< Mattiyu 22 >
1 Yesu ya sake yi masu magana da misalai, yace,
Yesu ajobhili nabhu kabhele mu mifuanu, akajobha,
2 “Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya wa dansa liyafar aure.
“Bhufalme bhwa kumbinguni bhwighwaningana ni mfalme jha ajhandele sherehe jha harusi jha mwanabhe.
3 Ya aiki bayinsa su kira wadanda aka gayyata su zo liyafar auren, amma suka ki zuwa.
Akabhatuma bhatumishi bha muene kubhakaribisya bhabhaalikibhu kuhida kusherehe jha harusi, lakini bhafiki lepi.
4 Sai sarkin ya sake aiken wasu bayin, yace, “Ku gaya wa wadanda aka gayyata, “Duba, na shirya liyafata. An yanka bajimaina da kosassun 'yanmarukana, an gama shirya komai. Ku zo wurin bikin auren.”
Mfalme abhatumili kabhele bhatumishi bhangi, akajobha. “Mubhajobhilayi bhoha bhabhaalikibhu, Mulangayi, niandele kyakulya. Fahali ni litoli lyanene lya linenipi bhachinjili ni mambo ghoha ghayele tayari, Muhidayi ku sherehe jha harusi.”
5 Amma mutanen ba su dauki sakon da mahimmanci ba kuma suka yi tafiyarsu. Wani ga gonarsa, wani ga kasuwancinsa.
Lakini bhanu abhu bhazingatili lepi kwa dhati mualiko bhwa muene. Baadhi jha bhene bhakherebhuiki mu mig'onda ghya bhene, ni bhangi bhakherebhuiki mu sehemu sya biashara sya bhene.
6 Sauran kuma suka kama bayin sarkin, suka wulakanta su, suka kuma kashe su.
Bhangi bhabhajhinukili bhatumishi bha mfalme ni kubhaaibisya ni kubhakhoma.
7 Amma sarkin ya ji haushi. Ya aika sojojinsa, ku kashe masu kisan kan nan, ku kuma kone birnin su.
Lakini mfalme adadili. Atumili jeshi lya muene, akabhakoma bhala bhakomaji ni kubhukosya mji ghwa bhene ni muoto.
8 Sai ya ce wa bayinsa, 'An gama shirya bikin, amma wadanda aka gayyata ba su cancanta ba.
Kisha akabhajobhela bhatumishi bha muene, “Harusi iyele tayari, lakini bhabhaalikibhu bhalondekeghe lepi.
9 Saboda haka ku je bakin hanya ku gayyaci iyakar yawan mutanen da za ku samu zuwa bukin auren.'
Henu mulotayi ku makutano gha njhela mbaha, mubhaalikayi bhanu bhingi kadiri kya jhilondeka bhahidai ku sherehe jha harusi.”
10 Bayin suka tafi hanya suka tattaro dukan mutanen da suka samu, da masu kyau da marassa kyau. Zauren auren kuwa ya cika makil da baki.
Bhatumishi bhakalota njhela mbaha ni kubhakaribisya bhanu bhoha bhabhabhuene, bhema ni au bhanofu ni bhabhibhi. Henu bhukumbi bhwa harusi bhwa memili bhahesya.
11 Amma da sarkin ya zo don ya ga bakin, sai ya ga wani wanda bai sa kayan aure ba.
Lakini mfalme bho ajhingili kubhalanga bhahesya ambwene munu mmonga ambajhe afwali lepi ligwanda rasmi lya harusi!
12 Sai sarkin ya ce masa, 'Aboki, ta yaya ka shigo nan ba tare da kayan aure ba?' Mutumin kuwa ya rasa ta cewa.
Mfalme akan'kota, 'Ndongo bhangu, ghwabhwesi bhuli kufika apa mugati bila ligwanda lya harusi?' Na munu ojhu an'jibili lepi khenu kyokyoha khela.
13 Sai sarkin ya ce wa bayinsa, 'Ku daure mutumin nan hannu da kafa, ku jefa shi cikin duhun, inda za ayi kuka da cizon hakora.'
Ndipo mfalme akabhajobhela bhatumishi bha muene, “Mun'kongoyi munu ojho mabhoko ni magolo mun'taghai kwibhala mu kitila, ekhu ambako kubeta kujha ni kilelu ni kusiagha minu.
14 Gama mutane dayawa aka kira, amma kadan aka zaba.”'
Kwa kujha bhanu bhingi bhikutibhwa, lakini bhateule bhadebe.”
