< Mattiyu 21 >
1 Yayinda Yesu da almajiransa suka kusato Urushalima sai suka zo Betafaji wajen dutsen zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa guda biyu,
As [we] approached Jerusalem, we came near Bethphage [village], near Olive [Tree] Hill. Jesus said to two [of his] disciples, “Go to the village just ahead of us. As soon as you enter [it], you will see a donkey and her foal that are {someone has} tied [up]. Untie them and bring them [here] to me.
2 yace masu, “Ku shiga kauyen da yake gaban ku zaku iske wata jaka da aholaki tara da ita. Ku kwance su ku kawo mani su.
3 Idan wani ya gaya maku wani abu game da haka, sai ku ce, 'Ubangiji ne yake bukatarsu,' mutumin kuwa zai aiko ku da su nan da nan.”
If anyone says anything to you [about your doing that], tell [him], ‘The Lord needs them.’ He will [then allow you to] lead them away.”
4 Anyi wannan kuwa domin a cika annabcin anabin. Yace,
When all this happened, what was written by a prophet {what a prophet wrote about} was fulfilled {happened}. The prophet wrote, “Tell the people who live in Jerusalem [SYN], ‘Look! Your king is coming to you! He will come humbly. He [will show that he is humble, because he will be] riding on a colt, the offspring of a donkey.’”
5 “Ku cewa diyar Sihiyona, duba, ga sarkinki na zuwa wurin ki, mai tawali'u ne, kuma akan jaki wanda aholaki ne.”
6 Sai almajiran suka tafi suka yi kamar yadda Yesu ya umarce su.
So the [two] disciples went and did what Jesus told them to do.
7 Suka kawo jakar da dan aholakin, suka sa tufafinsu akai, Yesu kuwa ya zauna akan tufafin.
They brought the donkey and its colt [to Jesus]. They placed their cloaks on them [to make something for him to sit on]. Then Jesus [mounted the colt] and sat on the cloaks.
8 Yawancin jama'a kuwa suka baza tufafinsu akan hanya, wasu kuma suka yanko ganye daga bishiyoyi suka shimfida su a hanya.
Then a large crowd spread [some of] their clothing on the road, and other [people] cut off branches from [palm] trees and spread them on the road. [They did those things to decorate the road in order to honor Jesus].
9 Taron jama'a da suke gabansa da wadanda suke bayansa, suka ta da murya suna cewa, “Hossana ga dan Dauda! mai albarka ne shi wanda ke zuwa cikin sunan Ubangiji. Hossana ga Ubangiji!”
The crowds that walked in front of him and those who walked behind him were shouting things like, “Praise the [Messiah], the descendant of [King] David!” “May the Lord [God] bless [this one] who comes as [God’s] representative and with [God’s] authority [MTY].” “Praise God, who is in the highest [heaven]!”
10 Sa'adda Yesu ya shiga Urushalima sai doki ya cika birnin ana cewa, “Wanene wannan?”
As Jesus entered Jerusalem, a crowd of people [MTY] from all [over the city] became excited and were saying, “Why [are they honoring] this man [like that]?”
11 Sai jama'a suka amsa, “Wannan shine Yesu annabi, daga Nazaret ta Galili.”
The crowd [that was already following him] said, “This is Jesus, the prophet from Nazareth in Galilee!”
12 Sai Yesu ya shiga haikalin. Ya kori duk wadanda ke saye da sayarwa a cikin ikiilisiya. Ya birkice teburan masu canjin kudi da kujerun masu sayar da tantabaru.
Then Jesus went into the Temple [courtyard] and chased out all of those who were buying and selling things there. He also overturned the tables of those who were giving [Temple tax money in exchange for Roman] coins, and he overturned the seats of those who were selling pigeons [for sacrifices].
13 Ya ce masu, “A rubuce yake, 'Za a kira gidana gidan addu'a,' amma kun mayar dashi kogon 'yan fashi.”
Then he said to them, “It is {([Jeremiah/A prophet]) has} written [in the Scriptures that God said], ‘[I want] my house to be called a place where [people] pray’, but you bandits have made it [MET] your hideout!”
