< Mattiyu 27 >

1 Da gari ya waye, duk manyan firistoci da dattawan jama'a suka shirya yadda zasu kulla makirci domin su kashe shi.
Amom vah vaihma bawinaw hoi tamimaya dawk e kacuenaw ni Jisuh thei hanelah a kâpankhai awh.
2 Suka daure shi, suka mika shi ga gwamna Bilatus.
Hahoi Bawipa hah a katek awh teh Pailat siangpahrang kut dawk tawngtang a poe awh.
3 Sa'adda Yahuza, wanda ya bashe shi, ya ga an zartarwa Yesu hukuncin kisa, ya nemi tuba ya kuma mayar da azurfar talatin ga manyan firistocin da dattawan,
Hatnavah, Bawipa ka pahnawt e Judah Isakarot ni Bawipa a dum e hah a hmu navah, pan a kângai teh, tangka 30 touh hah vaihma bawinaw, bawknae koelah kacuenaw koevah bout a poe.
4 yace, “Na yi zunubi ta wurin cin amanar mara laifi.” Amma sukace, “Ina ruwan mu? Ka ji da shi da kanka?”
Ka payon toe, yon ka tawn hoeh e tami e a thi hah ka pahnawt payon toe telah ati. Ahnimouh van ni hai kaimouh hoi bangtelamaw kâkuet a vaw. Nama e hno hah nama ni khen lawih atipouh awh.
5 Sai ya jefar da kwandalolin azurfar a kasa cikin haikalin ya kuma bar su, ya tafi ya rataye kansa.
Ahni ni hote tangka hah Bawkim dawk vu a tâkhawng teh alouklah a cei hnukkhu a kaithi.
6 Sai babban firist ya dauki kwandalolin azurfar ya ce, “Ba daidai bane bisa ga shari'a musa wannan cikin ma'aji, saboda kudin jini ne.”
Vaihma bawinaw ni hote tangka a la awh teh a thi phu doeh. Hno kuemnae dawk pâseng kawi nahoeh telah a kapan awh teh,
7 Sai suka tattauna al'amarin a tsakanin su, kudin kuma suka sayi filin maginin tukwane domin makabatar baki.
Hlaam ka bo e talai hmuen hah Jentelnaw e phuen hanelah hote tangka hoi a ran awh.
8 Dalilin wannan ne ake kiran wurin, “Filin jini” har yau.
Hote kecu dawkvah atu totouh hote talai hmuen hah ‘thi talai telah a kaw awh.
9 Sai abin da aka fada ta bakin annabi Irmiya ya cika, cewa, “Suka dauki tsabar azurfa talatin na farashin da mutanen Isra'ila suka sa a kansa,
Profet Jeremiah ni a dei e teh, Isarelnaw ni aphu khoe e tami e aphu tangka 30 touh hah a la awh teh Cathut ni lawk na thui e van patetlah,
10 suka bayar domin sayen filin mai tukwane, kamar yadda Ubangiji ya umarce ni.”
Hlaam ka bo e talai hmuen hah ka ran awh tie lawk hah, hatnavah a kuep.
11 Sai Yesu ya tsaya a gaban gwamna, gwamna ya kuma tambaye shi, “Kai sarkin Yahudawa ne?” Yesu ya amsa, “Haka ka fada.”
Jisuh teh ram kaukkung hmalah a pha navah, ram kaukkung ni nang teh Judah siangpahrang katang maw telah a pacei. Jisuh ni na pacei e patetlah atang doeh atipouh.
12 Amma da manyan firistocin da dattawan suka zarge shi, bai ce komai ba.
Vaihma bawinaw hoi kacuenaw ni yon a pen awh navah kam touh boehai pathung hoeh.
13 Sai Bilatus yace masa, “Baka ji dukan zarge-zargen da ake yi maka ba?”
Pailat bawi ni nange avanglah moikapap ni a kampangkhai e hah na thai hoeh maw atipouh nakunghai,
14 Amma bai ce masa ko kalma guda ba, sai gwamna yayi matukar mamaki.
Kam touh boehai a pathung hoeh e hah ram kaukkung ni a ka ngai lah a ru.