15 Sai Farisawan suka tafi suka shirya makirci akan yadda zasu kama shi ta maganarsa.
Ndipo Mafarisayo bhakabhoka ni kupanga jinsi jha kun'kamula Yesu mu malobhi gha muene.
16 Suka tura masa almajiransu, da Hirudiyawa. Suka ce ma Yesu, “Mallam, mun san kai mai gaskiya ne, kuma kana koyar da hanyar Ubangiji da gaskiya. Ba ka damu da ra'ayin kowa ba, kuma ba ka nuna bambanci a tsakanin mutane.
Ndipo bhakabhatuma bhanafunzi bha bhene ni Maherode. Na bhakan'jobhela Yesu, “Mwalimu, tumanyili kujobha bhebhe ndo munu ghwa bhukweli, na ghwimanyisya matakwa gha Mungu mu bhukweli. Ghwijali lepi maoni gha munu jhongi na ghwilasya lepi bhupendelelu kwa bhanu.
17 To gaya mana, menene tunaninka? Ya halarta a biya haraji ga Kaisar ko a'a?”
Henu tujobhilayi ghwifikilila kiki? Je, bhukweli kulepa kodi kwa Kaisari au lepi?”
18 Amma Yesu ya gane muguntarsu yace, “Don me kuke gwada ni, ku munafukai?
Yesu akamanya bhuovu bhwa bhene na akajobha, “Kwandabha jhakiki mkanijaribu, muenga bhanafiki?
19 Ku nuna mani sulen harajin.” Sai suka kawo masa sulen.
Mimilasiayi hela jhejhitumika kulep'hela kodi.” Ndipo bhakandetela dinari.
20 Yesu yace masu, “Hoto da sunan wanene wadannan?”
Yesu akabhakhota, “Sura ni lihina ele lya niani?”
21 Suka ce masa, “Na Kaisar.” Sai Yesu ya ce masu, “To ku ba Kaisar abubuwan dake na Kaisar, Allah kuma abubuwan dake na Allah.”
Bhakan'jibu, “fya Kaisari.” Ndipo Yesu akabhajobhela, “Mumpelayi Kaisari fenu fyafijhele fya muene ni fya K'yara mumpelayi K'yara.”
22 Da suka ji haka, suka yi mamaki. Sai suka bar shi suka tafi.
Bho bhap'heliki naha bhakashangala. Kisha bhakandeka ni kwilotela.
23 A ran nan sai wadansu Sadukiyawa, wadanda suka ce ba tashin matattu, suka zo wurinsa. Suka tambaye shi,
Ligono elu baadhi jha Masadukayo bhakahida kwa Yesu, bhala bhabhijobha kujha bhujhelepi bhufufuo bhwa bhafu. Bhakan'kota,
24 cewa, “Mallam, Musa yace, 'Idan mutum ya mutu, bashi da 'ya'ya, dole dan'uwansa ya auri matarsa ya kuwa haifawa dan'uwansa 'ya'ya.
bhakajhabhijobha, “Mwalimu, Musa ajobhili, Ikajhiyi munu afuili bila kuhogola bhana, ndongo munu na andisiayi n'dala ojhu na ampelayi muana kwa ndabha jha ndongo munu.
25 Akwai wasu 'yan'uwa bakwai. Na farkon yayi aure sai ya mutu. Da shike bai bar 'ya'ya ba. Ya bar wa dan'uwansa matarsa.
Bhajhele bhalongo saba. ghwa kuanda agegili na kisha afuili bila kuhogola bhana. Akandekela n'dala ndongomunu.
26 Sai dan'uwansa na biyu shi ma yayi haka, haka kuma na ukun, har zuwa dan'uwan na bakwai.
Kisha ndongomunu ghwa pili nu muene aketili mebhu, kisha yola ghwa tatu, ikajha mebhu hadi jhola ghwa saba.
27 Bayan dukansu, sai matar ta mutu.
Baada jha kubhomba aghu bhoha, yola n'dala nu muene akafwa.
28 To a tashin matattu, matar wa zata zama a cikin su bakwai din? Don duk sun aure ta.”
Henu katika bhufufuo n'dala ojhu ibetakujha n'dala ghwa niani kati jha bhanu abhu saba? Kwa ndabha bhoha bhan'gegili.”
