< Mattiyu 9 >
1 Yesu ya shiga jirgi ya haye ya je birninsa.
Hesafe guye Yesusay aba bola wogolora pinidi kasse ba diza katama yidess
2 Sai gashi, sun kawo masa wani mutum shanyayye kwance a tabarma. Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, ''Da, ka yi farin ciki. An gafarta maka zunuban ka.''
Hen issi gunda ura asay zaphara tokidi Yesusakko ehidess. Yesusaykka ista amano beydi gunda ura “aykoy ba hayso nazo ne nagaray ato getetidess” gidess.
3 Sai wadansu marubuta suka ce a tsakaninsu, ''Wannan mutum sabo yake yi.''
He wode woga tamarsizayti “haysi Xoossa casha giidi ba ulora gugimida.”
4 Yesu kuwa da yake ya san tunaninsu, yace, ''Don me kuke mugun tunani a zuciyarku?
Yesusay ista qohaaththaa eridi “inte wozinan iita yo aazas qopeti?
5 Wanne ya fi sauki, a ce, 'An gafarta maka zunubanka,' ko kuwa a ce, 'Tashi ka yi tafiya'?
Ne nagaray ato getetidess gusapene dendada ba gusafe awaysi kawushe?
6 Amma domin ku sani Dan mutum yana da ikon gafarta zunubai a duniya...'' Sai ya ce wa shanyayyen, ''Tashi, ka dauki shimfidarka ka tafi gida.''
Gido atin asa nas biita bola asa nagarappe maranas sheney dizaysa eranamalasa giidi gunda adeza” denda ne zapha ekada gede neso ba” gidess.
7 Mutumin kuwa ya tashi ya tafi gida.
gunda adezikka dendidi beso bidess.
8 Da taron suka ga haka sai suka yi mamaki, suka daukaka Allah, wanda ya ba mutane irin wannan iko.
Dereykka hessa beydi malaletethanine babon kumidi hayssa sire godatethi asas immida Xoossa galatidess.
9 Da Yesu ya yi gaba, ya ga wani mutum mai suna Matiyu a zaune, yana aiki a wurin karbar haraji. Yace masa, ''Ka biyo ni.'' Ya tashi ya bi shi.
Yesusay heppe dendidi bishe issi Maatosa gizadey qaraxa qanxisizason utidaysa beydi tana kala gin dendidi iza kalidess.
10 Sa'adda kuma Yesu yake cin abinci a gida, sai ga masu karbar haraji da masu zunubi da yawa sun zo, sun zauna tare da shi da almajiransa.
Yesusay Maatosa son maada bola dishin daro qaraxxa shishizaytine nagranchati izakko yidi izarane iza kalizaytara issippe manas utida.
11 Da Farisawa suka ga haka, sai suka ce wa almajiransa, ''Don me malamin ku ya ke ci tare da masu karbar haraji da masu zunubi?''
Parsaweti hessa beyidi Yesusa kalizayta “intena tamarsizaysi qaraxxa shishizaytarane nagranchatara wosti istara issippe kath mize? gi oychida.
12 Amma da Yesu ya ji haka ya ce, ''Ai, lafiyayyu ba ruwansu da likita, sai dai marasa lafiya.
Yesusaykka isti gizaysa siyidi ista” aakkimey koshizay saketidaytas atin saketonta paxatas gidena.
13 Sai ku fahimci ma'anar wannan tukuna, 'Ni kam, ina bukatar jinkai ba hadaya ba.' Ba domin in kira masu adalci su tuba na zo ba, sai dai masu zunubi.
Hessa gish inte biidi “yarsho gidonta maroteth dosays giza qaala birshech tamaritte. Nagaranchata xeygana yadis atin xilota xeyganas yabeyke” gidess.
14 Sai almajiran Yahaya suka zo wurinsa, suka ce, ''Don me mu da Farisawa mu kan yi azumi a kai a kai, amma naka almajiran ba su yi?''
Xamaqiza Yanisa kalizayti Yesusakko yidi “nunine parsaweti xoomishin nena kalizayti aazas xoometene” gi oychida.
15 Sai Yesu ya ce masu, ''Masu hidimar buki za su yi bakin ciki tun ango yana tare da su? Ai, lokaci yana zuwa da za a dauke masu angon. A sa'annan ne fa za su yi azumi.''
Yesusay istas “mishira lageti mishiraz istara dishin mozistana danda7izo? mishiray istafe ekistana wodey yana, isti he wode xoomana gidess.
16 Babu mutumin da zai sa sabon kyalle a kan tsohuwar tufa, domin kyallen zai yage daga tufar, har ma yagewar ta fi ta da.
Gal7a mayo bola oratha qanxeth wothi sikiza asi dena. Gal7a bola orath wothi sikiko orathazi galaza pedherethidi ha das darsana.
17 Mutane kuma ba su dura sabon ruwan inabi a tsofaffin salkuna. Idan sun yi haka, sai salkunan kuma su fashe inabin ya tsiyaye, sai salkunan su lalace. A maimakon haka, ana sa sabon inabi cikin sababbin salkuna, ta haka an tsirar da duka biyun kenan.''
Oonikka oratha woyne caje gal7a ogoron gujenna. Gujiza gidikko ogorozi dhuqana, woyne cajezikka gukkana, ogorozikka go7ay bayndaz gidana. Gido atin oratha woyne cajey oratha ogoron gujetes, hessa malara woyne cajezine ogorozi lo7o nagetidi gam7ana. FFFFFF needs foot note.
