< Mattiyu 26 >
1 Yayin da Yesu ya gama fadi masu wadannan maganganu, sai ya cewa almajiransa,
Sa Yeso mara tize tigino vat, ba ma gun nanu tarsa umeme.
2 “Kun sani sauran kwana biyu idin ketarewa ya zo, kuma za'a bada Dan mutum domin a gicciye shi.
“I rusa uidi uhangirka me wade tiye tire adi nya vana unu agankirka me.”
3 Sa'annan manyan firistoci da dattawan jama'a suka taru a fadar babban firist, mai suna Kayafa.
Banu adang akatuma kasere nan ana je anu waguna akura unu dang ukatuma kasere me, una niza kayafa.
4 Suka shirya yadda zasu kama Yesu a boye su kuma kashe shi.
Wa tirzi uguna wa meki Yeso wa hu me.
5 Amma suna cewa, “Ba a lokacin idin ba, domin kada tarzoma ta tashi daga cikin mutane.”
Ba wa gu dakki uganiya uidi ba, kati wa shagilna.
6 Sa'adda Yesu yake Baita'anya a gidan Saminu Kuturu,
Uganiya sa Yeso mara ubatanya akur Saminu ukuturu,
7 daidai lokacin da ya zauna a gefen teburin cin abinci, sai wata mata ta shigo da kwalbar mai, mai tsada, ta zuba wa Yesu a kansa.
ure uney ma eh inni ro ni mani mi kirfi innu nya urunta, ma wume mani anice, meh inna re imumare.
8 Amma da almajiransa suka ga haka, sai suka ji haushi suka ce, “Ina dalilin yin irin wannan asara?
Sa anu tarsa umeme wa ira anime, wa kunna iriba wagu “tige ti cara na”!
9 Ai da an sayar da wannan mai da kudi mai yawa a rabawa talakawa.”
In guna azizi mani mageme inni kirfi gbardang anya anu zatu ni kara.
10 Amma da yake Yesu ya san tunaninsu, sai yace masu, “Don me kuke damun matar nan? Ta yi abu mai kyau domina.
Yeso sa ma iri anime ma gun we nyani ya wuna izinnu bunkoro uney uge me. ma wuzam imum ihuma kang. Izinn nan nanu dira ko ya umaya daki izinan mi Koya umaya ba.
11 Kuna da talakawa tare da ku koyaushe, amma ni ba zan kasance da ku ba koyaushe.
12 Don a sa'adda ta zuba man nan a jikina, ta yi haka ne don jana'iza ta.
ugamirka umani mage sa ma wuza ani pum num, mawuza ini barki abanga uvati um.
13 Hakika Ina gaya maku, duk inda za ayi wannan bishara a dukan duniya, abin da matar nan tayi za'a rika ambatar da shi don tunawa da ita.”
Kadundere imboshi, vat adi han tize tigeme anyimo uneh adi ringizi inni mum be sa uney ugeme ma wuza.
14 Sai daya daga cikin sha biyun, mai suna Yahuza Iskariyoti, ya tafi wurin manyan firistocin,
Unu indai a nyimo anu kirau in nanu are gino me, unani za Iskaryoti, maha ahira anu a dang akatuma kasere.
15 yace, ''Me kuke da niyyar bani idan na mika maku shi?” Suka auna masa azurfa talatin.
Magu “nyani idi nyani inki ma wito shi me?” wabassa ikirfi ya zumo walwal akura taru wa nya me. Uganiya ugino me uni mameki tibinga
16 Daga wannan lokacin yayi ta neman zarafi da zai bada shi a wurinsu.
tuguna ma witi me.
17 To a rana ta fari na idin ketarewa almajiran suka zo wurin Yesu suka ce, ''Ina kake so mu shirya maka da zaka ci abincin idin ketarewa?”
Ronoutuba uidi imumare uzatu uyisti anu tarsa umeme wa eh ahira Yeso wagu, “A bani u nyara ti barka a hira are imumare u idi uhangirka me ni?
18 Yace, “Ku shiga cikin birnin zaku sami wani mutum sai kuce masa, 'Mallam yace, “lokaci na ya kusa. Zan ci idin ketarewa a gidanka, da almajiraina.”'''