14 Sai makafi da guragu suka zo wurin sa a haikalin, ya warkar da su.
After that, [many] blind [people] and lame [people] came to Jesus in the temple [in order that he would heal them], and he healed them.
15 Amma da manyan firistoci da malaman attaura suka ga abubuwan banmamaki da yayi, kuma sa'adda suka ji yara suna tada murya a cikin haikalin suna cewa, “Hossana ga dan Dauda,” sai suka ji haushi.
The high priests and the men who taught the people the [Jewish] laws saw the wonderful deeds that Jesus did. [They also saw and] heard the children shouting in the Temple, “We praise the [Messiah], the descendant of [King] David!” The religious leaders were indignant [because they did not believe that Jesus was the Messiah].
16 Suka ce masa, kana jin abinda wadannan mutanen ke fadi?'' Yesu ya ce masu, “I! Amma ba ku taba karantawa ba, 'daga bakin jarirai da masu shan mama ka sa yabo'?”
[They thought that Jesus should not be allowing the children to say that], so they asked him, “[How can you tolerate] this [RHQ]? Do you hear what these [children] are shouting?” Then Jesus said to them, “Yes, I [hear them, but] if you [remembered what] you have read [in the Scriptures about children praising me, you would know that God is pleased] [RHQ] [with them]. [The psalmist] wrote, [saying to God], ‘You have taught infants and other children to praise you perfectly.’”
17 Sai Yesu ya bar su, ya fice daga birnin zuwa Betaniya ya kwana a wurin.
Then Jesus left the city. We [disciples] went [with him] to Bethany [town], and we slept there [that night].
18 Washegari da safe yayin da yake komawa birnin, sai yaji yunwa.
Early [the next morning], when we were returning to the city, [Jesus] was hungry.
19 Da ya ga bishiyar baure a bakin hanya, sai yaje wurin amma bai sami kome ba sai dai ganye. Sai ya ce mata, “Kada ki kara yin 'ya'ya har abada.” Sai nan take bishiyar bauren ta bushe. (aiōn )
He saw a fig tree near the road. [So he went over to it to pick some figs to eat]. But when he got close, he saw that there were no [figs on the tree]. There were only leaves on it. So [to illustrate how God would punish the nation of Israel], he said to the fig tree, “May you never again produce figs!” As a result, the fig tree withered that night. (aiōn )
20 Da almajiran suka ga haka, sai suka yi mamaki suka ce, “Kaka bishiyar bauren ta bushe nan da nan?”
[The next day] when we disciples saw [what had happened to the tree], we marveled, and we said [to Jesus], “(It is astonishing that the fig tree withered so quickly!/How is it that the fig tree dried up so quickly?)” [RHQ]
21 Yesu ya amsa yace masu, “Hakika ina ce maku, in dai kuna da bangaskiya ba ku yi shakka ba, ba abinda aka yi wa bauren nan kadai za kuyi ba har ma za ku cewa tsaunin nan, “Ka ciru ka fada teku,' sai kuwa haka ta kasance.
Jesus said to us, “Think about this: If you believe [that God has power to do what you ask him to] and you do not doubt [that], you will be able to do [things like what I have] done to this fig tree. You will even be able to do [marvelous deeds like] saying to a nearby hill, ‘Uproot yourself and throw yourself into the sea’, and it will happen!
22 Kome kuka roka cikin addu'a, in dai kun gaskanta, za ku samu.”
In addition [to that], whenever you ask [God for something] when you pray [to him, if you] believe [that he will give it to you], you will receive [it from him].”
23 Sa'adda Yesu ya shiga haikalin, sai manyan fristocin da shugabannin jama'a suka zo suka same shi yayin da yake koyarwa, suka ce, “Da wane iko kake yin wadannan abubuwa?”
After that, Jesus went into the Temple [courtyard]. While he was teaching [the people], the chief priests and the elders of the Jewish Council approached him. They asked, “By what authority are you doing these things? Who authorized you to do what you did [here yesterday] [DOU]?”
