< Mattiyu 25 >

1 Sa'annan mulkin sama zai zama kamar budurwai goma da suka dauki fitilunsu domin su taryi ango.
یا دَشَ کَنْیاح پْرَدِیپانْ گرِہْلَتْیو وَرَں ساکْشاتْ کَرْتُّں بَہِرِتاح، تابھِسْتَدا سْوَرْگِییَراجْیَسْیَ سادرِشْیَں بھَوِشْیَتِ۔
2 Biyar daga cikin su masu hikima ne biyar kuma wawaye.
تاساں کَنْیاناں مَدھْیے پَنْچَ سُدھِیَح پَنْچَ دُرْدھِیَ آسَنْ۔
3 Sa'adda wawayen budurwai suka dauki fitilunsu, ba su dauki karin mai ba.
یا دُرْدھِیَسْتاح پْرَدِیپانْ سَنْگے گرِہِیتْوا تَیلَں نَ جَگرِہُح،
4 Amma budurwai masu hikimar suka dauki gorar mai tare da fitilunsu.
کِنْتُ سُدھِیَح پْرَدِیپانْ پاتْرینَ تَیلَنْچَ جَگرِہُح۔
5 To da angon ya makara, dukkan su sai suka fara gyangyadi sai barci ya dauke su.
اَنَنْتَرَں وَرے وِلَمْبِتے تاح سَرْوّا نِدْراوِشْٹا نِدْراں جَگْمُح۔
6 Amma da tsakkar dare sai aka yi shela, 'Ga ango ya iso! Ku fito taryensa.
اَنَنْتَرَمْ اَرْدّھَراتْرے پَشْیَتَ وَرَ آگَچّھَتِ، تَں ساکْشاتْ کَرْتُّں بَہِرْیاتیتِ جَنَرَواتْ
7 Sai dukka budurwan nan suka tashi suka gyaggyara fitilunsu.
تاح سَرْوّاح کَنْیا اُتّھایَ پْرَدِیپانْ آسادَیِتُں آرَبھَنْتَ۔
8 Wawayen su ka ce da masu hikimar, 'Ku sammana kadan daga manku gama fitilunmu su na mutuwa.'
تَتو دُرْدھِیَح سُدھِیَ اُوچُح، کِنْچِتْ تَیلَں دَتَّ، پْرَدِیپا اَسْماکَں نِرْوّاناح۔
9 “Amma masu hikimar suka ce 'Tun da man ba zai ishe mu tare da ku ba, sai ku je gun ma su sayarwa ku sayo wa kanku.
کِنْتُ سُدھِیَح پْرَتْیَوَدَنْ، دَتّے یُشْمانَسْماںشْچَ پْرَتِ تَیلَں نْیُونِیبھَویتْ، تَسْمادْ وِکْریترِناں سَمِیپَں گَتْوا سْوارْتھَں تَیلَں کْرِینِیتَ۔
10 Sa'adda suka tafi sayan man, sai angon ya shigo, kuma wadanda suke a shirye su ka shiga tare da shi bukin auren, sai aka rufe kofar.
تَدا تاسُ کْریتُں گَتاسُ وَرَ آجَگامَ، تَتو یاح سَجِّتا آسَنْ، تاسْتینَ ساکَں وِواہِییَں ویشْمَ پْرَوِوِشُح۔
11 Bayan dan lokaci kadan sauran budurwan suka dawo suna cewa, 'Mai gida, mai gida, bude mana kofar.'
اَنَنْتَرَں دْوارے رُدّھے اَپَراح کَنْیا آگَتْیَ جَگَدُح، ہے پْرَبھو، ہے پْرَبھو، اَسْمانْ پْرَتِ دْوارَں موچَیَ۔