Ba magu “Ribe nii ani pin ahira a uye in gun me, unu dungara mani uganiya ume wa aye mamu, madi ri uidi uhangirka akura aweme nan nu tarsa umeme.
19 Almajiran suka yi kamar yadda Yesu ya umarce su, suka shirya abincin idin ketarewar.
Anu tarsa umeme wa wuzi kasi gussi besa ma bukawe, wa barka imumare uhangirka.
20 Da yamma ta yi, sai ya zauna domin ya ci tare da almajiransa goma sha biyu.
Sa uwunjoro wa wuna, ma cukuno are imumare nan nanu tarsa umeme we ukirau inna nu ware.
21 Sa'adda suke ci, yace, “Hakika ina gaya maku, daya daga cikin ku zai bada ni.”
Wara anyimo are imumare ba ma gunwe, “kadundere in boshi uye a nyimo ashi me madi witum”
22 Suka yi bakin ciki, suka fara tambayarsa daya bayan daya, ''Na tabbata ba ni bane ko, Ubangiji?”
. Wa wuzi tipuru ti bit, wa tubi uigizo ume wa inde inde nani mimani ugomo Asere.
23 Sai ya amsa, “Wanda ke sa hannu tare da ni cikin kwano daya shi ne zai bada ni.
Ba ma kabirka magu, de sa tira iso iso indai nan me, me mani madi witum.
24 Dan mutum zai tafi, kamar yadda aka rubuta akan sa. Amma kaiton mutumin da ta wurin sa za'a bada Dan mutum! Gwamma da ba'a haifi mutumin nan ba.”
Vana unu madi dusa ini kasi gussi de sa unyetike utize timeme uzi.
25 Yahuza da zai bada shi yace, “Mallam ko ni ne?” Yace masa, “Ka fada da kanka.”
Ba Yahuda sa ma wito me magu “Nani mimani unaje? Yesu magun me, wa buka inni ce niwe.
26 Yayin da suke ci, sai Yesu ya dauki gurasa, ya sa albarka, ya karya. Ya ba almajiran yace, “Ku karba, ku ci, wannan jiki nane.”
Sa wara anyimo are imumare, Yeso ma ziki mawu biringara anyimo aniza ni na Asere, ma pusi ma nya anu tarsa ume magu,” iye re ni. Nipum num nini.
27 Sai ya dauki kokon yayi godiya, Ya ba su yace, “Ku sha, dukanku.
Sa ma ziki mgwei mawu biringara anyimo ani za na Sere, ma nya we magu, Vatti ushi sizani.
28 “Gama wannan jinina ne na alkawari wanda aka zubar domin gafarar zunuban mutane da yawa.
Maye mam mani mu inko utize ma gebe sa adi kwonkoni barki anu gwardang, barki ukpwico imum izenzen
29 Amma ina gaya maku, ba zan kara shan ruwan inabin nan ba, sai ranar da zan sha shi sabo tare da ku a cikin mulkin Ubana.”
. In boshi indaa kuri in si mani nan shi ba, senke rono ugino me sa tidi si ma soh ni gome nan si atigomo ta coo um.
30 Da suka raira waka, sai suka ka tafi dutsen zaitun.
Sa wa wuza ireh ini nonzo na sere, wa suri uhana anipo ni zaitun.
31 Sai Yesu yace masu, “Dukan ku zaku yi tuntube a wannan dare sabili da ni, gama a rubuce yake, ''Zan bugi makiyayin, garken tumakin kuma za su watse.'
Ba Yeso ma gun we vat idi pilzo barki mi anyettike aniye ni gino me, “indi anun tarsan nin tam ni gomo nidi pura.
32 Amma bayan an tashe ni, zan riga ku zuwa Galili.”
Adumo uhira um, indi agiza shi uhana ugalili “.
33 Amma Bitrus yace masa, “Ko dama duka zasu fadi sabili da kai, ni kam bazan fadi ba.”
Ba Bitrus magun me “vat inki wa pilko barki hu, mi daa pilkom ba koo cin.
