< Mattiyu 22 >

1 Yesu ya sake yi masu magana da misalai, yace,
Yesu walamba kayi mumikoshanyo ingi. Walambeti,
2 “Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya wa dansa liyafar aure.
“Bwami bwakwilu bwakoshaneti, Mwami walabambila mwanendi malyalya a bwinga.”
3 Ya aiki bayinsa su kira wadanda aka gayyata su zo liyafar auren, amma suka ki zuwa.
Walatuma basebenshi bakendi kuya kutamba bantu ku malyalya abwinga kwambeti bese, nsombi nabo balakana.
4 Sai sarkin ya sake aiken wasu bayin, yace, “Ku gaya wa wadanda aka gayyata, “Duba, na shirya liyafata. An yanka bajimaina da kosassun 'yanmarukana, an gama shirya komai. Ku zo wurin bikin auren.”
Walatuma kayi nabambi, ne kubambileti, “Yani mwambile bonse basa balatambwa, kwambeti cakulya cilabambwa, ndashini ng'ombe, ne bombe bansuka, byonse bilabambwa, kamwisani ku malyalya abwinga.”
5 Amma mutanen ba su dauki sakon da mahimmanci ba kuma suka yi tafiyarsu. Wani ga gonarsa, wani ga kasuwancinsa.
Nomba abo balatambwa baliya kuyako sobwe, bonse balaya kuncito shabo. Naumbi walaya kumabala kwakendi, naumbi walaya kumakwebo akendi.
6 Sauran kuma suka kama bayin sarkin, suka wulakanta su, suka kuma kashe su.
Nabambi balekata basebenshi basa, balabapensha ne kubashina.
7 Amma sarkin ya ji haushi. Ya aika sojojinsa, ku kashe masu kisan kan nan, ku kuma kone birnin su.
Mwami walakalala kwine, walatuma bashilikali bakendi kuya kubashina basa bantu balikushina banabo, ne kubatentela munshi wabo.
8 Sai ya ce wa bayinsa, 'An gama shirya bikin, amma wadanda aka gayyata ba su cancanta ba.
Panyuma pakendi walakuwa basebenshi bakendi ne kubambileti, malyalya abwinga alabambwa, nomba balatambwa basa nkabanga belela.
9 Saboda haka ku je bakin hanya ku gayyaci iyakar yawan mutanen da za ku samu zuwa bukin auren.'
“Anu lino kamuyani mu mampambanya a nshila, mwenga mutambe balibonse mbweshi mucane, bese kumalyalya abwinga kuno.”
10 Bayin suka tafi hanya suka tattaro dukan mutanen da suka samu, da masu kyau da marassa kyau. Zauren auren kuwa ya cika makil da baki.
Cakubinga basebenshi basa balaya munshila kuya kutamba balibonse mbobalikucana, baipa ne baina, ng'anda yalesula ne bantu.
11 Amma da sarkin ya zo don ya ga bakin, sai ya ga wani wanda bai sa kayan aure ba.
Mwami mpwalengila mung'andomo kuya kubona bantu balatambwa, walabonamo muntu naumbi wabula kufwala cakufwala capabwinga.
12 Sai sarkin ya ce masa, 'Aboki, ta yaya ka shigo nan ba tare da kayan aure ba?' Mutumin kuwa ya rasa ta cewa.
Walamwipusheti, “Obe ndo, ulengili aconi muno wabula cakufwala capabwinga?” Nendi walabula cakukumbula.
13 Sai sarkin ya ce wa bayinsa, 'Ku daure mutumin nan hannu da kafa, ku jefa shi cikin duhun, inda za ayi kuka da cizon hakora.'
Mwami walambila basebenshi bakendi, “Musungeni kumyendo ne kumakasa, mu muwale kunsa mu mushinshe. Kopeloko nkweshi akalilenga ne kukokota meno.”
14 Gama mutane dayawa aka kira, amma kadan aka zaba.”'
Pakupwililisha Yesu walambeti, “Ee, batambwa nibangi, nsombi, balasalwa nibang'ana.”
15 Sai Farisawan suka tafi suka shirya makirci akan yadda zasu kama shi ta maganarsa.
Pacindi nacimbi, Bafalisi balapangana sha kumutapa mukanwa Yesu pakumwipusha mipusho.
