+ Mattiyu 1 >
1 Littafin asalin Yesu Almasihu Dan Dauda, Dan Ibrahim.
He tah Abraham kah cadil, David kah cadil, Jesuh Khrih kah rhuirhong cabu ni.
2 Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
Abraham loh Isaak a sak tih, Isaak loh Jakob a sak, Jakob loh Judah boeinaphung a sak.
3 Yahuza shine mahaifin Farisa da Zera, ta wurin Tamar. Farisa kuma shine mahaifin Hasruna, Hasruna kuma shine mahaifin Aram.
Judah neh Tamar loh Perez neh Zerah a sak tih, Perez loh Herezon a sak, Hezron loh Aram a sak.
4 Aram shine mahaifin Amminadab, Amminadab shine mahaifin Nashon, Nashon shine mahaifin Salmon.
Aram loh Amminadab a sak tih, Aminadab loh Nahshon a sak. Nahshon loh Salmon a sak.
5 Salmon shine mahaifin Bo'aza ta wurin Rahab, Bo'aza shine mahaifin Obida ta wurin Rut. Obida shine mahaifin Yesse,
Salmon neh Rahab loh Boaz a sak rhoi, Boaz neh Ruth loh Obed a sak, Obed loh Jesse a sak.
6 Yesse shine mahaifin sarki Dauda. Sarki Dauda shine mahaifin Sulaimanu ta wurin matar Uriya.
Jesse loh manghai David a sak tih, David neh Uriah kah yurho loh Solomon a sak.
7 Sulaimanu shine mahaifin Rehobo'am, Rehobo'am shine mahaifin Abija, Abija shine mahaifin Asa.
Solomon loh Rehoboam a sak tih, Rehoboam loh Abijah a sak, Abijah loh Asa a sak
8 Asa shine mahaifin Yehoshafat, Yehoshafat shine mahaifin Yoram, Yoram kuma shine mahaifin Uziya.
Asa loh Jehoshaphat a sak tih, Jehoshaphat loh Joram a sak, Joram loh Uzziah a sak
9 Uziya shine mahaifin Yotam, Yotam shine mahaifin Ahaz, Ahaz shine mahaifin Hezekiya.
Uzziah loh Jotham a sak tih, Jotham loh Ahaz a sak, Ahaz loh Hezekiah a sak,
10 Hezekiya shine mahaifin Manassa, Manassa shine mahaifin Amon, sannan Amon shine mahaifin Yosiya.
Hezekiah loh Manasseh a sak tih, Manasseh loh Amos a sak, Amos loh Josiah a sak.
11 Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
Josiah he Babylon la a puennah kungah Jekhoniah neh a manuca rhoek te a sak
12 Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
Babylon la a puennah hnukah, Jekhoniah loh Shealtiel a sak, Shealtiel loh Zerubbabel a sak,
13 Zarubabel shine mahaifin Abihudu, Abihudu shine mahaifin Eliyakim, sannan Eliyakim shine mahaifin Azuru.
Zerubbabel loh Abiud a sak tih, Abiud loh Eliakim a sak, Eliakim loh Azor a sak,
14 Azuru shine mahaifin Saduku. Saduku shine mahaifin Akimu, sannan Akimu shine mahaifin Aliyudu
Azor loh Zadok a sak tih, Zadok loh Achim a sak, Achim loh Eliud a sak,
15 Aliyudu shine mahaifin Ali'azara, Ali'azara shine mahaifin Matana, sannan Matana shine mahaifin Yakubu.
Eliud loh Eleazar a sak tih, Eleazar loh Matthan a sak, Matthan loh Jakob a sak,
16 Yakubu shine mahaifin Yusufu maigidan Maryamu, wadda ta wurin ta ne aka haifi Yesu, wanda ake ce da shi Almasihu.
Jakob loh Mary kah a va Joseph a sak. Anih lamloh Khrih la a khue Jesuh a sak.
17 Tun daga Ibrahim zuwa Dauda, an yi tsara goma sha hudu ne, daga Dauda zuwa lokacin da aka kwashe su zuwa Babila, tsara goma sha hudu ne, sannan daga lokacin da aka kwashe su zuwa Babila zuwa Almasihu tsara goma sha hudu ne
Te dongah Abraham lamloh David duela a khong la khong hlaili tih, David lamloh Babylon la a puennah duela khong hlaili, Babylon la a puennah lamloh Khrih duela boeih ah khong hlaili lo.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Almasihu ta kasance. Mahaifiyarsa, Maryamu, tana tashi da Yusufu, amma kafin su yi aure, sai aka same ta da juna biyu ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Jesuh Khrih kah rhuirhong khaw ana om tangloeng. A manu Mary he Joseph hamla a bae dae a om rhoi hlan ah Mueihla Cim loh bungvawn la a om sak te a ming.
19 Mijinta, Yusufu, adalin mutum ne, amma ba ya so ya kunyatar da ita a sarari. Sai ya yi shawara ya sake ta a asirce.
A va Joseph tah aka dueng la om tih anih te yan ham a ngaih pawt dongah toeng hamla duem cai.
20 Yana cikin tunanin wadannan al'amura, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gareshi a mafarki, ya ce masa, “Yusufu, dan Dauda, kada ka ji tsoron daukar Maryamu a matsayin matarka. Gama abinda ke cikinta, ta wurin Ruhu Mai Tsarki aka same shi.
He a poek vaengah, boeipa kah puencawn loh anih taengla a mang ah pakcak a phoe pah tih, “David capa Joseph Mary te na yuu la loh ham rhih boeh, anih a vawn he Mueihla Cim rhangnen ni,”.
21 Za ta haifi Da, za ka kira sunansa Yesu, domin za ya ceci mutanensa daga zunubansu.”
Capa a cun vaengah a ming te Jesuh na sui ni. Anih long tah a pilnam te a tholh khui lamloh a khang ni.
22 Duk wannan ya faru ne domin a cika abinda aka fada ta bakin annabin, cewa,
Boeipa kah a thui te soep sak hamla he he boeih thoeng coeng.
23 “Duba, budurwa za ta sami juna biyu sannan za ta haifi da, za su kira sunansa Immanuel”-ma'ana, “Allah tare da mu.”
Tonghma lamlong khaw, “Oila te bungvawn la om vetih capa a cun ni, a ming tah Emmanuel la a khue uh ni he. Te tah mamih taengah aka om Pathen ni a thuingaih,” a ti nah.
24 Yusufu ya farka daga barci, ya yi kamar yadda mala'ikan Ubangiji ya umarce shi, sai ya dauke ta a matsayin matarsa.
Joseph tah a ih kung lamkah a thoh vaengah Boeipa kah puencawn loh anih a uen bangla a ngai tih a yuu te a loh.
25 Amma Yusufu bai sadu da ita ba sai bayan da ta haifi da. Ya kira sunansa Yesu.
Tedae capa a cun hil Mary te ming pawh. A ming te khaw Jesuh a sui.