34 Yesu yace masa, ''Hakika ina gaya maka, a wannan daren kafin carar zakara, za ka yi musun sani na sau uku.”
Yeso ma gun me, kadundere kani in bowe, aniye nigeme cangi, agi agu una uhuna urono ubi goro udi wu matara mu rusa um kataaru”.
35 Bitrus yace masa, koda zan mutu tare da kai, bazan yi musunka ba.” Sai sauran almajiran suma suka fadi haka.
Bitrus magu imme, inki adi hummi ini nan hu inda wunam matara murusa uwe ba” ane ani anu tarsa ume wagu.
36 Sa'anna Yesu ya tafi tare da su, wurin da ake kira Getsaimani sai yace wa almajiransa, ''Ku zauna a nan ni kuma zan je gaba in yi addu'a.”
A' anime Yeso ma eh inwe a hira sa atisa ani ugetsemeni. Magu nanu tarsa umeme, cukononi abaanna me, mindi ha abirko inka wuna biringara “.
37 Ya dauki Bitrus da kuma 'ya'ya biyu na Zabadi tare da shi, sai ya fara damuwa da juyayi.
Ma ziki Bitrus nan na hana a Zabadi ware wa ginno me matubi apuru abit nan nun basa a banga kang.
38 Sai yace masu, “Raina na cikin damuwa sosai har ga mutuwa. Ku kasance anan kuna tsaro tare da ni.”
Ba ma gun we, in zinni zito anyimo uvengize um kan in kunna kasi diwe. Daa tonno ni abanna me, cukunoni unnu rusa nan mi abanna me.
39 Ya dan taka zuwa gaba kadan, sai ya fadi a fuskarsa, yayi addu'a. Yace, “Ya Ubana, in zai yiwu, bari kokon nan ya wuce ni. Duk da haka, ba nufina za'a bi ba, amma naka nufin.”
Sa ma haa cin, ma rizzi adizi mawu biringara magu, “A coo um inki i wuna ini zikam ijasi igeme. vat in anime daki unyara um ba, senke uwe”.
40 Ya koma wurin almajiran ya same su suna barci, sai ya cewa Bitrus, “Kai, ba zaku yi tsaro tare da ni ba koda sa'a daya?
Ma kuri ahira anu tarsa umeme, ma iri we immoro, ba magu in Bitrus, aca! idaa cukuno me shi in nu rusa nigome nan mi ba?
41 Ku yi tsaro kuma, kuyi addu'a domin kada ku fada cikin jaraba. Ruhu dai ya yarda amma, jiki ba karfi.”
Cukunoni unnu rusa iwuzi biringara katti irizi anyimo ubata. Iye iriba ya hem nipum me na siziki me”.
42 Sai ya koma karo na biyu yayi addu'a, Yace, “Ya Ubana, in wannan kokon ba zai wuce ba sai na sha shi, bari nufinka ya kasance.”
A anime ukuro ukure, maha maka wuna biringara magu, “A coo um inki ani me idaa ak me ba a wuzi ini, aca! uwuzi imum iruba iruba i we”.
43 Ya sake dawowa, ya same su suna barci, domin idanunsu sun yi nauyi.
A na me ma ze makem we immoro bar ki sa moro maraa we aje.
44 Sai ya sake barinsu ya tafi. Ya koma karo na uku yana addu'a yana fadin kalmomi iri daya.
Uhana uka nime makuru ma ce ki we, ukuro uku taru uka wuna biringara innu kuruu boh tize tu datti me.
45 Sai Yesu ya koma wurin almajiran yace masu, “Har yanzu barci kuke kuna hutawa? Duba, lokaci ya kusato, kuma an bada Dan mutum ga hannun masu zunubi.
Ma ha ahira anu tarsa umeme ma gun we, “idah sisi im moro me inu vengize ni? I yeh uganiya wa aye mamu a nya vana unu atari ta na madini.
46 Ku tashi mu tafi. Duba, wanda zai badani ya kusato.”
Hira ni ti dusa, ya ira unnu wito um monno ma ezeh!
47 Sa'adda yana cikin magana Yahuza, daya daga cikin sha biyun, ya zo. Babban taro ya zo tare da shi daga wurin manyan firistoci da dattawan jama'a. Suna rike da takubba da kulake.
