da ka ke da ita a cikin Ubangiji Yesu da dukkan yan'uwa masu bi.
Pakwinga ndanyumfunga sha lusuno ne lushomo lwakobe kuli bashoma bonse, kayi ne lushomo muli Yesu Klistu.
6 Ina addu'a zumuntar bangaskiyarka ta inganta ga kawo sanin kowane kyakkyawan abu dake cikin mu a cikin Almasihu.
Ndapailinga kwambeti lwikatano ndokute pamo nenjafwe mulushomo, ulusebenseshe cangofu kwambeti ubeshibishe byonse mbyotwalatambula pacebo ca Yesu Klistu.
7 Na yi farinciki kwarai, na kuma ta'azantu saboda kaunarka, saboda zukatan masu bi sun kwanta ta wurin ka, dan'uwa.
Mukwabo, lusuno ndokute lulankondweleshe kayi ulanjuminishi pakwinga ulakondweleshe moyo wakame ne bashoma nabambi bonse.
8 Saboda haka, ko da ya ke ina da gabagadi a cikin Almasihu domin in ba ka umarni ka yi abinda ya kamata ka yi,
Pacebo ico ame ndelela kukwambila muli Klistu ncowelela kwinsa.
9 duk da haka sabo da kauna, na fi so in roke ka- Ni, Bulus, dattijo, a yanzu kuma ga ni dan kurkuku domin Almasihu Yesu.
Nsombi pacebo ca lusuno ame ndakusengenga ndemucekulu, kayi lino ndili mujele pacebo ca kusebensela Klistu.
10 Ina rokon ka saboda da na Onisimus, wanda na zama uba a gare shi sa'adda nake cikin sarkokina.
Neco ndasengelenga Onesimo kuli njamwe pakwinga ni mwaname muli Klistu, pakwinga mpondalikuba mujele ndalaba baishi kubintu bya kumushimu.
11 Domin a da kam, ba shi da amfani a wurin ka, amma yanzu yana da amfani a gare ka da kuma a gare ni.
Kaindi nkalikukute ncito kulinjobe, nsombi lino ngauba ne ncito kuli njobe ne njame.
12 Na kuma aike shi wurinka, shi wanda ya ke a cikin zuciyata kwarai.
Ndamubweshenga kulinjobe, pakwinseci ndabeti ndakutumini moyo wakame wonse.
13 Na so da na rike shi a wuri na, domin ya rika yi mini hidima a madadin ka, a lokacin da ni ke cikin sarkoki saboda bishara.
Ngankondwa kuba nendi kuno, mpondicili mujele pacebo ca kukambauka Mulumbe Waina, kwambeti anyamfwenga pabusena bwakobe.
14 Amma ba na so in yi wani abu ba tare da sanin ka ba. Ba ni so nagarin aikinka ya zama na dole amma daga kyakkyawar nufi.
Necikabeco nkandayandanga kwinsa cintu ciliconse kantana ndikwipusha, kutineti ngaucinsa mwakukukakatisha, nsombi usuminishe mwakusunguluka.
15 Watakila dalilin da yasa ya rabu da kai na dan lokaci ke nan, domin ka karbe shi kuma har abada. (aiōnios )
Mpani Onesimo walakushiyowa kwakacindi kang'ana kwambeti akese akekale nenjobe kwacindi conse. (aiōnios )
16 Daga yanzu ba za ya zama bawa ba kuma, amma fiye da bawa, wato kaunataccen dan'uwa. Shi kaunatacce ne musamman a gare ni, har fiye da haka ma a gare ka, a cikin jiki da kuma cikin Ubangiji.
Lino nte musha nsombi wapita musha, nimukwenu muli Klistu. Ame ndimusuni neco, nenjobe welela kumusuna, pakwinga nimusha kayi ni mukwenu muli Mwami Yesu Klistu.
17 Idan ka maishe ni abokin hidima, ka karbe shi kamar yadda za ka karbe ni.
Na njame munobe, mutambule mbuli ncowela kuntambula.
18 Idan kuwa ya yi maka abinda ba daidai ba ko kuwa kana bin sa wani abu, ka dauka yana wurina.
Na walakwinshila caipa nambi kukweleta cintu ciliconse, upe njame mulandu.
19 Ni, Bulus, na rubuta wannan da hannuna: zan biya ka. Ba kuwa cewa sai na gaya maka cewa ina bin ka bashin kanka ba.
Lino ndakulembelenga kalata ne makasa akame, “Ame nde Paulo ninkalipile.” Pakwambeco, nkandelela kukwanusha kwambeti nkongole njonkutile nibuyumi bwakobe.
20 I, dan'uwa, ka yi mani alheri cikin Ubangiji; ka ba zuciyata hutu a cikin Almasihu.
Lino omwanse wame nenjame unyamfweko pacebo ca Mwami. Unkondwelesheko mbuli mukwenu muli Klistu.
21 Saboda Ina da tabbaci game da biyayyarka, na rubuta maka. Na san za ka yi fiye da abinda na roka.
Ndakulembelenga ibi bintu, pakwinga ndashoma kwambeti nubinse mbyondakusenge. Kayi ndicinsheti nucikonshe kwinsa kupita pa bintu ibi.
22 Harwayau, ka shirya mani masauki. Domin ina fata ta wurin adu'oinku, nan ba da dadewa ba za a maida ni wurin ku.
Ndasengenga kayi, eti ukamambileko cipinda pakona, pakwinga ndashoma kwambeti Lesa nakakumbule mipailo yenu nekumbwesha kulinjamwe.
23 Efafaras, abokina cikin Almasihu Yesu a kurkuku yana gaishe ka,
Epafulasi uyo ngondi nendi mujele cebo ca Yesu, lamupanga mitende.
24 haka ma Markus da Aristarkus, da Dimas, da Luka abokan aikina.
Maliko, Alisitako ne Dema kayi ne Luka basebenshi baname naboyo balamupanga mitende.
25 Bari Alherin Ubangiji Yesu Almasihu ya kasance da Ruhunka. Amin.
Luse lwa Mwami Yesu Klistu lube nenjamwe mwense.