< Mattiyu 27 >

1 Da gari ya waye, duk manyan firistoci da dattawan jama'a suka shirya yadda zasu kulla makirci domin su kashe shi.
پْرَبھاتے جاتے پْرَدھانَیاجَکَلوکَپْراچِینا یِیشُں ہَنْتُں تَتْپْرَتِکُولَں مَنْتْرَیِتْوا
2 Suka daure shi, suka mika shi ga gwamna Bilatus.
تَں بَدْوّا نِیتْوا پَنْتِییَپِیلاتاکھْیادھِپے سَمَرْپَیاماسُح۔
3 Sa'adda Yahuza, wanda ya bashe shi, ya ga an zartarwa Yesu hukuncin kisa, ya nemi tuba ya kuma mayar da azurfar talatin ga manyan firistocin da dattawan,
تَتو یِیشوح پَرَکَریوَّرْپَیِتا یِہُوداسْتَتْپْرانادَنْڈاجْناں وِدِتْوا سَنْتَپْتَمَناح پْرَدھانَیاجَکَلوکَپْراچِیناناں سَمَکْشَں تاسْتْرِیںشَنْمُدْراح پْرَتِدایاوادِیتْ،
4 yace, “Na yi zunubi ta wurin cin amanar mara laifi.” Amma sukace, “Ina ruwan mu? Ka ji da shi da kanka?”
ایتَنِّراگونَرَپْرانَپَرَکَرارْپَناتْ کَلُشَں کرِتَوانَہَں۔ تَدا تَ اُدِتَوَنْتَح، تیناسْماکَں کِں؟ تْوَیا تَدْ بُدھْیَتامْ۔
5 Sai ya jefar da kwandalolin azurfar a kasa cikin haikalin ya kuma bar su, ya tafi ya rataye kansa.
تَتو یِہُودا مَنْدِرَمَدھْیے تا مُدْرا نِکْشِپْیَ پْرَسْتھِتَوانْ اِتْوا چَ سْوَیَماتْمانَمُدْبَبَنْدھَ۔
6 Sai babban firist ya dauki kwandalolin azurfar ya ce, “Ba daidai bane bisa ga shari'a musa wannan cikin ma'aji, saboda kudin jini ne.”
پَشْچاتْ پْرَدھانَیاجَکاسْتا مُدْرا آدایَ کَتھِتَوَنْتَح، ایتا مُدْراح شونِتَمُولْیَں تَسْمادْ بھانْڈاگارے نَ نِدھاتَوْیاح۔
7 Sai suka tattauna al'amarin a tsakanin su, kudin kuma suka sayi filin maginin tukwane domin makabatar baki.
اَنَنْتَرَں تے مَنْتْرَیِتْوا وِدیشِناں شْمَشانَسْتھانایَ تابھِح کُلالَسْیَ کْشیتْرَمَکْرِینَنْ۔
8 Dalilin wannan ne ake kiran wurin, “Filin jini” har yau.
اَتودْیاپِ تَتْسْتھانَں رَکْتَکْشیتْرَں وَدَنْتِ۔
9 Sai abin da aka fada ta bakin annabi Irmiya ya cika, cewa, “Suka dauki tsabar azurfa talatin na farashin da mutanen Isra'ila suka sa a kansa,
اِتّھَں سَتِ اِسْراییلِییَسَنْتانَے رْیَسْیَ مُولْیَں نِرُپِتَں، تَسْیَ تْرِںشَنْمُدْرامانَں مُولْیَں
10 suka bayar domin sayen filin mai tukwane, kamar yadda Ubangiji ya umarce ni.”
ماں پْرَتِ پَرَمیشْوَرَسْیادیشاتْ تیبھْیَ آدِییَتَ، تینَ چَ کُلالَسْیَ کْشیتْرَں کْرِیتَمِتِ یَدْوَچَنَں یِرِمِیَبھَوِشْیَدْوادِنا پْروکْتَں تَتْ تَداسِدھْیَتْ۔