12 Amma ya amsa ya ce, 'A gaskiya ina gaya maku, ni ban san ku ba.'
کِنْتُ سَ اُکْتَوانْ، تَتھْیَں وَدامِ، یُشْمانَہَں نَ ویدْمِ۔
13 Don haka sai ku lura, don baku san rana ko sa'a ba.
اَتو جاگْرَتَح سَنْتَسْتِشْٹھَتَ، مَنُجَسُتَح کَسْمِنْ دِنے کَسْمِنْ دَنْڈے واگَمِشْیَتِ، تَدْ یُشْمابھِ رْنَ جْنایَتے۔
14 Domin yana kama da wani mutum da zai tafi wata kasa. Ya kira barorinsa ya ba su dukiyar sa.
اَپَرَں سَ ایتادرِشَح کَسْیَچِتْ پُںسَسْتُلْیَح، یو دُورَدیشَں پْرَتِ یاتْراکالے نِجَداسانْ آہُویَ تیشاں سْوَسْوَسامَرْتھْیانُرُوپَمْ
15 Ga wani ya ba shi talanti biyar, ga wani ya ba shi biyu, ga wani kuma ya ba shi talanti daya. kowa an bashi gwargwadon iyawarsa, sai wannan mutum ya yi tafiyar sa
ایکَسْمِنْ مُدْراناں پَنْچَ پوٹَلِکاح اَنْیَسْمِںشْچَ دْوے پوٹَلِکے اَپَرَسْمِںشْچَ پوٹَلِکَیکامْ اِتّھَں پْرَتِجَنَں سَمَرْپْیَ سْوَیَں پْرَواسَں گَتَوانْ۔
16 nan da nan sai wanda ya karbi talanti biyar ya sa nasa a jari, ya sami ribar wasu talanti biyar.
اَنَنْتَرَں یو داسَح پَنْچَ پوٹَلِکاح لَبْدھَوانْ، سَ گَتْوا وانِجْیَں وِدھایَ تا دْوِگُنِیچَکارَ۔
17 Haka ma wanda ya karbi talanti biyu ya sami ribar wasu biyu.
یَشْچَ داسو دْوے پوٹَلِکے اَلَبھَتَ، سوپِ تا مُدْرا دْوِگُنِیچَکارَ۔
18 Amma bawan da ya karbi talanti dayan ya yi tafiyar sa, ya haka rami, ya binne kudin mai gidansa.
کِنْتُ یو داسَ ایکاں پوٹَلِکاں لَبْدھَوانْ، سَ گَتْوا بھُومِں کھَنِتْوا تَنْمَدھْیے نِجَپْرَبھوسْتا مُدْرا گوپَیانْچَکارَ۔
19 To bayan tsawon lokaci sai ubangidan barorin nan ya dawo, domin yayi lissafin kudinsu.
تَدَنَنْتَرَں بَہُتِتھے کالے گَتے تیشاں داساناں پْرَبھُراگَتْیَ تَیرْداسَیح سَمَں گَنَیانْچَکارَ۔
20 Bawan da ya karbi talanti biyar, ya kawo nasa da ribar wasu biyar. Yace, 'Maigida, ka bani talanti biyar, gashi na samo ribar karin talanti biyar.'
تَدانِیں یَح پَنْچَ پوٹَلِکاح پْراپْتَوانْ سَ تا دْوِگُنِیکرِتَمُدْرا آنِییَ جَگادَ؛ ہے پْرَبھو، بھَوَتا مَیِ پَنْچَ پوٹَلِکاح سَمَرْپِتاح، پَشْیَتُ، تا مَیا دْوِگُنِیکرِتاح۔
21 Maigidansa yace masa, 'Madalla, bawa na gari mai aminci! Ka yi aminci akan abu kadan. Zan sa ka akan abubuwa masu yawa. Ka shiga cikin farincikin maigidanka.'
تَدانِیں تَسْیَ پْرَبھُسْتَمُواچَ، ہے اُتَّمَ وِشْواسْیَ داسَ، تْوَں دھَنْیوسِ، سْتوکینَ وِشْواسْیو جاتَح، تَسْماتْ تْواں بَہُوِتّادھِپَں کَرومِ، تْوَں سْوَپْرَبھوح سُکھَسْیَ بھاگِی بھَوَ۔
22 Bawan da ya karbi talanti biyun, ya zo yace, 'Maigida, ka ba ni talanti biyu. Gashi kuwa na sami karin ribar wasu biyun.'
