< Filemon 1 >
1 Bulus, daurarren Yesu Almasihu, da kuma dan'uwa Timotawus zuwa ga Filimon, kaunataccen abokinmu da kuma abokin aikin mu,
Nene Pauli, mkungiwa ndava ya kumuhengela Yesu Kilisitu, pamonga na Timoti mlongo witu, tikuyandikila veve Filimoni, muhenga lihengu muyitu na nkozi muyitu mwatikuganili,
2 da Afiya yar'uwanmu da Arkifus abokin aikin mu a filin daga, da kuma Ikilisiyar da take taruwa a gidan ka:
na msambi wa vandu vevakumsadika Kilisitu vevikonganeka munyumba yaku, pamonga na mlumbu witu Afia, na manjolinjoli muyitu Alikipo.
3 Alheri da salama su kasance gare ka daga wurin Allah Ubanmu, da Ubangiji Yesu Almasihu.
Tikuvaganila uteke na ubwina kuhuma kwa Chapanga Dadi witu na Bambu witu Yesu Kilisitu.
4 Kowane lokaci ina gode wa Allah. Ina ambaton ku cikin addu'oi na.
Lukumbi lwoha penimyupa Chapanga, nikukumbuka veve Filimoni na kumsengusa Chapanga,
5 Na ji labarin kauna da bangaskiya da ka ke da ita a cikin Ubangiji Yesu da dukkan yan'uwa masu bi.
muni niyuwana chauyimili musadika kwa Bambu witu Yesu na uganu kwa vandu voha va Chapanga.
6 Ina addu'a zumuntar bangaskiyarka ta inganta ga kawo sanin kowane kyakkyawan abu dake cikin mu a cikin Almasihu.
Niyupa, kuvya kwinu musadika pamonga na veve, ukukita umanya kila chindu chabwina chetivili nachu mukuwungana na Bambu witu Kilisitu.
7 Na yi farinciki kwarai, na kuma ta'azantu saboda kaunarka, saboda zukatan masu bi sun kwanta ta wurin ka, dan'uwa.
Mlongo, uganu waku uletili luheku luvaha na kukangamalisa mtima neju! Na veve usangalwisi mitima ya vandu va Chapanga.
8 Saboda haka, ko da ya ke ina da gabagadi a cikin Almasihu domin in ba ka umarni ka yi abinda ya kamata ka yi,
Nene namlongo waku mukuwunga na Kilisitu nganihotwili kukulagiza changali wogohi ukita chauganikiwa kukita.
9 duk da haka sabo da kauna, na fi so in roke ka- Ni, Bulus, dattijo, a yanzu kuma ga ni dan kurkuku domin Almasihu Yesu.
Nambu ndava ya uganu, mbanga nikuyupe. Nikita chenichi pamonga nene Pauli mwanivii nagogo, na hinu mkungiwa ndava ya kumhengela Kilisitu Yesu.
10 Ina rokon ka saboda da na Onisimus, wanda na zama uba a gare shi sa'adda nake cikin sarkokina.
Hinu, nina luyupu kwaku kumvala Onesimo mweavili mwana vangu kwa kuwungana na Kilisitu. Muni navili dadi waki wa chimpungu petavili mchifungu.
11 Domin a da kam, ba shi da amfani a wurin ka, amma yanzu yana da amfani a gare ka da kuma a gare ni.
Pakutumbula apo avili lepi na lihengu kwaku nambu hinu ana lihengu kwa veve na nene mewa.
12 Na kuma aike shi wurinka, shi wanda ya ke a cikin zuciyata kwarai.
Hinu nikumuwuyisa kwaku, pamonga nene nikumgana neju.
13 Na so da na rike shi a wuri na, domin ya rika yi mini hidima a madadin ka, a lokacin da ni ke cikin sarkoki saboda bishara.
Nigana atama na nene apa anitangatila pahala paku veve, lukumbi penivili mchifungu ndava ya kukokosa Lilovi la Bwina.
14 Amma ba na so in yi wani abu ba tare da sanin ka ba. Ba ni so nagarin aikinka ya zama na dole amma daga kyakkyawar nufi.
Nikita lepi chindu chochoha changali kuyidakila veve. Naganili veve ubwela kwa kugana kwaku na lepi kwa kung'ang'aniswa.
15 Watakila dalilin da yasa ya rabu da kai na dan lokaci ke nan, domin ka karbe shi kuma har abada. (aiōnios )
Pangi Onesimo awukili kwaku lukumbi lutali, muni uhotola kavili kuvya na veve magono goha. (aiōnios )
16 Daga yanzu ba za ya zama bawa ba kuma, amma fiye da bawa, wato kaunataccen dan'uwa. Shi kaunatacce ne musamman a gare ni, har fiye da haka ma a gare ka, a cikin jiki da kuma cikin Ubangiji.
Hinu mwene mvanda lepi kavili nambu mbwina kuliku mvanda. Mwene hinu ndi mlongo witu mganu. Ndi mbwina kwa nene na kwaku yati ivya mbwina neju, muni mwene ndi mundu ngati tete na mlongo witu mukuwungana na Bambu.
17 Idan ka maishe ni abokin hidima, ka karbe shi kamar yadda za ka karbe ni.
Nambu, ukuniwona nene namuhenga lihengu muyaku hinu ndi mpokela Onesimo ngati ukunipokela nene.
18 Idan kuwa ya yi maka abinda ba daidai ba ko kuwa kana bin sa wani abu, ka dauka yana wurina.
Ngati akubudili chindu, amala atolili chindu chaku, nene yati nikuwuyisila.
19 Ni, Bulus, na rubuta wannan da hannuna: zan biya ka. Ba kuwa cewa sai na gaya maka cewa ina bin ka bashin kanka ba.
Nene Pauli nikuyandikila kwa chiwoko changu namwene yati nikulipa. Kangi nigana lepi nikukumbusa kuvya veve una chindu cheuganikiwa kuniwuyisila ndi wumi waku.
20 I, dan'uwa, ka yi mani alheri cikin Ubangiji; ka ba zuciyata hutu a cikin Almasihu.
Hinu mlongo wangu, nikitila lijambu lenilo ndava ya Bambu, lisangalusa mtima wangu, ngati mlongo mukuwungana na Kilisitu.
21 Saboda Ina da tabbaci game da biyayyarka, na rubuta maka. Na san za ka yi fiye da abinda na roka.
Niyandika kuni nihuvalila kuvya yati wiyidakila luyupu lwangu, kavili nimanyili kuvya yati ukita hati neju ya ago genikuyupa.
22 Harwayau, ka shirya mani masauki. Domin ina fata ta wurin adu'oinku, nan ba da dadewa ba za a maida ni wurin ku.
Pamonga na aga, nitendelekela chumba cha kugona, muni mukuyupa kwinu Chapanga, yati akuniwuyisa kavili kwinu.
23 Efafaras, abokina cikin Almasihu Yesu a kurkuku yana gaishe ka,
Epafla, mweakungiwi pamonga na nene ndava ya kumhengela Kilisitu Yesu, akukujambusa.
24 haka ma Markus da Aristarkus, da Dimas, da Luka abokan aikina.
Mewawa Maluko na Alistako na Dema na Luka, vahenga lihengu vayangu, vakuvajambusa.
25 Bari Alherin Ubangiji Yesu Almasihu ya kasance da Ruhunka. Amin.
Nikuvaganila mwavoha nyenye ubwina wa Bambu witu Yesu Kilisitu.