Ma zinni bo anyo akem Yahuda, a nyimo anu kirau inna nu are wa ge no me inni goh nanu inti vira nan mu bina anu adnagdang wa tubur ko we.
48 To mutumin da zai bada Yesu ya rigaya ya basu alama, cewa, ''Duk wanda na sumbata, shine. Ku kama shi.''
Unu wito mamu bara nan we agi, dee sa indi gwindirko me, me ma mani unu me, ih meki me.
49 Nan da nan ya kaiga Yesu ya ce, “Gaisuwa, Mallam!” sai ya sumbace shi.
Ma eh debe upuru u Yeso magu, “gajja una je!” ma meki ugwindiro ume.
50 Yesu kuwa yace masa, “Aboki, kayi abin da ya kawo ka.” Sai suka iso suka sa hannuwansu kan Yesu suka kama shi.
Yeso magun we, “uroni um imum be sa ya ayen hu ya zigeme? wa ehye wa meki Yeso.
51 Nan take, daya daga cikin wadanda suke tare da Yesu ya mika hannunsa, ya zare takobinsa, ya sare wa bawan babban firist din kunne.
Uye ma haki nan yeso masuso uvira ume, makoriko uye a nyimo anu meki umeme utui.
52 Sai Yesu yace, masa, “Ka maida takobinka cikin kubensa, domin duk wadanda suka dauki takobi su ma ta wurin takobi za su hallaka.
Yeso magun me, kurzo uvira uwemeni upubu me, vat dee sa ma suso uvira uvira uni udi cukuno iwono ime
53 Ko kana tunanin ba zan iya kiran Ubana ba, ya kuma aiko da rundunar Mala'iku fiye da goma sha biyu?
I hira daki ma bari in nyari ubenki a hir acoo umme ba, sa mada ke matumi ibe kadura kameme agu ukirau in kani kare?
54 Amma to tayaya za'a cika nassi, cewa dole wannan ya faru?''
A nee ni adi amincikina im be sa a nyettike uguna imum igeme idi cukuno.
55 A wannan lokacin Yesu yace wa taron, “Kun zo da takubba da kulake ku kama ni kamar dan fashi? Ina zaune kowace rana a haikali ina koyarwa, amma baku kama ni ba.
A hira me Yeso ma gu inna nanu, ya suro ni in ti vira nan mubina i mekini mi kasi ukari? ko umaya in ka in rib udenge Asere in nu dungura anu daki ya mekini mi ba.
56 Amma duk wannan ya faru ne don a cika abinda annabawa suka rubuta.” Bayan haka sai dukkan almajiran suka bar shi suka gudu.
a nime ya kenzi vat barki amgwncika tize ta sere nanu kurzuzo utize ta sere.
57 Wadanda suka kama Yesu, suka kai shi wurin Kayafa babban firist, inda marubuta da duttawan jama'a suka taru.
Anu meki uYeso wa hann me a hira a kayafa, unu dang utize ta sere a hira anu dungara attaura ni go me nan ana je me.
58 Amma Bitrus ya bi shi daga nesa, har zuwa farfajiyar babban firist din. Ya shiga ya zauna da masu tsaro domin ya ga abinda zai faru.
Akem Bitrus mahaka ma tarsa piit uhana akura unu udang me. sa maa ribe, macukuno nan nu tonzino ana tukum udenge wa sere barki iri uma ubanga me.
59 A wannan lokaci manyan firistoci da duk 'yan majalisar suka fara neman shaidar karya akan Yesu, domin su samu su kashe shi.
Ba anui adangdang nan nanu ugursuna uwe me vat innu nyara utize me sa wadi meki Yeso barki wa hu me.
60 Amma ba su samu ko daya ba, ko dayake an samu shaidun karya dayawa da suka gabata. Amma daga baya sai wasu su biyu suka fito
A anime daki wa kem ba a anime anu nyara uwuna ume macico wa nyaru hirsa, akem anuare wa hana mamu.
61 sukace ''Wannan mutum yace zan iya rushe haikalin Allah, in kuma gina shi cikin kwana uku.'''