18 Yesu kuwa yana cikin yi masu magana sai ga wani shugaban jama'a ya zo ya yi masa sujada, ya ce, ''Yanzun nan 'yata ta rasu, amma ka zo ka dora mata hannu, za ta rayu.''
Yesusay asa hasa7ison dishin issi shuumey iza sinthan kundidi “tas na dara hayqana gaysu iza paxa dana mala yada ne kushe izi bola wotharki” gin
19 Sai Yesu ya tashi ya bi shi tare da almajiransa.
Yesusay dendidi izara bidess, iza kalizaytikka izara bida.
20 Sai ga kuma wata mace wadda ta yi shakaru goma sha biyu tana zubar da jini sosai, ta rabo ta bayan Yesu, ta taba gezar mayafinsa.
Tamane nam7u layth kumeth izippe suthi gukiza issi macashi Yesusape guyera yada iza afala macara bochadus.
21 Domin ta ce a ran ta, ''Ko da mayafinsa ma na taba, sai in warke.''
Iza hessa othiday haray atiko iza afala xera bochizakko ta faxana giza amanoy izi wozanan diza gish bochadus.
22 Sai Yesu ya juya, ya gan ta ya ce, '''Yata, ki karfafa. Bangaskiyarki ta warkar da ke.'' Nan take matar ta warke.
Yesusaykka guye simi xelidi macashayo “aykkoy ba ta naye nena ne aamanoy pathidess” giin maccashaya herakka paxxa agadus.
23 Da Yesu ya isa gidan shugaban jama'ar, ya kuma ga masu busar sarewa da taro suna ta hayaniya sosai.
Yesusay shuumeza kethako gakishin derey zayeranne dinkera wasishe yeekizaysa be7idi
24 Sai ya ce, ''Ku ba da wuri, ai, yarinyar ba matacciya take ba, barci ta ke yi.'' Sai suka yi masa dariyar raini.
Kichite naya dhiskadus atin hayqqabeyku giin isti iza bolla miicida.
25 Sa'adda aka fitar da taron waje, ya shiga ya kama hannunta, sai kuwa yarinyar ta shi.
Derey wuri keethafe kezin izi keeth gelidi nay kushe oykides; nayaka denda eqadus.
26 Labarin kuwa ya bazu a duk yankin.
Wooreykka dizason dizason laaletides.
27 Da Yesu ya yi gaba daga nan, sai wadansu makafi biyu suka bi shi, suna daga murya suna cewa, ''Ya Dan Dauda, ka ji tausayinmu.''
Yesusay heepe bishin nam77u qooqeti “Dawite no nuna maarariki” giidi waasishe iza geedo kaalida.
28 Da Yesu ya shiga wani gida sai makafin suka zo gareshi. Yesu ya ce masu, “Kun gaskata ina da ikon yin haka?'' Sai suka ce masa. ''I, ya Ubangiji.''
qooqetika yesuusay gelida keeththa iza kaalidi gelida. yesuusaykka ista “ta inte ayfe pathana dandda7izaysa amaneeti?” giidi oychides. istikka ee godo gida.
29 Sai Yesu ya taba idanunsu, ya ce, ''Ya zama maku gwargwadon bangaskiyarku.''
hessafe guye yesuusay ista ayfe bochidi “inte amano mala intes hano” gidees.
30 Sai idanunsu suka bude. Amma Yesu ya umarce su kwarai, ya ce, ''Kada fa kowa ya ji labarin nan.''
Isita ayfeykka xeelides yesuousaykkaoonikka hayssa eronta mala” giidi minthi yootides.
31 Amma suka tafi suka yi ta baza labarinsa a duk yankin.
Gido atin isti kezidi heera wurisoson yesuusa gish woresida.
32 Da makafin biyu suka tafi, sai aka kawo wa Yesu wani bebe mai aljani.
Isiti heepe kezishin daydanthi oykida isi duuna muume ura yesuusako ehida.
33 Bayan da an fitar da aljanin, sai beben ya yi magana, taron kuwa suka yi mamaki, su ka ce, ''Kai, ba a taba ganin irin wannan a cikin Isra'ila ba!''
Daydanthazi kezidape guye he duuna muume adezi hasa7a oykidess; derezikka malaletidi “hayssa mala hanoy Isra7eele biitan haniin nu beyi erokko” giida.
34 Amma sai Farisawa suka ce, ''Ai, da ikon sarkin aljanu ya ke fitar da aljanu.''
Gido atin parsawista zaaridi iza “daydanthi kesizay daydanthata halaqana” gida.
35 Sai Yesu ya zazzaga dukan garuruwa da kauyuka, yana koyarwa a majami'unsu, yana yin bisharar mulkin Allah, yana kuma warkar da kowace irin cuta da rashin lafiya.
Yesuusay ista mukuraben tamarisishene xoosa kawotetha mishiracho yootishe qasekka harge wursoppe asa pathishe katamanine mandaratan yuuyides.
36 Amma da ya ga taro masu yawa sai ya ji tausayinsu, domin suna shan wahala kuma sun karaya. Suna nan kamar tumaki da babu makiyayi.
Asay wuri heemizadey baynda dorssa mala keehi metotetidi xeelizay bayndade gididaysa be7ida wode istas daro michetides.
37 Sai ya ce wa almajiransa, ''Girbin yana da yawa, amma ma'aikatan kadan ne.
Bena kaalizaytikka “maxa gakida kaththay daro shin maxi shiishizayti guuthata.
38 Saboda haka sai ku yi sauri ku roki Ubangijin girbin ya turo ma'aikata cikin girbinsa.''
Hesa gish kaththa goday kaththakko oothanchata yedana mala woosite gides.”