11 Sai Yesu ya tsaya a gaban gwamna, gwamna ya kuma tambaye shi, “Kai sarkin Yahudawa ne?” Yesu ya amsa, “Haka ka fada.”
اَنَنْتَرَں یِیشَو تَدَدھِپَتیح سَمُّکھَ اُپَتِشْٹھَتِ سَ تَں پَپْرَچّھَ، تْوَں کِں یِہُودِییاناں راجا؟ تَدا یِیشُسْتَمَوَدَتْ، تْوَں سَتْیَمُکْتَوانْ۔
12 Amma da manyan firistocin da dattawan suka zarge shi, bai ce komai ba.
کِنْتُ پْرَدھانَیاجَکَپْراچِینَیرَبھِیُکْتینَ تینَ کِمَپِ نَ پْرَتْیَوادِ۔
13 Sai Bilatus yace masa, “Baka ji dukan zarge-zargen da ake yi maka ba?”
تَتَح پِیلاتینَ سَ اُدِتَح، اِمے تْوَتْپْرَتِکُولَتَح کَتِ کَتِ ساکْشْیَں دَدَتِ، تَتْ تْوَں نَ شرِنوشِ؟
14 Amma bai ce masa ko kalma guda ba, sai gwamna yayi matukar mamaki.
تَتھاپِ سَ تیشامیکَسْیاپِ وَچَسَ اُتَّرَں نودِتَوانْ؛ تینَ سودھِپَتِ رْمَہاچِتْرَں وِداماسَ۔
15 To lokacin bikin idi, al'adar gwamna ne ya saki mutum guda wanda jama'a suka zaba.
اَنْیَچَّ تَنْمَہَکالےدھِپَتیریتادرِشِی راتِراسِیتْ، پْرَجا یَں کَنْچَنَ بَنْدھِنَں یاچَنْتے، تَمیوَ سَ موچَیَتِیتِ۔
16 A wannan lokacin suna da wani sanannen dan kurkuku mai suna Barabbas.
تَدانِیں بَرَبّاناما کَشْچِتْ کھْیاتَبَنْدھْیاسِیتْ۔
17 To da suka tattaru, sai Bilatus yace masu, “Wa kuke so a sakar maku? Barabbas, ko Yesu wanda ake kira Almasihu?”
تَتَح پِیلاتَسْتَتْرَ مِلِتانْ لوکانْ اَپرِچّھَتْ، ایشَ بَرَبّا بَنْدھِی کھْرِیشْٹَوِکھْیاتو یِیشُشْچَیتَیوح کَں موچَیِشْیامِ؟ یُشْماکَں کِمِیپْسِتَں؟
18 Saboda ya san sun kawo shi ne domin kishi.
تَیرِیرْشْیَیا سَ سَمَرْپِتَ اِتِ سَ جْناتَوانْ۔
19 Da yake zaune a kujerar shari'a, matarsa ta aika masa cewa, “Ka fita sha'anin mutumin nan marar laifi. Saboda na sha wahala sosai a yau cikin mafarki saboda shi.”
اَپَرَں وِچاراسَنوپَویشَنَکالے پِیلاتَسْیَ پَتْنِی بھرِتْیَں پْرَہِتْیَ تَسْمَے کَتھَیاماسَ، تَں دھارْمِّکَمَنُجَں پْرَتِ تْوَیا کِمَپِ نَ کَرْتَّوْیَں؛ یَسْماتْ تَتْکرِتےدْیاہَں سْوَپْنے پْرَبھُوتَکَشْٹَمَلَبھے۔
20 A lokacin nan manyan firistoci da dattawa suka rinjayi ra'ayin jama'a suce a sakar masu da Barabbas, a kashe Yesu.
اَنَنْتَرَں پْرَدھانَیاجَکَپْراچِینا بَرَبّاں یاچِتْواداتُں یِیشُنْچَ ہَنْتُں سَکَلَلوکانْ پْراوَرْتَّیَنْ۔
21 Sai gwamna ya tambayesu, “Wa kuke so a sakar maku?” Sukace, “Barabbas.”
تَتودھِپَتِسْتانْ پرِشْٹَوانْ، ایتَیوح کَمَہَں موچَیِشْیامِ؟ یُشْماکَں کیچّھا؟ تے پْروچُ رْبَرَبّاں۔
