+ Mattiyu 1 >
1 Littafin asalin Yesu Almasihu Dan Dauda, Dan Ibrahim.
Jēzus Kristus cilts grāmata. Jēzus bija Dāvida, Dāvids Ābrahāma dēls.
2 Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
Ābrahāms dzemdināja Īzaku, un Īzaks dzemdināja Jēkabu, un Jēkabs dzemdināja Jūdu un viņa brāļus.
3 Yahuza shine mahaifin Farisa da Zera, ta wurin Tamar. Farisa kuma shine mahaifin Hasruna, Hasruna kuma shine mahaifin Aram.
Un Jūda dzemdināja Vārecu un Cāru no Tamaras; un Vārecs dzemdināja Hecronu, un Hecrons dzemdināja Aramu.
4 Aram shine mahaifin Amminadab, Amminadab shine mahaifin Nashon, Nashon shine mahaifin Salmon.
Un Arams dzemdināja Aminadabu, un Aminadabs dzemdināja Nahšonu, un Nahšons dzemdināja Zalmanu.
5 Salmon shine mahaifin Bo'aza ta wurin Rahab, Bo'aza shine mahaifin Obida ta wurin Rut. Obida shine mahaifin Yesse,
Un Zalmans dzemdināja Boasu no Rahabas, un Boas dzemdināja Obedu no Rutes, un Obeds dzemdināja Isaju.
6 Yesse shine mahaifin sarki Dauda. Sarki Dauda shine mahaifin Sulaimanu ta wurin matar Uriya.
Un Isajus dzemdināja ķēniņu Dāvidu, un ķēniņš Dāvids dzemdināja Salamanu no Ūrijas sievas.
7 Sulaimanu shine mahaifin Rehobo'am, Rehobo'am shine mahaifin Abija, Abija shine mahaifin Asa.
Un Salamans dzemdināja Rekabeamu, un Rekabeams dzemdināja Abiju, un Abija dzemdināja Asu.
8 Asa shine mahaifin Yehoshafat, Yehoshafat shine mahaifin Yoram, Yoram kuma shine mahaifin Uziya.
Un Asus dzemdināja Jehošafatu, un Jehošafats dzemdināja Jehoramu, un Jehorams dzemdināja Ociju.
9 Uziya shine mahaifin Yotam, Yotam shine mahaifin Ahaz, Ahaz shine mahaifin Hezekiya.
Un Ocija dzemdināja Joatamu, un Joatams dzemdināja Akacu, un Akacs dzemdināja Eceķiju.
10 Hezekiya shine mahaifin Manassa, Manassa shine mahaifin Amon, sannan Amon shine mahaifin Yosiya.
Un Eceķija dzemdināja Manasu, un Manasus dzemdināja Amonu, un Amons dzemdināja Josiju.
11 Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
Un Josija dzemdināja Jekoniju un viņa brāļus ap to aizvešanu uz Bābeli.
12 Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
Un pēc aizvešanas uz Bābeli Jekonija dzemdināja Zalatiēli, un Zalatiēls dzemdināja Corobabeli.
13 Zarubabel shine mahaifin Abihudu, Abihudu shine mahaifin Eliyakim, sannan Eliyakim shine mahaifin Azuru.
Un Corobabels dzemdināja Abiudu, un Abiuds dzemdināja Eliaķimu, un Eliaķims dzemdināja Hacoru.
14 Azuru shine mahaifin Saduku. Saduku shine mahaifin Akimu, sannan Akimu shine mahaifin Aliyudu
Un Hacors dzemdināja Cadoku, un Cadoks dzemdināja Aķimu, un Aķims dzemdināja Eliudu.
15 Aliyudu shine mahaifin Ali'azara, Ali'azara shine mahaifin Matana, sannan Matana shine mahaifin Yakubu.
Un Eliuds dzemdināja Eleazaru, un Eleazars dzemdināja Mattanu, un Mattans dzemdināja Jēkabu.
16 Yakubu shine mahaifin Yusufu maigidan Maryamu, wadda ta wurin ta ne aka haifi Yesu, wanda ake ce da shi Almasihu.
Un Jēkabs dzemdināja Jāzepu, Marijas vīru, no kuras ir piedzimis Jēzus, kas top saukts Kristus.
17 Tun daga Ibrahim zuwa Dauda, an yi tsara goma sha hudu ne, daga Dauda zuwa lokacin da aka kwashe su zuwa Babila, tsara goma sha hudu ne, sannan daga lokacin da aka kwashe su zuwa Babila zuwa Almasihu tsara goma sha hudu ne
Tad nu pavisam no Ābrahāma līdz Dāvidam ir četrpadsmit augumi; un no Dāvida līdz aizvešanai uz Bābeli ir četrpadsmit augumi; un no aizvešanas uz Bābeli līdz Kristum četrpadsmit augumi.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Almasihu ta kasance. Mahaifiyarsa, Maryamu, tana tashi da Yusufu, amma kafin su yi aure, sai aka same ta da juna biyu ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Bet Jēzus Kristus piedzimšana bija tāda: kad Marija, viņa māte, Jāzepam bija saderēta, pirms tie nāca kopā, tā atradās grūta no Svētā Gara.
19 Mijinta, Yusufu, adalin mutum ne, amma ba ya so ya kunyatar da ita a sarari. Sai ya yi shawara ya sake ta a asirce.
Bet Jāzeps, viņas vīrs, taisns būdams un negribēdams tai kaunu darīt, gribēja to slepeni atstāt.
20 Yana cikin tunanin wadannan al'amura, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gareshi a mafarki, ya ce masa, “Yusufu, dan Dauda, kada ka ji tsoron daukar Maryamu a matsayin matarka. Gama abinda ke cikinta, ta wurin Ruhu Mai Tsarki aka same shi.
Bet viņam tā savā prātā domājot, redzi, Tā Kunga eņģelis sapnī parādījās sacīdams: Jāzep, tu Dāvida dēls, nebīsties, Mariju, savu sievu, ņemt pie sevis; jo kas iekš tās dzimis, tas ir no Svētā Gara.
21 Za ta haifi Da, za ka kira sunansa Yesu, domin za ya ceci mutanensa daga zunubansu.”
Un viņa dzemdēs dēlu, un Tā vārdu tev būs saukt Jēzus; jo Viņš izpestīs Savus ļaudis no viņu grēkiem.
22 Duk wannan ya faru ne domin a cika abinda aka fada ta bakin annabin, cewa,
Bet viss tas ir noticis, lai piepildītos, kas runāts no Tā Kunga caur to pravieti, kas saka:
23 “Duba, budurwa za ta sami juna biyu sannan za ta haifi da, za su kira sunansa Immanuel”-ma'ana, “Allah tare da mu.”
“Redzi, tā jumprava būs grūta un dzemdēs Dēlu, un Viņa vārdu sauks Immanuels,” tas ir tulkots: “Dievs ar mums.”
24 Yusufu ya farka daga barci, ya yi kamar yadda mala'ikan Ubangiji ya umarce shi, sai ya dauke ta a matsayin matarsa.
Bet Jāzeps no miega uzmodies darīja, kā viņam Tā Kunga eņģelis bija pavēlējis, un ņēma savu sievu pie sevis;
25 Amma Yusufu bai sadu da ita ba sai bayan da ta haifi da. Ya kira sunansa Yesu.
Un viņu neatzina, līdz kamēr viņa bija dzemdējusi savu pirmdzimto Dēlu, un nosauca Viņa vārdu Jēzus.