15 To lokacin bikin idi, al'adar gwamna ne ya saki mutum guda wanda jama'a suka zaba.
Hote pawi dawkvah ram kaukkung ni thongkabawtnaw thung dawk hoi tami kapap ni a ngai e tami buetbuet touh hah ouk tha e lah ao.
16 A wannan lokacin suna da wani sanannen dan kurkuku mai suna Barabbas.
Hatnavah paung e naw thung dawk Barabas tie min kamthang e tami buet touh ao.
17 To da suka tattaru, sai Bilatus yace masu, “Wa kuke so a sakar maku? Barabbas, ko Yesu wanda ake kira Almasihu?”
Taminaw a kamkhueng awh toteh Pailat bawi ni nangmouh ni apimaw hlout sak hanlah na ngai awh, Barabas maw hoehpawiteh Khrih tie Jisuh hah maw, telah taminaw hah a pacei.
18 Saboda ya san sun kawo shi ne domin kishi.
Hettelah a paceinae teh ahnimouh ni a ut awh dawkvah Jisuh a man sak ati e hah Pailat bawi ni a panue dawk doeh.
19 Da yake zaune a kujerar shari'a, matarsa ta aika masa cewa, “Ka fita sha'anin mutumin nan marar laifi. Saboda na sha wahala sosai a yau cikin mafarki saboda shi.”
Hothloilah, lawkcengnae tungkhung dawk a tahung navah a yu ni tami a patoun teh, hote tamikalan hah bang telah hai tet hanh. Sahnin roeroe vah kai ni ahni kecu dawk ka mang lah puenghoi ka khang toe, telah lawk a thui.
20 A lokacin nan manyan firistoci da dattawa suka rinjayi ra'ayin jama'a suce a sakar masu da Barabbas, a kashe Yesu.
Tami ka kamkhuengnaw ni Barabas hlout sak vaiteh Jisuh thei sak hanlah vaihma bawinaw hoi kacuenaw ni taminaw hah a uen awh.
21 Sai gwamna ya tambayesu, “Wa kuke so a sakar maku?” Sukace, “Barabbas.”
Hatdawkvah ram ka uk bawi ni het tarawi thung dawk, nangmouh ni api hah maw hlout sak han na ngai awh telah bout a pacei navah; ‘Barabas doeh hlout sak ka ngai awh telah a dei awh.
22 Bilatus yace masu, “Me zan yi da Yesu wanda ake kira Almasihu?” Sai duka suka amsa, “A gicciye shi.”
Pailat bawi ni ‘hah pawiteh Khrih tie Jisuh hah te bangtelamaw ti han telah bout a pacei navah; ahnimouh pueng ni ‘ahni hateh thingpalam dawk hetnae khang seh telah ati awh.
23 Sai yace, “Don me, wane laifi ya aikata?” Amma suka amsa da babbar murya, “A gicciye shi”
Ram kaukkung bawi ni hai ‘bangkongmaw, bangmaw a sakpayon telah a pacei navah, ahni teh thingpalam dawk het lah awmseh telah hoe a hram awh.
24 Amma da Bilatus ya ga ba zai iya komai ba don hargitsi zai iya barkewa, ya dauki ruwa ya wanke hannuwansa a gaban jama'a, yace, “Ba ni da laifi ga jinin mutumin nan marar laifi. Ku yi abin da kuka ga dama.”
Pailat bawi ni tâ laipalah taminaw ni hoehoe a coukdouk awh e hah a hmu toteh, tui a la teh taminaw e a hmalah a kut a kamsin teh, hete tamikalan e a thi hoi kai teh ka bet hoeh, na ngai e patetlah sak a lawih a ti.
25 Duka mutanen sukace, “Bari jininsa ya kasance a kan mu da 'ya'yan mu.”
Hote tami pueng ni, ahni e a thi teh kaimae lû dawk, ka catounnaw e a lû dawk bawt lawiseh ati awh.