22 Bilatus yace masu, “Me zan yi da Yesu wanda ake kira Almasihu?” Sai duka suka amsa, “A gicciye shi.”
تَدا پِیلاتَح پَپْرَچّھَ، تَرْہِ یَں کھْرِیشْٹَں وَدَنْتِ، تَں یِیشُں کِں کَرِشْیامِ؟ سَرْوّے کَتھَیاماسُح، سَ کْرُشینَ وِدھْیَتاں۔
23 Sai yace, “Don me, wane laifi ya aikata?” Amma suka amsa da babbar murya, “A gicciye shi”
تَتودھِپَتِرَوادِیتْ، کُتَح؟ کِں تیناپَرادّھَں؟ کِنْتُ تے پُنَرُچَے رْجَگَدُح، سَ کْرُشینَ وِدھْیَتاں۔
24 Amma da Bilatus ya ga ba zai iya komai ba don hargitsi zai iya barkewa, ya dauki ruwa ya wanke hannuwansa a gaban jama'a, yace, “Ba ni da laifi ga jinin mutumin nan marar laifi. Ku yi abin da kuka ga dama.”
تَدا نِجَواکْیَمَگْراہْیَمَبھُوتْ، کَلَہَشْچاپْیَبھُوتْ، پِیلاتَ اِتِ وِلوکْیَ لوکاناں سَمَکْشَں تویَمادایَ کَرَو پْرَکْشالْیاووچَتْ، ایتَسْیَ دھارْمِّکَمَنُشْیَسْیَ شونِتَپاتے نِرْدوشوہَں، یُشْمابھِریوَ تَدْ بُدھْیَتاں۔
25 Duka mutanen sukace, “Bari jininsa ya kasance a kan mu da 'ya'yan mu.”
تَدا سَرْوّاح پْرَجاح پْرَتْیَووچَنْ، تَسْیَ شونِتَپاتاپَرادھوسْماکَمْ اَسْمَتْسَنْتانانانْچوپَرِ بھَوَتُ۔
26 Sai ya sakar masu da Barabbas amma yayi wa Yesu bulala ya mika shi garesu domin su gicciye shi.
تَتَح سَ تیشاں سَمِیپے بَرَبّاں موچَیاماسَ یِیشُنْتُ کَشابھِراہَتْیَ کْرُشینَ ویدھِتُں سَمَرْپَیاماسَ۔
27 Sai sojojin gwamna suka dauki Yesu zuwa farfajiya suka kuma tara dukan rundunar sojoji.
اَنَنْتَرَمْ اَدھِپَتیح سینا اَدھِپَتے رْگرِہَں یِیشُمانِییَ تَسْیَ سَمِیپے سیناسَمُوہَں سَںجَگرِہُح۔
28 Suka yi masa tumbur sa'annan suka sa masa jar alkyabba.
تَتَسْتے تَسْیَ وَسَنَں موچَیِتْوا کرِشْنَلوہِتَوَرْنَوَسَنَں پَرِدھاپَیاماسُح
29 Sai suka yi masa rawanin kaya suka sa a kansa, suka kuma bashi sanda a hannunsa na dama. Suka rusuna a gabansa suna masa ba'a, suna cewa, “Ranka ya dade, Sarkin Yahudawa!”
کَنْٹَکاناں مُکُٹَں نِرْمّایَ تَچّھِرَسِ دَدُح، تَسْیَ دَکْشِنَکَرے ویتْرَمیکَں دَتّوا تَسْیَ سَمُّکھے جانُونِ پاتَیِتْوا، ہے یِہُودِییاناں راجَنْ، تُبھْیَں نَمَ اِتْیُکْتْوا تَں تِرَشْچَکْرُح،
30 Suka kuma tofa masa yawu, suka kwace sandar suka buga masa a ka.
تَتَسْتَسْیَ گاتْرے نِشْٹھِیوَں دَتْوا تینَ ویتْرینَ شِرَ آجَگھْنُح۔
31 Bayan sun gama masa ba'a, suka cire masa alkyabbar suka sa masa kayansa, suka jagorance shi zuwa wurin da za a gicciye shi.
اِتّھَں تَں تِرَسْکرِتْیَ تَدْ وَسَنَں موچَیِتْوا پُنَرْنِجَوَسَنَں پَرِدھاپَیانْچَکْرُح، تَں کْرُشینَ ویدھِتُں نِیتَوَنْتَح۔
32 Da suka fito waje, sai suka iske wani Bakurame mai suna Saminu, wanda suka tilasta ya tafi tare dasu domin ya dauki gicciyen.