29 Amma Yesu ya amsa yace masu, “Kun bata, domin ba ku san litattafai ko ikon Allah ba.
Lakini Yesu abhajibili ni kubhajobhela, “Mwikosela, kwa ndabha mumanyilepi mayandiku ni nghofu sya K'yara.
30 Domin a tashin matattu basu aure, ba kuma a bada su aure. Maimaikon haka, suna kama da mala'ikun sama.
Kwa kujha mu bhufufuo, bhanu bhigega lepi bhwala kugegikibhwa. Badala jhiaki bhanu bhijha kama malaika okhu kumbinguni.
31 Amma game da tashin matattu, ba ku karanta abinda Allah ya fada maku ba, cewa,
Lakini kuhusu bhufufuo bhwa bhafu, mubhwayi lepi kusoma khela ambakyo K'yara akijobhili kwa muenga, ajobhili,
32 'Nine Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku, da Allah na Yakubu'? Allah ba Allah na matattu bane, amma na rayayyu.”
Nene ndo K'yara ghwa Ibrahimu, K'yara ghwa Isaka, na K'yara ghwa Yakobo? K'yara si K'yara ghwa bhafu, bali ni K'yara ghwa bhajhe bhasima.'”
33 Da taron suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
Bhwakati likusanyiku bho bhapeliki ele, bhaghasyangele mafundiso agha muene.
34 Amma da Farisawan suka ji cewa Yesu ya kure Sadukiyawa, sai suka tattara kansu.
Lakini Mafarisayo bho bhapheliki kujha Yesu abhagudamisi Masadukayo, bhakibhongeniye bhoha kwa pamonga.
35 Daya daga cikinsu, masanin shari'a, yayi masa tambaya, yana gwada shi-
Mmonga ghwa bhene, ajhele mwana sheria, an'kotili liswali kwa kun'jaribu.
36 “Mallam, wace doka ce mafi girma a cikin shari'a?”
“Mwalimu, amri jheleku ijhele mbaha kuliko syoha mu sheria?”
37 Yesu yace masa, “Ka kaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka.'
Yesu akan'jibu, “Lazima un'ganayi Bwana kwa n'tema ghuoha ghwa bhebhe, kwa roho jhiakhu jhioha ni kwa luhala lwakhu luoha.
38 Wannan itace babbar doka ta farko.
Ejhe ndo amri mbaha na jha kuanza.
39 Doka ta biyu kuma kamar ta take- 'Ka kaunaci makwabcinka kamar kanka.'
Na jha bhubhele jhiwaningana ni ejhu- Ni lazima kun'gana jirani ghwa jhobhi kama kyawikigana ghwa muene.
40 Akan wadannan dokoki ne dukkan shari'a da annabawa suka rataya.”
Sheria syoha ni manabii bhitegemela amri ese sibhele.”
41 Yayin da Farisawa suke tattare wuri daya, Yesu yayi masu tambaya.
Ni Mafarisayo bhajhele bhakona bhakusanyiki pamonga, Yesu akabhakota liswali.
42 Yace, “Me kuke tunani game da Almasihu? Shi dan wanene?” Suka ce masa, ''Dan Dauda ne.”
Akajobha, “Je, Mwifikirila kiki kwa ndabha jha Kristu? Muene muana ghwa niani?” Nibhene bhakan'jibu, “Ni muana ghwa Daudi.”
43 Yesu yace masu, “To ta yaya kuma Dauda cikin Ruhu ya kira shi Ubangiji, yana cewa,
Yesu akabhajibu, “Ni kwa namna gani Daudi mu Roho akan'kuta Bwana, akajobha,
44 “Ubangiji ya cewa wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na mai da makiyanka matakin sawayenka.”
'Bwana an'jobhili Bwana bhangu, “Tamayi kibhokho kya nene kyakulia, hadi panibetakubhabhomba maadui bhakhu bhabhekibhuayi pasi pa magolo gha jhobhi.”'?”
45 Idan Dauda ya kira Almasihu 'Ubangiji,' ta yaya ya zama dan Dauda?”
Kama Daudi akan'kuta Kristu “Bwana,” jinsi jhelekhu ibetakujha mwanamunu?”
46 Ba wanda ya iya bashi amsa, ba kuma wanda ya kara yi masa tambayoyi tun daga wannan rana.
Ajhelepi jhaabhwesili kunjibu lilobhi kabhele, na ajhele lepi jhaathubutuwili kabhele kun'kota maswali zaidi tangia ligono elu ni kujhandelela.