< Mattiyu 4 >

1 Sa'an nan Ruhu ya bi da Yesu zuwa cikin jeji, domin Ibilis ya gwada shi.
Pu leino u Yesu akhalongonjwa nu Mepo impakha khu lukungu ukhuta ageliwe nu tavangwa.
2 Da ya yi azumi kwana arba'in dare da rana, daga baya yunwa ta kama shi.
Pu akhideenda ukhulya isikhu alubaini pamusi na pakilo, pu akhipuleikha einchala.
3 Sai mai jarabtar nan ya zo, ya ce masa, “Idan kai Dan Allah ne, ka umarci duwatsun nan su zama gurasa.”
Pu leino ugeli akhincha pwakhambula akhata, “Unave uve ulie mwana va Nguluve gavale amaganga aga gave fisyesye.”
4 Amma Yesu ya amsa ya ce masa, “A rubuce yake cewa, 'Ba da gurasa kadai mutum zai rayu ba, sai dai da kowace magana da ta ke fitowa daga wurin Allah.'''
Pu Yesu akhamwamula akhata, “Yeisimbiwe u munu sayitamaga ni khisyesye khyeene khisita limenyu eilihuma mndomo gwa Nguluve.”
5 Sa'an nan Ibilis ya kai shi tsattsarkan birni ya dora shi can kan kololuwar ginin haikali,
Pu utavangwa akhangileikha muvunchenge uvuvalanche pu akhambeikha patembile baho pa hungile fincho,
6 ya ce masa, “In kai Dan Allah ne, to dira kasa. Domin a rubuce yake cewa, 'Zai ba mala'ikunsa umarni game da kai,' kuma, 'Za su daga ka da hannuwansu, domin kada ka yi tuntube da dutse.'''
pu akhambula akhata, “Ungave uve uleimwana va Nguluve, weilaheile pasi ulwa khuva yeisimbiwe ikhuvavula avasuhwa vamwene vikhu khyupeila mumavokho ga va veene, ulekhe ukhukuvala eikhilunde khyakho muliwe.”
7 Yesu ya ce masa, “kuma a rubuce yake, 'Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.'''
U Yesu akhambula akhata, “Yeisimbiwe, 'Ulekhe ukhugela uNtwa vakho u Nguluve.”
8 Kuma, sai Ibilis ya kai shi kan wani dutse mai tsawo kwarai, ya nuna masa dukan mulkokin duniya da darajarsu.
Pu leino, utavangwa akhaatola nu khumbeikha baho pahangile ukhuluteilila fincho pu akhambonesya uvukuludeeva wooni uwa kilunga nuvunonu wa incho nchooni.
9 Ya ce masa, “Dukan wadannan zan baka idan ka rusuna ka yi mani sujada.''
Pu akhambula akhata, “Punikhukhupa eikhyuma khyooni ikhi ungave vukhunyimikhaga nu khwisuya khulyune.”
10 Sai Yesu ya ce masa, “Tafi daga nan, Shaidan! Domin a rubuce yake, 'Ka yi wa Ubangiji Allahnka sujada, shi kadai za ka bauta wa.'''
Pu uYesu akhambula akhata, “Lutaga uhege apa, veitavangwa pakhuva yeisimbiwe umwimikhage uNtwa uNguluve vankho nukhumbombela umwene mwene.”
11 Sa'an nan Ibilis ya rabu da shi, sai kuma mala'iku suka zo suka yi masa hidima.
Pu utavangwa akhandekha, pu lola avasuhwa vakhincha vakhambombelela.
12 To, da Yesu ya ji an kama Yahaya, sai ya tashi zuwa kasar Galili.
Pu uYesu avile apulikhe ukhuta uYohana va mwibite akhahega nu khuluta khu Galilaya.
13 Ya bar Nazarat, ya koma Kafarnahum da zama, can bakin tekun Galili, kan iyakar kasar Zabaluna da Naftali.
Akhahega khu Nazareti pwa khaluta khutama khu Kaperanaumu, eiyileikhunji mnyanja ya Galilaya, ukhupakhana ni khilunga eikhya Zabuloni nu Naftali.