26 Sai ya sakar masu da Barabbas amma yayi wa Yesu bulala ya mika shi garesu domin su gicciye shi.
Pailat bawi ni hai Barabas hah a tha pouh. Jisuh hah a hem hnukkhu thingpalam dawk thei hanelah a poe.
27 Sai sojojin gwamna suka dauki Yesu zuwa farfajiya suka kuma tara dukan rundunar sojoji.
Hat torei teh ram kaukkung e a ransanaw ni Jisuh hah bawi imthung lah a hrawi awh teh, ransahu abuemlah a kamkhueng sak.
28 Suka yi masa tumbur sa'annan suka sa masa jar alkyabba.
A khohna hah a rading pouh awh, hni paling a kâkhu sak awh.
29 Sai suka yi masa rawanin kaya suka sa a kansa, suka kuma bashi sanda a hannunsa na dama. Suka rusuna a gabansa suna masa ba'a, suna cewa, “Ranka ya dade, Sarkin Yahudawa!”
Pâkhinglukhung a kâmuk sak awh. Sonron buet touh aranglah a sin sak awh teh, a hmalah khokcuengkhuem sin awh teh, Judah siangpahrang, nang koe yawhawinae awm naseh ti hoi a pacekpahlek awh.
30 Suka kuma tofa masa yawu, suka kwace sandar suka buga masa a ka.
Tamtui hoi a tamthawi awh sonron hah a la pouh awh teh a lû dawk a hem pouh awh.
31 Bayan sun gama masa ba'a, suka cire masa alkyabbar suka sa masa kayansa, suka jagorance shi zuwa wurin da za a gicciye shi.
Hottelah a pacekpahlek awh hnukkhu, a kâkhu e hah a rading pouh awh teh, amae kâkhu e hah bout a kâkhu sak awh teh, thingpalam dawk het hanlah a tâcokhai awh.
32 Da suka fito waje, sai suka iske wani Bakurame mai suna Saminu, wanda suka tilasta ya tafi tare dasu domin ya dauki gicciyen.
A cei awh lahun nah Simon tie Sairen tami, buet touh a hmu awh teh, thingpalam hah hmatara a hrawm sak awh.
33 Suka iso wani wuri da ake kira Golgotta, wanda ke nufin,”Wurin kwalluwa.”
Luhru hmuen tie Galgotha a pha awh toteh,
34 Suka bashi ruwan inabi da aka gauraya da wani abu mai daci. Amma da ya 'dan-'dana shi sai ya ki sha.
tâsi kakhat hoi a kalawt awh e misurtui kathut poung e hah nei sak hanlah a poe awh. A patek teh nei han ngai hoeh.
35 Bayan da suka gicciye shi, suka kada kuri'a a kan rigarsa.
Thingpalam dawk a pathout awh hnukkhu cungpam a rayu awh teh a kâkhu e hni hah a kâravei awh.
36 Suka kuma zauna suna kallonsa.
Hote hmuen koe tahung laihoi a ring awh.
37 A sama da kansa suka sa abinda ake tuhumarsa da ita a rubuce, “Wannan shine sarkin Yahudawa.”
Yon pâphonae ca a vo pouh e teh, ‘het e tami teh Judah siangpahrang Jisuh doeh, telah a thut awh teh a lû lathueng a vo pouh awh.
38 An gicciye shi da 'yanfashi guda biyu, daya ta damansa dayan kuma ta hagunsa.
Hatnavah Bawipa hoi cungtalah dingca kahni touh aranglah buet touh, avoilah buet touh thingpalamnae dawk a pathout awh.
39 Wadanda suke wucewa suna zaginsa, suna girgiza kai,
Lam dawk ka cet kaawm e naw ni Bawkim hah ka raphoe vaiteh hnin thum touh hoi bout ka sak han e, namahoima kâhloutsak haw.
40 suna kuma cewa, “Kai da kace zaka rushe haikali ka kuma gina shi a kwana uku, ka ceci kanka mana! In dai kai Dan Allah ne, ka sauko daga gicciyen!”