تَتو یینَ دْوے پوٹَلِکے لَبْدھے سوپْیاگَتْیَ جَگادَ، ہے پْرَبھو، بھَوَتا مَیِ دْوے پوٹَلِکے سَمَرْپِتے، پَشْیَتُ تے مَیا دْوِگُنِیکرِتے۔
23 Ubangidansa yace masa, 'Madalla, kai bawa na gari mai aminci! Ka yi aminci akan abubuwa kadan. Zan saka akan abubuwa masu yawa. Ka shiga cikin farincikin maigidanka.'
تینَ تَسْیَ پْرَبھُسْتَمَووچَتْ، ہے اُتَّمَ وِشْواسْیَ داسَ، تْوَں دھَنْیوسِ، سْتوکینَ وِشْواسْیو جاتَح، تَسْماتْ تْواں بَہُدْرَوِنادھِپَں کَرومِ، تْوَں نِجَپْرَبھوح سُکھَسْیَ بھاگِی بھَوَ۔
24 Sai bawan da ya karbi talanti daya ya zo yace, 'Maigida, na san kai mai tsanani ne. Kana girbi inda baka yi shuka ba, kuma kana tattarawa inda ba ka watsa ba.
اَنَنْتَرَں یَ ایکاں پوٹَلِکاں لَبْدھَوانْ، سَ ایتْیَ کَتھِتَوانْ، ہے پْرَبھو، تْواں کَٹھِنَنَرَں جْناتَوانْ، تْوَیا یَتْرَ نوپْتَں، تَتْرَیوَ کرِتْیَتے، یَتْرَ چَ نَ کِیرْنَں، تَتْرَیوَ سَںگرِہْیَتے۔
25 Na ji tsoro, don haka sai na je na boye talantinka a rami. Duba, ga abinda yake naka.'
اَتوہَں سَشَنْکَح سَنْ گَتْوا تَوَ مُدْرا بھُومَدھْیے سَںگوپْیَ سْتھاپِتَوانْ، پَشْیَ، تَوَ یَتْ تَدیوَ گرِہانَ۔
26 Amma ubangidansa ya amsa yace, kai mugu malalacin bawa, ka san cewa ni mai girbi ne inda ban shuka ba kuma ina tattarawa inda ban zuba ba.
تَدا تَسْیَ پْرَبھُح پْرَتْیَوَدَتْ رے دُشْٹالَسَ داسَ، یَتْراہَں نَ وَپامِ، تَتْرَ چھِنَدْمِ، یَتْرَ چَ نَ کِرامِ، تَتْریوَ سَںگرِہْلامِیتِ چیدَجاناسْتَرْہِ
27 To da ba sai ka kai kudina a banki ba, da bayan na dawo da sai in karbi abina da riba.
وَنِکْشُ مَمَ وِتّارْپَنَں تَووچِتَماسِیتْ، ییناہَماگَتْیَ ورِدْوْیا ساکَں مُولَمُدْراح پْراپْسْیَمْ۔
28 Saboda haka ku kwace talantin daga gare shi ku baiwa mai talanti goman nan.
اَتوسْماتْ تاں پوٹَلِکامْ آدایَ یَسْیَ دَشَ پوٹَلِکاح سَنْتِ تَسْمِنَّرْپَیَتَ۔
29 Gama ga wanda yake da shi za'a kara masa har ma a yalwace za'a kara bashi. Amma ga wanda bashi da komai abinda ke nasa ma za'a kwace.