16 Suka tura masa almajiransu, da Hirudiyawa. Suka ce ma Yesu, “Mallam, mun san kai mai gaskiya ne, kuma kana koyar da hanyar Ubangiji da gaskiya. Ba ka damu da ra'ayin kowa ba, kuma ba ka nuna bambanci a tsakanin mutane.
Balatuma beshikwiya babo nabambi, ne bamucipani candale ca Helode kuya kuli Yesu, balambeti, “Bashikwiyisha, tucishi kwambeti mukute kwamba cakubinga, mukute kwiyisha nshila ya Lesa mwakubinga, kayi nkamukute kutinapo muntu sobwe, nkamukute kuboneti uyu niyani.”
17 To gaya mana, menene tunaninka? Ya halarta a biya haraji ga Kaisar ko a'a?”
Neco tulesa kwambeti mutwambileko ncomulayeyenga. “Sena Milawo ya Lesa yasuminisha kusonka musonko kuli Mwami waku Loma, nambi sobwe?”
18 Amma Yesu ya gane muguntarsu yace, “Don me kuke gwada ni, ku munafukai?
Nomba Yesu pakwishiba miyeyo yabo yaipa, nendi walabepusheti, “Inga mulanjelekeshelenga cani, amwe bantu bandemi shibili?
19 Ku nuna mani sulen harajin.” Sai suka kawo masa sulen.
Kamumboneshako lyali lyamusonko, nabo balamutambika lyali.”
20 Yesu yace masu, “Hoto da sunan wanene wadannan?”
Popelapo walabepusheti, “Inga cinso ne lina ili lyalembwapa nilyabani?”
21 Suka ce masa, “Na Kaisar.” Sai Yesu ya ce masu, “To ku ba Kaisar abubuwan dake na Kaisar, Allah kuma abubuwan dake na Allah.”
Balo balamukumbuleti, “byonse bilipo nibya Mwami waku Loma.” Neco nendi Yesu walabambileti, “Anu mupeni Mwami waku Loma bintu byakendi, Mupeni Lesa bintu byakendi.”
22 Da suka ji haka, suka yi mamaki. Sai suka bar shi suka tafi.
Bantu abo mpolabanyumfweco balapwilwa mano, balafumapo ne kumushiya.
23 A ran nan sai wadansu Sadukiyawa, wadanda suka ce ba tashin matattu, suka zo wurinsa. Suka tambaye shi,
Pa busuba bopelobo nabambi Basaduki abo bakute kushometi bafwa nteti bakapunduke, balesa kuli Yesu, ne kumwipusheti,
24 cewa, “Mallam, Musa yace, 'Idan mutum ya mutu, bashi da 'ya'ya, dole dan'uwansa ya auri matarsa ya kuwa haifawa dan'uwansa 'ya'ya.
“Bashikwiyisha, Mose walambeti, ‘Na mutuloba ufwa kwakubula kusemapo bana, mukwabo welela kumupyana mukalubingi ne kusemenamo bana beti bakabengeti banabendi usa mukwabo walafwa.’
25 Akwai wasu 'yan'uwa bakwai. Na farkon yayi aure sai ya mutu. Da shike bai bar 'ya'ya ba. Ya bar wa dan'uwansa matarsa.
Lino kucomwetu kwalikuba bantu basanu ne babili pabukwabo. Wakutanguna waleba mukashi, walafwa wabulapo mwana, mukashi usa walapyanwa ne mukwabo.
26 Sai dan'uwansa na biyu shi ma yayi haka, haka kuma na ukun, har zuwa dan'uwan na bakwai.
Calenshika cimo cimo kuli wacibili walamupyana, kayi wacitatu walamupyana, mpaka kuli wacisanu ne cibili.
27 Bayan dukansu, sai matar ta mutu.
Pamapwililisho pakendi nendi mutukashi usa walafwa.
28 To a tashin matattu, matar wa zata zama a cikin su bakwai din? Don duk sun aure ta.”
Neco twambile inga lino pabusuba bwakupunduka bantu kubafu, mutukashi uyu, nakabe mukashi wabani, kakuli batuloba bonse basanu ne babili pabukwabo balamwebapo?”
29 Amma Yesu ya amsa yace masu, “Kun bata, domin ba ku san litattafai ko ikon Allah ba.
Yesu walabakumbuleti, “Mwalubila, pakwinga nkamwayishi Mabala nambi ngofu sha Lesa.