پَشْچاتّے بَہِرْبھُویَ کُرِینِییَں شِمونّامَکَمیکَں وِلوکْیَ کْرُشَں ووڈھُں تَمادَدِرے۔
33 Suka iso wani wuri da ake kira Golgotta, wanda ke nufin,”Wurin kwalluwa.”
اَنَنْتَرَں گُلْگَلْتامْ اَرْتھاتْ شِرَسْکَپالَنامَکَسْتھانَمُ پَسْتھایَ تے یِیشَوے پِتَّمِشْرِتامْلَرَسَں پاتُں دَدُح،
34 Suka bashi ruwan inabi da aka gauraya da wani abu mai daci. Amma da ya 'dan-'dana shi sai ya ki sha.
کِنْتُ سَ تَماسْوادْیَ نَ پَپَو۔
35 Bayan da suka gicciye shi, suka kada kuri'a a kan rigarsa.
تَدانِیں تے تَں کْرُشینَ سَںوِدھْیَ تَسْیَ وَسَنانِ گُٹِکاپاتینَ وِبھَجْیَ جَگرِہُح، تَسْماتْ، وِبھَجَنْتےدھَرِییَں مے تے مَنُشْیاح پَرَسْپَرَں۔ مَدُتَّرِییَوَسْتْرارْتھَں گُٹِکاں پاتَیَنْتِ چَ۔۔ یَدیتَدْوَچَنَں بھَوِشْیَدْوادِبھِرُکْتَماسِیتْ، تَدا تَدْ اَسِدھْیَتْ،
36 Suka kuma zauna suna kallonsa.
پَشْچاتْ تے تَتْروپَوِشْیَ تَدْرَکْشَنَکَرْوَّنِ نِیُکْتاسْتَسْتھُح۔
37 A sama da kansa suka sa abinda ake tuhumarsa da ita a rubuce, “Wannan shine sarkin Yahudawa.”
اَپَرَمْ ایشَ یِہُودِییاناں راجا یِیشُرِتْیَپَوادَلِپِپَتْرَں تَچّھِرَسَ اُورْدْوّے یوجَیاماسُح۔
38 An gicciye shi da 'yanfashi guda biyu, daya ta damansa dayan kuma ta hagunsa.
تَتَسْتَسْیَ وامے دَکْشِنے چَ دْوَو چَیرَو تینَ ساکَں کْرُشینَ وِوِدھُح۔
39 Wadanda suke wucewa suna zaginsa, suna girgiza kai,
تَدا پانْتھا نِجَشِرو لاڈَیِتْوا تَں نِنْدَنْتو جَگَدُح،
40 suna kuma cewa, “Kai da kace zaka rushe haikali ka kuma gina shi a kwana uku, ka ceci kanka mana! In dai kai Dan Allah ne, ka sauko daga gicciyen!”
ہے اِیشْوَرَمَنْدِرَبھَنْجَکَ دِنَتْرَیے تَنِّرْمّاتَح سْوَں رَکْشَ، چیتّوَمِیشْوَرَسُتَسْتَرْہِ کْرُشادَوَروہَ۔
41 Ta haka ma manyan firistocin suka rika yi masa ba'a, tare da marubuta da shugabannin, suna cewa,
پْرَدھانَیاجَکادھْیاپَکَپْراچِیناشْچَ تَتھا تِرَسْکرِتْیَ جَگَدُح،
42 “Ya ceci wasu amma ya kasa ceton kansa. Shi ne sarkin Isra'ila. Ya sauko mana daga kan gicciyen, sai mu ba da gaskiya gareshi.
سونْیَجَناناوَتْ، کِنْتُ سْوَمَوِتُں نَ شَکْنوتِ۔ یَدِیسْراییلو راجا بھَویتْ، تَرْہِیدانِیمیوَ کْرُشادَوَروہَتُ، تینَ تَں وَیَں پْرَتْییشْیامَح۔
43 Tun da ya yarda da Allah. Bari Allahn ya cece shi mana, saboda yace, “Ni dan Allah ne.”
سَ اِیشْوَرے پْرَتْیاشامَکَروتْ، یَدِیشْوَرَسْتَسْمِنْ سَنْتُشْٹَسْتَرْہِیدانِیمیوَ تَمَویتْ، یَتَح سَ اُکْتَوانْ اَہَمِیشْوَرَسُتَح۔
