< Mattiyu 7 >

1 Kada ku yi hukunci, domin ku ma kada a hukunta ku. Domin da irin hukuncin da ku kan hukunta da shi za a hukunta ku.
Inte bola pirdetonta mala hara asa bolla pirdofitte.
2 Mudun da kukan auna, da shi za a auna maku.
Inte pirdida mala inte bola pirdistana. Inte makkida mishara intes makistana.
3 Don me kake duban dan hakin da ke idon dan'uwanka, amma ba ka kula da gungumen da ke naka idon ba?
Ne ayfen diza gita miththa beyonta dashe ne isha ayfen diza qeri bura aazas xelay?
4 Ko kuwa yaya za ka iya ce wa dan'uwanka, 'Bari in cire maka dan hakin da ke idon ka,' alhali ga gungume a cikin naka idon?
Ne ayfen gita mith dishin ne isha “ane ta ne ayfeppe qeri buuryo kesays” ganas wana danda7ay?
5 Kai munafiki! Ka fara cire gungumen da ke idonka, sa'annan za ka iya gani sosai yadda za ka cire dan hakin da ke idon dan'uwanka.
Neno qodheppe qommon hanizayso kasistada ne ayfen diza gita miththa kesa gida hessafe kalada ne isha ayfen diza bura kesanas lo7otha xelandasa.
6 Kada ku ba karnuka abin da ke tsattsarka. Kada kuma ku jefa wa aladu, lu'u lu'anku. Idan ba haka ba za su tattake su a karkashin sawunsu, su kuma juyo su kekketa ku.
Be ton yedhonta malane simidi intena saxi dakerethonta mala anjetidaysa kanata sinthanine Worqa gudunthata sinthan yegopitte.
7 Roka, kuma za a ba ku. Nema, kuma za ku samu. Kwankwasa kuma za a bude maku.
wosite intes imistana, koyte inte demana kare qoxitte intes doyistana.
8 Ai duk wanda ya roka, zai karba, kuma duk wanda ya nema zai samu, wanda ya kwankwasa kuma za a bude masa.
Wosidades wursos imistana koyza uray demana qoxizades karey doyistana.
9 Ko, kuwa wane mutum ne a cikin ku, dan sa zai roke shi gurasa, ya ba shi dutse?
inte gidoppe isadenay uketh wosikko shuchu immiza aaway dandde?
10 Ko kuwa in ya roke shi kifi, zai ba shi maciji?
woykko mole wosikko shoshu imizadey dande?
11 Saboda haka, idan ku da ku ke miyagu, kun san yadda za ku ba da kyautai masu kyau ga 'ya'yanku, ina kimanin yadda Ubanku na sama zai ba da abubuwa masu kyau ga duk wadanda suke rokon sa?
Histin inte itata gidi utidi inte naytas lo7o miish immo erizayta gidikko inte salo away iza wosizaytas waanidi adhiza lo7o miish imane?
12 Saboda haka, duk abinda ku ke so mutane su yi maku, ku ma sai ku yi masu, domin wannan shi ne dukan shari'a da koyarwar annabawa.
Hessa gish hara assi intes othana mala inte koyzaysa mala intekka haratas othite. Musse wogayne nabeti hayssan kuuyetes.
13 Ku shiga ta matsattsiyar kofa, don kofar zuwa hallaka na da fadi, hanyar ta mai saukin bi ce, masu shiga ta cikin ta suna da yawa.
Xuntha pengera gelitte, dhaysana efiza oggey gita, pengeykka aho, daro asay he pengezara geles.
14 Domin kofar zuwa rai matsattsiya ce, hanyar ta mai wuyar bi ce, masu samun ta kuwa kadan ne.
deyos gathiza ogey gidiko xuntha, pengeykka xuntha, gelanaytikka guuthata xalala.