Wa gu, “unu ugeme magu agi mada kee matuburko udenge Asere ma bari uni anyimo atiye ti taru.”
62 Babban Firist din ya tashi tsaye yace masa, “Ba zaka ce komai ba? Wace irin shaida ce ake yi akanka?”
Unu udang me mahiri ma tonno magu, “nani udi kabirka tize tigeme sa anu age wazinnu nyinza me ani ce nuwe me”?
63 Amma Yesu yayi shiru. Babban Firist ya ce, “Na umarce ka da sunan Allah mai rai, ka gaya mana ko kai Almasihu ne, Dan Allah.''
Yeso ma ciki me tik. unu udang me ma gun me mapatawe nan na kasere nani una massa mu nee ugen me vanaa sere.
64 Yesu ya amsa masa, “Ka fada da bakin ka. Amma ina gaya maka, daga yanzu zaka ga Dan mutun na zaune a hannun dama na iko, ya na zuwa akan gizagizai na sama.”
Yeso ma kabirka magu, “wa buka in kuri in boshi uhana aje idi vana unu ma ciki a tari tina tunu bari, maaze anyimo atiwiri.
65 Sai babban firist din ya yayyaga rigarsa, yana cewa, “Yayi sabo! don me ku ke neman wata shaida kuma? Duba, yanzu kun ji sabon.
Ba unu udang me ma jani turunga tu meme magu, “ma cara abangani! nya nini tidi kuri ti nyari? ana me ya kunna imumbe sa ma buka.
66 Menene tunaninku?” Suka amsa sukace, “Ya cancanci mutuwa.”
nyani ya ira? wa kabirka wagu,” ma bari uhunna.
67 Sai suka tofa masa yawu a fuska, suka kuma yi masa duka, suka kuma mammare shi da tafin hannuwansu,
Ba ma meki tuffizi ume tohbi amuhenu, wa tiri me, aye wa sonsi me tari
68 sukace, ''Ka yi mana anabci, kai Almasihu. Wanene wanda ya dokeka.
, In nu gusa wuza duru u anabci inki hu vana Asere mani buka dee sa ma vavi we!
69 To Bitrus kuwa na zaune a farfajiyar, sai wata yarinya baiwa ta zo wurinsa tana cewa, “Kaima kana tare da Yesu na Galili.”
A Bitrus ma ciki atii akura, ure uneh ma tonno ahira ame ma gu, “hu cangi uzi nan Yeso unu ugalili.
70 Amma ya yi musun haka a gaban su duka, yace, “Ban ma san abinda kike magana akai ba.”
Ba ma sokorno aje awe magu, min ta imum be sa ubassa ba”.
71 Da ya fita zuwa bakin kofa, nan ma wata yarinyar baiwa ta gan shi tace wa wadanda suke wurin, “Wannan mutumin ma yana tare da Yesu Banazare.”
Sa ma suroani kubi, ure uneh ma iri me magu, ande sa wa tuturi ahira me unu geme wa zin ni go me nan Yeso Bana zaret.
72 Sai yayi musun haka kuma, har da rantsuwa, yace, “Ban san mutumin nan ba.”
Ma kuri mawu matara inni tonno magu, “mi inda ba tam unu ge ba”.
73 Bayan dan lokaci kadan wadanda suke a tsaye suka zo wurin Bitrus suka ce masa, “Hakika kai daya daga cikin su ne, gama harshen ka ya tonaka.”
A dondokino cin anu tutturi me wa gu in bitrus, “Hu geme uzi nan me tize tuwe ta bezi “.
74 Sai ya fara rantsuwa irin ta la'ana, yana cewa, ''Ban san wannan mutumin ba,” nan da nan zakara yayi cara.
Ma meki wuza unice nume anyo inni tonno sasas, in gusa shi inda tam immum me ba”. A hira me bigoro bi runo.
75 Bitrus ya tuna da maganar da Yesu ya fada, “Kafin carar zakara zaka yi musun sani na sau uku.” Sai ya fita waje yayi kuka mai zafi.''
Ba bitrus maringi tize ti Yeso me uguna uduwu matara ani ce num kataru biugoro bidi kuruno”. Ma suri a matara mameki aso kang.