24 Yesu ya amsa yace masu, “Ni ma zan yi maku tambaya daya. In kun fada mani, ni ma zan fada maku ko da wane iko nake yin wadannan abubuwa.
Jesus said to them, “I also will ask you a question, and if you answer me, I will tell you who authorized me to do these things.
25 Daga ina baftismar Yahaya ta fito, daga sama ko kuma daga mutune?” Sai suka yi shawara a tsakanin su, suka ce, “In munce, 'daga sama,' zai ce mana, 'don me bamu gaskanta dashi ba?'
Where did John [the Baptizer] get [his authority to] baptize [those who came to him]? [Did he get it] from God or from people? [MTY/EUP]” The chief priests and elders debated among themselves [about what they should answer]. [They said to each other], “If we say, ‘[It was] [MTY/EUP] from God’, he will say to us, ‘Then (you should have believed his [message]!/why did you not believe [John’s message]?) [RHQ]’
26 Amma in munce, ' daga mutune,' muna tsoron jama'a, saboda sun san Yahaya annabi ne.”
If we say, ‘It was from people’, we are afraid that the crowd [will react violently], because all [the people] believe that John was a prophet [sent by God].”
27 Sai suka amsa ma Yesu suka ce, ''Bamu sani ba.” Shi ma yace masu, “Nima bazan gaya maku ko da wane iko nake yin abubuwan nan ba.
So they answered Jesus, “We do not know [where John got his authority].” Then he said to them, “[Because you did not answer my question], I will not tell you who authorized me to do the things I did [here yesterday].”
28 Amma me kuke tunani? Wani mutum yana da 'ya'ya biyu. Ya je wurin na farkon yace, 'Da, je ka kayi aiki yau a cikin gona.'
[Then Jesus said to the chief priests and elders], “Tell me [RHQ] what you think [about what I am about to tell you]. There was a man who had two sons. He went to his older son and said, ‘My son, go and work in my vineyard today!’
29 Yaron ya amsa yace, 'bazan yi ba,' amma daga baya ya canza tunaninsa ya tafi.
But the son said [to his father], ‘I do not want to [go and work in your vineyard today]!’ But later he changed his mind, and he went to the vineyard [and worked].
30 Sai mutumin ya je wurin da na biyun ya fada masa abu guda. Wannan dan ya amsa ya ce, 'zanje, baba,' amma bai je ba.
Then the father approached his younger son and said what he had said to his older son. That son said, ‘Sir, I will [go and work in the vineyard today.’] But he did not go there.
31 Wanene a cikin 'ya'ya biyun nan yayi nufin ubansa?” Suka ce, “na farkon.” Yesu ya ce masu, “Hakika ina gaya maku, masu karbar haraji da karuwai za su shiga mulkin Allah kafin ku.
So which of the man’s two sons did what their father desired?” They answered, “The older son.” Jesus [explained to them what that parable meant] by saying, “Think about this: [It is more likely that other people, including] tax collectors and prostitutes, [whom you think are very sinful], will enter where God rules, than it is that you [Jewish leaders] will enter.
32 Gama Yahaya ya zo maku a hanyar adalci, amma ba ku gaskata da shi ba, a yayinda masu karbar haraji da karuwai suka gaskata da shi. Ku kuwa, bayan kun ga abin da ya faru, baku ma tuba daga baya ba don ku gaskata da shi.
I [say this to you] because, even though John [the Baptizer] explained to you how to live righteously, you did not believe his message. But tax collectors and prostitutes believed his [message, and they turned away from their sinful behavior]. In contrast, you, even though you saw what they did, refused to turn away from your sinful behavior, and you did not believe [John’s message].”
33 Ku saurari wani misalin. Anyi wani mutum, mai gona. Yayi shuka a gonar, ya shinge ta, ya gina ramin matse inabi a cikin gonar, ya kuma gina wata hasumiyar tsaro, sai ya bada hayar gonar ga wadansu manoma. Sai ya tafi wata kasa.
