< Mattiyu 4 >
1 Sa'an nan Ruhu ya bi da Yesu zuwa cikin jeji, domin Ibilis ya gwada shi.
Eno Esa Chiiala ih Jisu ah phisaang hako ni Hakhoh luungwang suh phate kaat thukta.
2 Da ya yi azumi kwana arba'in dare da rana, daga baya yunwa ta kama shi.
Jisu ah hephe phe rook baji hesa saarookbaji phaksat muh tong ano, ramtek angta.
3 Sai mai jarabtar nan ya zo, ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka umarci duwatsun nan su zama gurasa.”
Eno Juungbaan ah wang haano Jisu suh liita, “An ah Rangte sah ang ubah arah jong loong ah baanlo et hoon thuk thaak uh.”
4 Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake cewa, 'Ba da gurasa kadai mutum zai rayu ba, sai dai da kowace magana da ta ke fitowa daga wurin Allah.'''
Eno Jisu ih ngaak liita, “Rangteele ni liiha, ‘mina jih ajaat ah phaksat nawa ih luulu tathing tongka, erah nang ih bah Rangte jengkhaap jengta loong rah ih baajen thingtong ah.’”
5 Sa'an nan Ibilis ya kai shi tsattsarkan birni ya dora shi can kan kololuwar ginin haikali,
Erah lilih Juungbaan ah ih Jisu ah Esa samnuthung adi, Jerusalem adi siitkaat ano Rangteenok khochoom adi chapwan thukta,
6 ya ce masa, “In kai Dan Allah ne, to dira kasa. Domin a rubuce yake cewa, 'Zai ba mala'ikunsa umarni game da kai,' kuma, 'Za su daga ka da hannuwansu, domin kada ka yi tuntube da dutse.'''
eno baatta, “An ah Rangte sah ang uh bah, aadowa an teeteewah datti thaak uh, tumeah Rangteele ni liiha, ‘Rangte ih Rangsah loong asuh an tiit ah baat rum ah; eno neng lak ih an banjoh rumho, eno an lah taan uh jong nah tasat nak thuk ru.’”
7 Yesu ya ce masa, “kuma a rubuce yake, 'Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.'''
Jisu ih ngaak liita, “Enoothong Rangteele ni amah uh eraang eha, ‘An Teesu Rangte ah nak taari uh.’”
8 Kuma, sai Ibilis ya kai shi kan wani dutse mai tsawo kwarai, ya nuna masa dukan mulkokin duniya da darajarsu.
Erah lidi Hakhoh Juungbaan ah ih Jisu ah kongchoong thoon adi siitwan ano mongrep nawa elong elang hasong ah noisokta.
9 Ya ce masa, “Dukan wadannan zan baka idan ka rusuna ka yi mani sujada.''
Hakhoh Juungbaan ah ih liita, “An lakuh nah kotbon uno nga rangsoom hang bah, arah loong ah, ngah ih an suh koha.”
10 Sai Yesu ya ce masa, “Tafi daga nan, Shaidan! Domin a rubuce yake, 'Ka yi wa Ubangiji Allahnka sujada, shi kadai za ka bauta wa.'''
Eno Jisu ih we liita, “Soon uh, Soitaan! Rangteele ni liiha, an Teesu Rangte ah luulu ba soom uh!”
11 Sa'an nan Ibilis ya rabu da shi, sai kuma mala'iku suka zo suka yi masa hidima.
Erah lidi ba Hakhoh Juungbaan ah Jisu jiinnawa kok dokkhoom katta; eno rangsah loong ah thok rumha chosokboi ra rum taha.
12 To, da Yesu ya ji an kama Yahaya, sai ya tashi zuwa kasar Galili.
Joon ah phaatak ni sak ha ih Jisu ih chaat ano, heh ah Galili ni doksoon kata.
13 Ya bar Nazarat, ya koma Kafarnahum da zama, can bakin tekun Galili, kan iyakar kasar Zabaluna da Naftali.
Heh ah Najaret hadaang ni tatongta, erah nang ih bah Jabulun nyia Napthali juungkhuung Galili juungsitum kaang Kapernam hadaang adi, tong wangta.