Cathut e Capa katang lah na awm pawiteh namahoima rungngang nateh, thingpalamnae dawk hoi kum leih telah a lû kahek awh teh pacekpahleknae lawk a dei awh.
41 Ta haka ma manyan firistocin suka rika yi masa ba'a, tare da marubuta da shugabannin, suna cewa,
Hot patetvanlah vaihma bawinaw, cakathutkungnaw, tami kacuenaw niyah ayânaw teh a rungngang thai,
42 “Ya ceci wasu amma ya kasa ceton kansa. Shi ne sarkin Isra'ila. Ya sauko mana daga kan gicciyen, sai mu ba da gaskiya gareshi.
Amahoima teh kârungngang thai hoeh bo. Judah siangpahrang katang na tetpawiteh thingpalamnae dawk hoi atu kum naseh. Kum pawiteh ka yuem awh han.
43 Tun da ya yarda da Allah. Bari Allahn ya cece shi mana, saboda yace, “Ni dan Allah ne.”
Ahni teh Cathut a kâuep toe. Kai teh Cathut Capa doeh ati toe. Hatdawkvah Cathut ni ahni dawk a ngainae awm pawiteh atu roeroe vah kârungngang na seh telah a dudam awh teh a dei awh.
44 Hakan nan ma 'yanfashin guda biyu da aka gicciye su tare suka zage shi.
Hot patetlah Bawipa hoi cungtalah thingpalamnae dawk a het awh e dingcanaw ni hai a pathoe awh teh yon a pen awh.
45 To tun da tsakar rana sai duhu ya rufe kasar gaba daya har karfe uku na yamma.
Kanî tuengtalueng a thunnae koehoi suimilam kathum totouh talai van pueng dawk kho a hmo.
46 Wajen karfe uku, Yesu ya tada murya mai karfi yace, “Eli, Eli lama sabaktani?” wanda ke nufin, “Allahna, Allahna, don me ka yashe ni?”
Tangmin lah suimilam kathum navah Jisuh ni ‘Eli, Eli, Lama Sabakhthani. telah a hram. Hot hateh, Ka Cathut, ka Cathut bangkongmaw na pahnawt tinae doeh.
47 Da wadanda suke tsaye kusa suka ji haka, sai sukace, “Yana kiran Iliya.”
Hote hmuen koe kangdout e a tangawn ni a thai awh navah Elijah doeh a kaw ati awh.
48 Nan take wani ya ruga da gudu ya dauki soso ya tsoma cikin ruwan inabi mai tsami ya soka kan sandar kara ya mika masa ya sha.
Tami buet touh ni tang a yawng teh, napon a sin teh, misurtui kathut e hoi a kalawt hnukkhu rayung dawk a takei teh nei sak hanlah a poe.
49 Sai sauran sukace, “Rabu da shi mu gani ko Iliya zai zo ya cece shi.”
Alouknaw ni tat yawkaw, Elijah ni ahni rungngang hanlah a tho ou, tho hoeh ou tie heh khen a haw sei ati awh.
50 Sai Yesu ya ta da murya mai karfi yayi kuka sai ya saki ruhunsa.
Jisuh ni tha hoi bout a hram teh hringnae a thouk.
51 Sai labullen haikali ya yage gida biyu daga sama zuwa kasa. Kasa kuma ta girgiza, duwatsu suka farfashe.
Hattoteh Bawkim thung e yaphni a lû hoi a khok totouh a kâphi. Talai a kâhuet. Lungsongnaw a kâbawng.
52 Kaburbura suka bude, tsarkaka kuwa wadanda suke barci da yawa suka tashi.
Tangkom pueng a kamawng teh, ka ip tangcoung e tami kathoungnaw moikapap a thaw awh teh,
53 Suka fito daga kaburbura bayan tashinsa, suka shiga birni mai tsarki suka bayyana ga mutane da yawa.
Bawipa a thaw hnukkhu, ahnimanaw teh tangkom thung hoi a tâco awh teh khopui kathoung thungvah a kâen awh, tami moikapap koe a kamnue awh.