یینَ وَرْدْوْیَتے تَسْمِنَّیوارْپِشْیَتے، تَسْیَیوَ چَ باہُلْیَں بھَوِشْیَتِ، کِنْتُ یینَ نَ وَرْدْوْیَتے، تَسْیانْتِکے یَتْ کِنْچَنَ تِشْٹھَتِ، تَدَپِ پُنَرْنیشْیَتے۔
30 Ku jefa wannan mugun bawan marar amfani, cikin duhu mai zurfi, inda ake kuka da cizon hakora.'
اَپَرَں یُویَں تَمَکَرْمَّنْیَں داسَں نِیتْوا یَتْرَ سْتھانے کْرَنْدَنَں دَنْتَگھَرْشَنَنْچَ وِدْییتے، تَسْمِنْ بَہِرْبھُوتَتَمَسِ نِکْشِپَتَ۔
31 Sa'adda Dan mutum zai zo cikin daukakarsa da dukan Mala'iku tare da shi, sa'annan zai zauna kursiyinsa na daukaka.
یَدا مَنُجَسُتَح پَوِتْرَدُوتانْ سَنْگِنَح کرِتْوا نِجَپْرَبھاویناگَتْیَ نِجَتیجومَیے سِںہاسَنے نِویکْشْیَتِ،
32 A gabansa za'a tattara dukkan al'ummai, zai rarraba mutanen daya'daya, kamar yadda makiyayi yake rarraba tumaki daga awaki.
تَدا تَتْسَمُّکھے سَرْوَّجاتِییا جَنا سَںمیلِشْیَنْتِ۔ تَتو میشَپالَکو یَتھا چھاگیبھْیووِینْ پرِتھَکْ کَروتِ تَتھا سوپْییکَسْمادَنْیَمْ اِتّھَں تانْ پرِتھَکَ کرِتْواوِینْ
33 Zai sa tumakin a hannunsa na dama, amma awakin a hannunsa na hagu.
دَکْشِنے چھاگاںشْچَ وامے سْتھاپَیِشْیَتِ۔
34 Sa'annan sarkin zai ce wa na hannun damarsa, 'Ku zo ku da Ubana ya albarkata, ku gaji mulkin da aka shirya maku kafin a kafa duniya.
تَتَح پَرَں راجا دَکْشِنَسْتھِتانْ مانَوانْ وَدِشْیَتِ، آگَچّھَتَ مَتّاتَسْیانُگْرَہَبھاجَنانِ، یُشْمَتْکرِتَ آ جَگَدارَمْبھَتْ یَدْ راجْیَمْ آسادِتَں تَدَدھِکُرُتَ۔
35 Gama na ji yunwa kuka bani abinci; Na ji kishi kuka bani ruwa; Na yi bakunci kun bani masauki;
یَتو بُبھُکْشِتایَ مَہْیَں بھوجْیَمْ اَدَتَّ، پِپاسِتایَ پییَمَدَتَّ، وِدیشِنَں ماں سْوَسْتھانَمَنَیَتَ،
36 Na yi huntanci kuka tufasar dani; Na yi ciwo kuka kula dani; Ina kurkuku kuka ziyarceni.'
وَسْتْرَہِینَں ماں وَسَنَں پَرْیَّدھاپَیَتَ، پِیڈِیتَں ماں دْرَشْٹُماگَچّھَتَ، کاراسْتھَنْچَ ماں وِیکْشِتُمَ آگَچّھَتَ۔
37 Sa'annan masu adalcin za su amsa su ce, 'Ubangiji, yaushe muka ganka kana jin yunwa muka baka abinci? Ko kana jin kishi muka baka ruwan sha?