44 Hakan nan ma 'yanfashin guda biyu da aka gicciye su tare suka zage shi.
یَو سْتینَو ساکَں تینَ کْرُشینَ وِدّھَو تَو تَدْوَدیوَ تَں نِنِنْدَتُح۔
45 To tun da tsakar rana sai duhu ya rufe kasar gaba daya har karfe uku na yamma.
تَدا دْوِتِییَیاماتْ ترِتِییَیامَں یاوَتْ سَرْوَّدیشے تَمِرَں بَبھُووَ،
46 Wajen karfe uku, Yesu ya tada murya mai karfi yace, “Eli, Eli lama sabaktani?” wanda ke nufin, “Allahna, Allahna, don me ka yashe ni?”
ترِتِییَیامے "ایلِی ایلِی لاما شِوَکْتَنِی"، اَرْتھاتْ مَدِیشْوَرَ مَدِیشْوَرَ کُتو مامَتْیاکْشِیح؟ یِیشُرُچَّیرِتِ جَگادَ۔
47 Da wadanda suke tsaye kusa suka ji haka, sai sukace, “Yana kiran Iliya.”
تَدا تَتْرَ سْتھِتاح کیچِتْ تَتْ شْرُتْوا بَبھاشِرے، اَیَمْ ایلِیَماہُویَتِ۔
48 Nan take wani ya ruga da gudu ya dauki soso ya tsoma cikin ruwan inabi mai tsami ya soka kan sandar kara ya mika masa ya sha.
تیشاں مَدھْیادْ ایکَح شِیگھْرَں گَتْوا سْپَنْجَں گرِہِیتْوا تَتْرامْلَرَسَں دَتّوا نَلینَ پاتُں تَسْمَے دَدَو۔
49 Sai sauran sukace, “Rabu da shi mu gani ko Iliya zai zo ya cece shi.”
اِتَرےکَتھَیَنْ تِشْٹھَتَ، تَں رَکْشِتُمْ ایلِیَ آیاتِ نَویتِ پَشْیامَح۔
50 Sai Yesu ya ta da murya mai karfi yayi kuka sai ya saki ruhunsa.
یِیشُح پُنَرُچَیراہُویَ پْرانانْ جَہَو۔
51 Sai labullen haikali ya yage gida biyu daga sama zuwa kasa. Kasa kuma ta girgiza, duwatsu suka farfashe.
تَتو مَنْدِرَسْیَ وِچّھیدَوَسَنَمْ اُورْدْوّادَدھو یاوَتْ چھِدْیَمانَں دْوِدھابھَوَتْ،
52 Kaburbura suka bude, tsarkaka kuwa wadanda suke barci da yawa suka tashi.
بھُومِشْچَکَمْپے بھُودھَرووْیَدِیرْیَّتَ چَ۔ شْمَشانے مُکْتے بھُورِپُنْیَوَتاں سُپْتَدیہا اُدَتِشْٹھَنْ،
53 Suka fito daga kaburbura bayan tashinsa, suka shiga birni mai tsarki suka bayyana ga mutane da yawa.
شْمَشانادْ وَہِرْبھُویَ تَدُتّھاناتْ پَرَں پُنْیَپُرَں گَتْوا بَہُجَنانْ دَرْشَیاماسُح۔
54 Da hafsan sojan da wadanda suke kallon Yesu suka ga girgizar kasar da abinda ya faru, suka ji tsoro kwarai sukace, “Hakika wannan Dan Allah ne”
یِیشُرَکْشَنایَ نِیُکْتَح شَتَسیناپَتِسْتَتْسَنْگِنَشْچَ تادرِشِیں بھُوکَمْپادِگھَٹَناں درِشْٹْوا بھِیتا اَوَدَنْ، ایشَ اِیشْوَرَپُتْرو بھَوَتِ۔