54 Da hafsan sojan da wadanda suke kallon Yesu suka ga girgizar kasar da abinda ya faru, suka ji tsoro kwarai sukace, “Hakika wannan Dan Allah ne”
Jisuh ka ring e ransabawi hoi ransahu ni talai a kâhuet e a hmu awh toteh a taki awh dawkvah Cathut e Capa tangngak doeh ati awh.
55 Mata dayawa da suka bi Yesu daga Galili domin su lura da shi suka tsaya suna kallo daga nesa.
Galilee kho e Jisuh khetyawt hanlah a hnukkâbang e napuinaw ni hote hmuen koevah ahlanae koehoi a khet awh.
56 A cikin su akwai Maryamu Magadaliya, Maryamu uwar Yesu da Yusufu, da uwar 'ya'yan Zabadi.
Hote napuinaw dawkvah Meri Magdalin, Jem hoi Joseph e a manu Meri hoi Zebedee e capanaw e manu tinaw a bawk awh.
57 Da yamma sai wani attajiri mutumin Armatiya ya zo, mai suna Yusufu wanda shi ma almajirin Yesu ne.
Tangmin lah a pha toteh Arimathea kho e kabawipounge Joseph, a hnukkâbang van e buet touh a tho teh,
58 Ya je wurin Bilatus ya roka a bashi jikin Yesu. Sai Bilatus ya umarta a bashi.
Pailat bawi koe a kâen teh Jisuh e ro hah a hei. Pailat ni a ro hah poe lah awmseh telah kâ a poe.
59 Yusufu ya dauki jikin, ya rufe shi da likafani mai tsabta,
Joseph ni a ro hah a la teh lukkarei ka pangaw e hoi a kayo hnukkhu,
60 sai ya sa shi a cikin sabon kabarinsa da ya sassaka cikin dutse. Sai ya mirgina babban dutse a bakin kofar kabarin ya tafi.
ama hanelah lungsong dawk thuk e tangkom katha thung vah a ta. Lungphenpui hoi takhang a teng teh a ceitakhai.
61 Maryamu Magadaliya da dayan Maryamun suna nan zaune akasin kabarin.
Meri Magdalin hoi alouke Meri teh hote tangkom hmalah a tahung roi.
62 Washegari, wato bayan ranar Shiri, Sai manyan firistoci da Farisawa suka taru tare da Bilatus.
Atangtho toteh vaihma bawinaw hoi Farasinaw ni Pailat bawi koe a kamkhueng awh teh,
63 Sukace, “Mai gida, mun tuna lokacin da mayaudarin nan yake da rai, yace, “Bayan kwana uku zan tashi.”
‘hot e kadumyenkung ni kai teh apâthum hnin kathâw han telah a due hoehnahlan a dei e hah ka panue awh rah.
64 Saboda haka, ka bada umarni a tsare kabarin na kwana uku. In ba haka ba almajiransa zasu zo su sace shi, kuma su ce wa mutane, “Ya tashi daga mattatu.” Kuma yaudarar karshe zata fi ta farko muni.”
Hatdawkvah a hnukkâbangnaw ni tangmin vah a ro hah a la awh teh, ahni teh duenae koehoi a thaw toe telah tami pueng koe dei awh pawiteh ahmaloe e payon e hlak a hnukkhu e payon e hoe kalen han telah ngaihrinae a tawn awh dawkvah, tangkom hah hnin thum touh thung ring hanlah kâ na poe haw atipouh awh.
65 Bilatus yace masu, “Ku dauki masu tsaro. Kuyi tsaro iyakar karfin ku.”
Pailat ni ‘nangmouh koe ka ring e tamihu touh ao. Cet awh nateh a coung thai totouh a uep thai nahanlah ring awh atipouh.
66 Sai suka tafi suka tsare kabarin, suka hatimce dutsen, suka sa masu tsaro.
Ahnimouh ni a cei awh teh talung hah mitnoutnae tacik a kin awh hnukkhu ka ring e naw a ta awh teh, tangkom hah kahawicalah a ring awh.

< Mattiyu 27 >