تَدا دھارْمِّکاح پْرَتِوَدِشْیَنْتِ، ہے پْرَبھو، کَدا تْواں کْشُدھِتَں وِیکْشْیَ وَیَمَبھوجَیامَ؟ وا پِپاسِتَں وِیکْشْیَ اَپایَیامَ؟
38 Kuma yaushe muka ganka kana bakunci har muka baka masauki? Ko kuma kana huntanci da muka tufatar da kai?
کَدا وا تْواں وِدیشِنَں وِلوکْیَ سْوَسْتھانَمَنَیامَ؟ کَدا وا تْواں نَگْنَں وِیکْشْیَ وَسَنَں پَرْیَّدھاپَیامَ؟
39 Yaushe kuma muka ganka kana ciwo ko a kurkuku har muka ziyarce ka?'
کَدا وا تْواں پِیڈِتَں کاراسْتھَنْچَ وِیکْشْیَ تْوَدَنْتِکَمَگَچّھامَ؟
40 Sa'annan Sarkin zai amsa masu yace, 'Hakika Ina gaya maku, duk abinda kuka yi wa daya mafi kakanta daga cikin 'yan'uwana a nan ni kuka yi wa.'
تَدانِیں راجا تانْ پْرَتِوَدِشْیَتِ، یُشْمانَہَں سَتْیَں وَدامِ، مَمَیتیشاں بھْراترِناں مَدھْیے کَنْچَنَیکَں کْشُدْرَتَمَں پْرَتِ یَدْ اَکُرُتَ، تَنْماں پْرَتْیَکُرُتَ۔
41 Sa'annan zai cewa wadanda suke hannunsa na hagu, 'Ku rabu da ni, ku la'anannu, ku tafi cikin wutar jahannama da aka shirya wa Shaidan da aljannunsa, (aiōnios g166, questioned)
پَشْچاتْ سَ وامَسْتھِتانْ جَنانْ وَدِشْیَتِ، رے شاپَگْرَسْتاح سَرْوّے، شَیتانے تَسْیَ دُوتیبھْیَشْچَ یونَنْتَوَہْنِراسادِتَ آسْتے، یُویَں مَدَنْتِکاتْ تَمَگْنِں گَچّھَتَ۔ (aiōnios g166)
42 domin ina jin yunwa baku bani abinci ba; ina jin kishi ba ku bani ruwa ba;
یَتو کْشُدھِتایَ مَہْیَماہارَں نادَتَّ، پِپاسِتایَ مَہْیَں پییَں نادَتَّ،
43 Ina bakunci amma baku bani masauki ba; ina huntanci, baku tufasar da ni ba; ina ciwo kuma ina kurkuku, baku kula da ni ba.'
وِدیشِنَں ماں سْوَسْتھانَں نانَیَتَ، وَسَنَہِینَں ماں وَسَنَں نَ پَرْیَّدھاپَیَتَ، پِیڈِتَں کاراسْتھَنْچَ ماں وِیکْشِتُں ناگَچّھَتَ۔
44 Sa'annan suma zasu amsa su ce, 'Ubangiji, yaushe muka ganka kana jin yunwa, ko kishin ruwa, ko kana bakunci, ko kana huntanci, ko ciwo, kuma a kurkuku, da bamu yi maka hidima ba?'
تَدا تے پْرَتِوَدِشْیَنْتِ، ہے پْرَبھو، کَدا تْواں کْشُدھِتَں وا پِپاسِتَں وا وِدیشِنَں وا نَگْنَں وا پِیڈِتَں وا کاراسْتھَں وِیکْشْیَ تْواں ناسیوامَہِ؟
45 Sa'annan zai amsa ya ce masu, 'Ina gaya maku hakika abin da baku iya yiwa mafi karanta daga cikin wadannan ba, ba ku yi mani ba.'
تَدا سَ تانْ وَدِشْیَتِ، تَتھْیَمَہَں یُشْمانْ بْرَوِیمِ، یُشْمابھِریشاں کَنْچَنَ کْشودِشْٹھَں پْرَتِ یَنّاکارِ، تَنْماں پْرَتْییوَ ناکارِ۔
46 Wadannan kuwa zasu tafi cikin madawwamiyar azaba amma adalai zuwa rai madawwami.” (aiōnios g166)
پَشْچادَمْیَنَنْتَشاسْتِں کِنْتُ دھارْمِّکا اَنَنْتایُشَں بھوکْتُں یاسْیَنْتِ۔ (aiōnios g166)

< Mattiyu 25 >