30 Domin a tashin matattu basu aure, ba kuma a bada su aure. Maimaikon haka, suna kama da mala'ikun sama.
Pakwinga bantu beti bakapunduke kubafu, nteti bakebenga nambi kwebwa sobwe, bonse nibakabengeti bangelo bakwilu.
31 Amma game da tashin matattu, ba ku karanta abinda Allah ya fada maku ba, cewa,
Nomba cakwambeti bantu nibakapunduke kubafu, sena muliya kubelengapo Lesa ncalamwambila amwe, mpwalambeti,
32 'Nine Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku, da Allah na Yakubu'? Allah ba Allah na matattu bane, amma na rayayyu.”
‘Ame njame Lesa wa Abulahamu, Lesa wa Isake, Lesa wa Yakobo.’ Anu uko ekwambeti, ni Lesa wa bantu bayumi, nteshi wa bantu bafwa sobwe.”
33 Da taron suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
Bantu bangi balikubapo mpobalanyumfweco balakankamana ne kwiyisha kwakendi.
34 Amma da Farisawan suka ji cewa Yesu ya kure Sadukiyawa, sai suka tattara kansu.
Bafalisi, mpobalanyumfweti Yesu, labatoteke Basaduki, balabungana pamo.
35 Daya daga cikinsu, masanin shari'a, yayi masa tambaya, yana gwada shi-
Umo nkalakata shikwiyisha milawo ya Mose, walelekesha kayi kumutapa Yesu mukanwa pakumwipusheti,
36 “Mallam, wace doka ce mafi girma a cikin shari'a?”
“Bashikwiyisha, pa Milawo yonse ya Lesa, unenepo nupeyo?”
37 Yesu yace masa, “Ka kaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka.'
Nendi Yesu walamukumbuleti, “Suna Mwami Lesa wakobe ne moyo wakobe wonse, ne buyumi bwakobe bonse, ne mano akobe onse.”
38 Wannan itace babbar doka ta farko.
Uwu emulawo unene kayi emulawo wakutanguna.
39 Doka ta biyu kuma kamar ta take- 'Ka kaunaci makwabcinka kamar kanka.'
Mulawo watubili niwa kwambeti, “Kosuna munobe mbuli ncolisuni omwine.
40 Akan wadannan dokoki ne dukkan shari'a da annabawa suka rataya.”
Milawo yonse ya Mose, ne biyisho byonse mbyobalikwiyisha bashinshimi byona pa Milawo ibili iyi.”
41 Yayin da Farisawa suke tattare wuri daya, Yesu yayi masu tambaya.
Mpobalabungana pamo Bafalisi, Yesu walabepusha mwipusho.
42 Yace, “Me kuke tunani game da Almasihu? Shi dan wanene?” Suka ce masa, ''Dan Dauda ne.”
Walambeti, “mulayeyenga cani sha Mupulushi Walaiwa? Mulayeyengeti ni Mwana wabani?” Balo balambeti, “Ni mwanendi Dafeti,”
43 Yesu yace masu, “To ta yaya kuma Dauda cikin Ruhu ya kira shi Ubangiji, yana cewa,
Yesu walabepusheti, “Inga ni pacebo cini Dafeti mwine pakutanguninwa ne Mushimu Uswepa, walamukuwa Mupulushi Walaiwa useti, Mwami wakendi? Walambeti,
44 “Ubangiji ya cewa wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na mai da makiyanka matakin sawayenka.”
“Mwami Lesa, walambila Mwami wakameti, Ikala kucikasa cakame cakululyo, mpaka nkabike balwani bakobe, kuba cakulyatapo myendo yakobe.
45 Idan Dauda ya kira Almasihu 'Ubangiji,' ta yaya ya zama dan Dauda?”
“Na Dafeti mwine walamukuwa Mupulushi Walaiwa eti, ‘Lesa wakame,’ Inga ngobeconi mwanendi?”
46 Ba wanda ya iya bashi amsa, ba kuma wanda ya kara yi masa tambayoyi tun daga wannan rana.
Paliya nabaumo walelekesha kukumbulapo maswi. Kufuma busuba ubo, paliya muntu walaliyuminishako moyo kwambeti, amwipusheko naba mwipusho umo.

< Mattiyu 22 >