14 Wannan ya faru domin a cika fadar annabi Ishaya cewa,
Erah langla khowah Isaia ih baatta ah amiisak toom ang raaha ih reeta,
15 “Kasar Zabaluna da kasar Naftali, ta bakin teku, da hayin Kogin Urdun, Galili ta al'ummai!
“Jebulun nyi Napthali hadaang, Jordan juung saangko juungsih ni kala lam adi, Ranglajatte loong hadaang Galili adi!
16 Mutane mazauna duhu suka ga babban haske, sannan ga wadanda ke zaune a yankin da inuwar mutuwa, haske ya keto masu.”
Rangnak ni tongte miloong ih weephaak elong ah tup rum ah. Etek hadaang laamang ni tongte loong asuh weephaak ah kaangtook ah.”
17 Daga lokacin nan, Yesu ya fara wa'azi, yana cewa, “Ku tuba domin mulkin sama ya kusa.”
Erah tok dowa ih Jisu ih Rangte tiitkhaap ah phang baat rumta: “Sen rangdah nawa engaak ehan, tumeah Rangmong hasong ah haniik ih thok hala!”
18 Yana tafiya a bakin tekun Galili, sai ya ga wadansu 'yan'uwa biyu, Saminu da ake kira Bitrus, da dan'uwansa Andarawas, suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
Jisu Galili juungsitum kaangko ih kah adi, heh ih soophoh wanyi nyah haate tupta, Simoon (Pitar ih poon rumta) nyia ah heh no Endriu ih juungsitum ni nyah ha nyu arah tupta.
19 Yesu ya ce masu, “Ku zo, ku biyo ni, zan mai da ku masuntan mutane.”
Jisu ih nyi suh baatta, “Nga damdoh roongwang hansih ngah ih mih mamet joh ah erah nyoot nyuuha
20 Nan da nan sai suka bar tarunsu, suka bi shi.
Erah damdam soophoh nyi ah chaak ah thiinhaat nyu ano heh damdi roongwang nyuuta.
21 Da Yesu ya ci gaba da tafiya, sai ya ga wadansu mutum biyu, su kuma 'yan'uwa ne, Yakubu dan Zabadi, da dan'uwansa Yahaya, suna cikin jirgi tare da mahaifinsu Zabadi, suna gyaran tarunsu. Sai ya kira su.
Heh ih wahoh soophoh wanyi, Jeems nyia Joon we japtup wanta, nyi wah ah Jebidi angta. Nyi wah damdi khoonkhuung ni nyah joot suh chaak tin rum arah japtupta. Eno Jisu ih poon rumta,
22 Nan take suka bar mahaifinsu da jirgin, suka bi shi.
erah damdam nyi wah ah khoonkhuung adi thiinhaat nyu ano, Jisu damdam ih roongwang nyuuta.
23 Yesu ya zazzaga dukan kasar Galili, yana koyarwa a majami'unsu, yana shelar bisharar mulkin, yana kuma warkar da kowace cuta da rashin lafiya a cikin mutane.
Jisu ah Galili hah noongrep ni riim thok khoomta, Jehudi rangsoomnok ni tum nyootsoot, Rangte Hasong Ruurang Ese ah baattaan, hephan dowa khoisatte mina loong ah riim deesiit etta.
24 Labarinsa ya bazu a cikin dukan kasar Suriya, kuma mutanen suka kakkawo masa dukan marasa lafiya, masu fama da cuta iri iri, da masu shan azaba, da kuma masu aljannu, da masu farfadiya, da shanyayyu. Yesu ya warkar da su.
Erah ruurang ah Siria deek akaan noongrep ni japchaat kaat rumta, erah dowa ih harep nawa mina loong ih hephan dowa khoisat, eput engam, echeek ebaang ekoong edook loong thoksiit rum taha eno Jisu ih erah loong ah deesiit rumta.
25 Taro masu yawa suka bi shi daga kasar Galili, da Dikafolis, da Urushalima, da kasar Yahudiya, har ma daga hayin Urdun.
Mina loong hantek Galili nawa, Hadaang Asih ih menha dowa, Jerusalem nawa, Judia nawa nyia Jordan juung saangko nawa ah heh lini roong phankhoom rumta.