“Listen to another parable [that I will tell you]. There was a landowner who planted a vineyard. He built a fence around it. He dug a hole in the ground [inside the fence]. He placed [in the hole] a stone tank to [collect the juice that would be] pressed out of the grapes. He also built a tower [inside that fence that someone would sit in to guard that vineyard]. He arranged for some men [to care for] the vineyard [and to give him some of the grapes in return]. Then he went away to another country.
34 Da kakar inabi ta yi, sai ya aiki wadansu bayi su karbo masa amfanin gonar.
When it was time to harvest the grapes, the landowner sent some of his servants to the men who were taking care of the vineyard to get his share of the grapes [that the vineyard had produced].
35 Amma manoman suka kama bayin, suka doddoki dayan, suka kashe dayan, suka jejjefe dayan da duwatsu.
But the renters seized the servants. They beat one of them, they killed another one, and [killed] another one of them [by throwing] stones at him.
36 Sai mai gonar ya sake aika wadansu bayinsa da suka fi na farko, amma manoman suka yi masu kamar yadda suka yi wa sauran.
[So the landowner] sent more servants than [he had sent] the first [time]. The renters treated those servants the same way that [they had treated the other servants].
37 Bayan wannnan, sai mai gonar ya aika da dansa wurin su yana cewa, 'za su yi wa dana biyayya.'
Later, [knowing this], [the landowner] sent his son to [the renters to get his share of the grapes]. When he sent him, he said [to himself], ‘They will certainly respect my son [and give him some of the grapes].’
38 Amma da manoman suka ga dan, sai suka ce a tsakanin su, 'wannan shine magajin. Kuzo, mu kashe shi mu gaji gonar.'
But when the renters saw his son [arriving], they said to each other, ‘This is the man who will inherit [this vineyard]! Let’s kill him and divide the property [among ourselves].’
39 Sai suka dauke shi, suka jefar da shi daga cikin gonar, suka kashe shi.
So they grabbed him, dragged him outside the vineyard, and killed him.
40 To idan me gonar ya zo, me zai yiwa manoman?
[Now I ask you], when the landowner returns to his vineyard, what [do you think] he will do to those renters?”
41 Suka ce masa, “Zai hallaka mugayen manoman nan ta hanya mai tsanani, zai kuma bada gonar haya ga wadansu manoman, mutanen da za su biya, lokacin da inabin ya nuna.”
[The chief priests and elders] replied, “He will thoroughly destroy those wicked [renters]! Then he will rent the vineyard to others. They will give him [his share of] the grapes when they are ripe.”
42 Yesu yace masu, “Baku taba karantawa a nassi ba,'' 'Dutsen da magina suka ki ya zama dutse mafi amfani. Wannan daga Ubangijine, kuma abin mamaki ne a idanunmu?'
Jesus said to them, “[That is right, so you need to think carefully about these words which] you have read [RHQ] in the Scriptures: The builders rejected a certain stone. [But others put] that same stone [in its proper place, and it] has become the most important stone [of the] building [MET]. The Lord has done this, and we marvel as we look at it.
43 Saboda haka ina gaya maku, za a karbe mulkin Allah daga wurin ku a ba wata al'umma da zata bada amfaninsa.
So, [because you reject me], I am going to tell you this: God will no longer let you [Jews] be the people over whom he rules. Instead, he will let [non-Jews] be the people over whom he rules, and they will do [IDM] what he asks them to do.
44 Duk wanda ya fadi akan dutsen nan zai ragargaje. Amma duk wanda dutsen ya fadawa, zai nike.”
[The important stone in the building represents me, the Messiah, and those who reject me are like people who fall on this stone]. Anyone who falls on this stone will be broken into pieces {This cornerstone will break into pieces anyone who falls on it}, and it will crush anyone on whom it falls.”
45 Da manyan firistocin da farisawan suka ji wannan misalin, sai suka gane da su yake.
When the chief priests and the [elders who were] Pharisees heard this parable, they realized that he was accusing them [because they did not believe that he was the Messiah].
46 Da suka nemi kama shi, sai suka ji tsoron taron, saboda mutanen sun dauke shi annabi.
They wanted to seize him, but [they did not do so] because they were afraid of what the crowds [would do if they did that], because [the crowds] considered that Jesus was a prophet.