15 Ku kula da annabawan karya, wadanda su kan zo maku da siffar tumaki, amma a gaskiya kyarketai ne masu warwashewa.
istas garssa bagay sudhume /kana suyqqe/ mala giidi utidine dorssa ite mayidi inte gido gelid garssara oothiza wordo nabetappe naagetite.
16 Za ku gane su ta irin ''ya'yansu. Mutane na cirar inabi a jikin kaya, ko kuwa baure a jikin sarkakkiya?
inte ista ista oothon erandista. Aguntha worappe woyney, qum7ude agunthafe etha ayfey maxetizee?
17 Haka kowanne itace mai kyau yakan haifi kyawawan 'ya'ya, amma mummunan itace kuwa yakan haifi munanan 'ya'ya.
Hessathokka lo7o mithi wuri lo7o ayfes iita mithika iita ayfe ayfees.
18 Kyakkyawan itace ba zai taba haifar da munanan 'ya'ya ba, haka kuma mummunan itace ba zai taba haifar da kyawawan 'ya'ya ba.
lo7o mithi iita ayfe ayfanas danda7ontaysa mala iita mithi lo7o ayfe ayfanas danda7ena.
19 Duk itacen da ba ya ba da 'ya'ya masu kyau, sai a sare shi a jefa a wuta.
lo7o ayfe ayfonta mithi wurikka qannxxistanane taman yegistana.
20 Domin haka, ta irin 'ya'yansu za a gane su.
hesssa gish inte ista ista ayfen erana.
21 Ba duk mai ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ne, zai shiga mulkin sama ba, sai dai wanda ya yi nufin Ubana da yake cikin sama.
salon diza ta aawa shene polonta dishe tana ‘godo godo’ gizay wuri salo kawotethi gelena.
22 A ranar nan da yawa za su ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ashe ba mu yi annabci da sunanka ba, ba mu fitar da aljanu da sunanka ba, ba mu kuma yi manyan ayyuka masu yawa da sunanka ba?'
he gelas daroti “godo godo nuni ne sunthan buro hananaysa yootibeykoni? ne sunthan daydanthi kesibeykoni? ne sunthan daro malata oothibeykoni?” gaana shin
23 Sa'annan zan ce masu 'Ni ban taba saninku ba! Ku rabu da ni, ku masu aikata mugunta!'
he wode ta istas “ta intena mulekka erabeykke inte iitati taape haakite” gaada qoncera ta istas yootana.
24 Saboda haka, dukan wanda yake jin maganata, yake kuma aikata ta, za a kwatanta shi da mutum mai hikima, wanda ya gina gidan sa a bisa dutse.
histikko hayssa ta qaala siyidi oothon peyshizadey ba keeth zaala bolla keexizade milatees.
25 Da ruwa ya sauko, ambaliyar ruwa ta zo, iska ta taso ta buga gidan, amma bai fadi ba, domin an gina shi bisa dutse.
Handzidze iray bukin haroykka gogides carkoyka carkides, keethaka sugides, shin zaala bolla keexetida gish kundibena.
26 Amma duk wanda ya ji maganar nan tawa, bai aikata ta ba, za a misalta shi da wawan mutum da ya gina gidansa a kan rairayi.
Haysa ta qaala siyidi oothonta uray gidiko ba keeth ace bolla keexxida eeya ura mala.
27 Ruwa ya sauko, ambaliyar ruwa ta zo, sai iska ta taso ta buga gidan. Sai kuma ya rushe, ya kuwa yi cikakkiyar ragargajewa.''
Handzidze iray bukin haroyka harotides, carkoyka carkides, he keethaka sugides keethayka iita kundethi kundides.
28 Ya zama sa'adda Yesu ya gama fadin wadannan maganganu, sai taro suka yi mamakin koyarwarsa,
Yesuusay tamarsi wursin asay iza timirtezan malaletides.
29 Domin yana koya masu da iko, ba kamar marubuta ba.
Gasoyka Musse wogga tamarsizayta mala gidonta izi godatethi diza asa mala tamarsida gishasa.

< Mattiyu 7 >