14 Wannan ya faru domin a cika fadar annabi Ishaya cewa,
Eiyi yahumile ewo ukhuvonesya eikhyukhyanchoviwe nu nyamalago u Isaya,
15 “Kasar Zabaluna da kasar Naftali, ta bakin teku, da hayin Kogin Urdun, Galili ta al'ummai!
“Mu mbunchenge uwa Zabuloni nu vunchenge wa Naftali, ukhulonha khunyanja eimwambo ya Yolodani, Galilaya ya vapanji!
16 Mutane mazauna duhu suka ga babban haske, sannan ga wadanda ke zaune a yankin da inuwar mutuwa, haske ya keto masu.”
Avanu avatamile muhisi valuwene ulumuli uluvaha, na vala ava vatamile muhisi ya vufwe mumbeene ulumuli luvamulikhe.”
17 Daga lokacin nan, Yesu ya fara wa'azi, yana cewa, “Ku tuba domin mulkin sama ya kusa.”
Ukhuhuma apo u Yeu akhatengula ukhulumbeileila nukhuta, “Mpelage imbivi pakhuva uludeeva ulwa khukyanya lulipipi.”
18 Yana tafiya a bakin tekun Galili, sai ya ga wadansu 'yan'uwa biyu, Saminu da ake kira Bitrus, da dan'uwansa Andarawas, suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
Avile igenda mundukanji mwanyanja ya Galilaya, akhavavona avana munu vaveili, u Simoni uvie ailangiwagwa Petro, nu Andreya umbahave, valie khutega inyaafu munyanja ulwa khuva vale valovi va somba.
19 Yesu ya ce masu, “Ku zo, ku biyo ni, zan mai da ku masuntan mutane.”
U Yesu akhavavula, “Mwinchage mang'ongage, punikhuvaveikha valovi va vanu.”
20 Nan da nan sai suka bar tarunsu, suka bi shi.
Khimbeivimbeivi vakhanchilekha inyaafu pu vakhakonga.
21 Da Yesu ya ci gaba da tafiya, sai ya ga wadansu mutum biyu, su kuma 'yan'uwa ne, Yakubu dan Zabadi, da dan'uwansa Yahaya, suna cikin jirgi tare da mahaifinsu Zabadi, suna gyaran tarunsu. Sai ya kira su.
Nu Yesu akhaluta pakhimbale akhavavona avana munu vaveili, u Yakobo umwana va Zebedayo, nu Yohana umbahave, vaale muwaato nu Zebedayo u vise vavo vahonaga inyaafu nchaavo akhavielanga,
22 Nan take suka bar mahaifinsu da jirgin, suka bi shi.
akhaseikhi ndakhuleikhu vakhavulekha uwato paninie nayu vise vavo vakhakonga.
23 Yesu ya zazzaga dukan kasar Galili, yana koyarwa a majami'unsu, yana shelar bisharar mulkin, yana kuma warkar da kowace cuta da rashin lafiya a cikin mutane.
Pu uYesu agendile mu Galilaya pakhasigala padebe ukhumala yooni, pwaleikhu manyisya mumasinagogi gaavo nukhulumbeileila eilivangeili lya ludeva nu khuponia uvutamu uvulipapingi mumbano.
24 Labarinsa ya bazu a cikin dukan kasar Suriya, kuma mutanen suka kakkawo masa dukan marasa lafiya, masu fama da cuta iri iri, da masu shan azaba, da kuma masu aljannu, da masu farfadiya, da shanyayyu. Yesu ya warkar da su.
Pu ikhulongu ncha mwene chikha vaala mu Siria mwoni, pu avanu vakhincha vooni avuvale nuvutam uvalipapingi uvu wa pelaga uluvavo, uvavale ni mepo imbivi na vanyaligonchi na vavo vafwile eiganji emiveili gyavo.
25 Taro masu yawa suka bi shi daga kasar Galili, da Dikafolis, da Urushalima, da kasar Yahudiya, har ma daga hayin Urdun.
Ni fipuga fingi ifya vanu filikhukonga ukhuhuma khu Galilaya na khudekapuli mu Yelusalemu na mbu Yuta nu khuhuma eimwambo ya mu Yolodani.

< Mattiyu 4 >