55 Mata dayawa da suka bi Yesu daga Galili domin su lura da shi suka tsaya suna kallo daga nesa.
یا بَہُیوشِتو یِیشُں سیوَمانا گالِیلَسْتَتْپَشْچاداگَتاسْتاساں مَدھْیی
56 A cikin su akwai Maryamu Magadaliya, Maryamu uwar Yesu da Yusufu, da uwar 'ya'yan Zabadi.
مَگْدَلِینِی مَرِیَمْ یاکُوبْیوشْیو رْماتا یا مَرِیَمْ سِبَدِیَپُتْرَیو رْماتا چَ یوشِتَ ایتا دُورے تِشْٹھَنْتْیو دَدرِشُح۔
57 Da yamma sai wani attajiri mutumin Armatiya ya zo, mai suna Yusufu wanda shi ma almajirin Yesu ne.
سَنْدھْیایاں سَتْیَمْ اَرِمَتھِیانَگَرَسْیَ یُوشَپھْناما دھَنِی مَنُجو یِیشوح شِشْیَتْواتْ
58 Ya je wurin Bilatus ya roka a bashi jikin Yesu. Sai Bilatus ya umarta a bashi.
پِیلاتَسْیَ سَمِیپَں گَتْوا یِیشوح کایَں یَیاچے، تینَ پِیلاتَح کایَں داتُمْ آدِدیشَ۔
59 Yusufu ya dauki jikin, ya rufe shi da likafani mai tsabta,
یُوشَپھْ تَتْکایَں نِیتْوا شُچِوَسْتْریناچّھادْیَ
60 sai ya sa shi a cikin sabon kabarinsa da ya sassaka cikin dutse. Sai ya mirgina babban dutse a bakin kofar kabarin ya tafi.
سْوارْتھَں شَیلے یَتْ شْمَشانَں چَکھانَ، تَنْمَدھْیے تَتْکایَں نِدھایَ تَسْیَ دْوارِ ورِہَتْپاشانَں دَدَو۔
61 Maryamu Magadaliya da dayan Maryamun suna nan zaune akasin kabarin.
کِنْتُ مَگْدَلِینِی مَرِیَمْ اَنْیَمَرِیَمْ ایتے سْتْرِیَو تَتْرَ شْمَشانَسَمُّکھَ اُپَوِوِشَتُح۔
62 Washegari, wato bayan ranar Shiri, Sai manyan firistoci da Farisawa suka taru tare da Bilatus.
تَدَنَنْتَرَں نِسْتاروتْسَوَسْیایوجَنَدِناتْ پَرےہَنِ پْرَدھانَیاجَکاح پھِرُوشِنَشْچَ مِلِتْوا پِیلاتَمُپاگَتْیاکَتھَیَنْ،
63 Sukace, “Mai gida, mun tuna lokacin da mayaudarin nan yake da rai, yace, “Bayan kwana uku zan tashi.”
ہے مَہیچّھَ سَ پْرَتارَکو جِیوَنَ اَکَتھَیَتْ، دِنَتْرَیاتْ پَرَں شْمَشانادُتّھاسْیامِ تَدْواکْیَں سْمَرامو وَیَں؛
64 Saboda haka, ka bada umarni a tsare kabarin na kwana uku. In ba haka ba almajiransa zasu zo su sace shi, kuma su ce wa mutane, “Ya tashi daga mattatu.” Kuma yaudarar karshe zata fi ta farko muni.”
تَسْماتْ ترِتِییَدِنَں یاوَتْ تَتْ شْمَشانَں رَکْشِتُمادِشَتُ، نوچیتْ تَچّھِشْیا یامِنْیاماگَتْیَ تَں ہرِتْوا لوکانْ وَدِشْیَنْتِ، سَ شْمَشانادُدَتِشْٹھَتْ، تَتھا سَتِ پْرَتھَمَبھْرانْتیح شیشِییَبھْرانْتِ رْمَہَتِی بھَوِشْیَتِ۔
65 Bilatus yace masu, “Ku dauki masu tsaro. Kuyi tsaro iyakar karfin ku.”
تَدا پِیلاتَ اَوادِیتْ، یُشْماکَں سَمِیپے رَکْشِگَنَ آسْتے، یُویَں گَتْوا یَتھا سادھْیَں رَکْشَیَتَ۔
66 Sai suka tafi suka tsare kabarin, suka hatimce dutsen, suka sa masu tsaro.
تَتَسْتے گَتْوا تَدُّورَپاشانَں مُدْرانْکِتَں کرِتْوا رَکْشِگَنَں نِیوجْیَ شْمَشانَں رَکْشَیاماسُح۔

< Mattiyu 27 >