< Mattiyu 13 >
1 A waccan rana Yesu ya fito daga gida ya zauna a gefen teku.
Manots aawots Iyesus mootse kesht aats k'ari ganoke be b́dek'i,
2 Taro mai yawan gaske kuwa suka kewaye shi, sai ya shiga cikin kwalekwale ya zauna. Dukan taron kuwa na tsaye a bakin tekun.
Asho ayat b́maants waat kakuwe b́wtsere bí jelbu ats keshdek't be b́dek'i, ash jamonwere, aats k'ari gúúratse need'dek'tni boteshi.
3 Sai Yesu ya fada masu abubuwa da yawa cikin misalai. Ya ce, “Wani mai shuka, ya tafi yayi shuka.
Maniyere il ay keewo jewron hank'o ett keewo dek't b́tuwi, «Hambe! Goshts iko shook shookosh b́ keshi.
4 Da yayi shukar, wadansu irin suka fadi a kan hanya, sai tsunsaye suka zo suka cinye su.
B́shookoro shook ik iko werindats b́ fed'ere kafwots waat bomeyi.
5 Wadansu irin kuwa suka fadi a kan duwatsu, wurin da babu kasa. Nan da nan sai suka tsira, domin kasar babu zurfi.
K'osh shookonwere shawi aalok dats t'orats fed'b́wtsi, datsmanatsowere shawi ayo bíaaltsotse dashan wokeratse b́tesh, mansh shookman manoor bos'b́wtsi.
6 Amma da rana ta taso, sai suka yankwane domin ba su yi saiwa ba, suka kuwa bushe suka zube.
Wotowa eree aawo b́keshtsok'own shoolb́wtsi, s'ap'onowere b́ deshawotse shuuk' b́wtsi.
7 Wasu irin kuwa suka fada a cikin kayayuwa. Kayayuwan kuwa suka shake su.
K'osh shookonúwere angitsi t'ugi taalots fe'd'bwtsi, angitsi t'ugmanotswere eent́ maayi bos' man guuk'dek't ooribok'ri.
8 Wasu irin kuwa suka fada a wuri mai kyau suka ba da tsaba, wani ya ba da dari, wasu sitin, wasu kuma talatin.
K'osh shookonwere datsi sheengatse fed'at bos't ay shuwo b́ shuwi, iko balo, iko keez úbo, ikonwere shaash shuwo b́'imi.
9 Duk mai kunnen ji, bari ya ji.
Shishet waaz detstso shiye!»
10 Almajiran suka zo suka ce ma Yesu, “Don me ka ke yi wa taron magana da misali?”
Maniyere il b́ danifwots Iyesus maants t'int «Eegoshe nee ash ashosh jewron n keewiri?» bo eti.
11 Yesu ya amsa ya ce masu, “An baku 'yanci ku fahimci asiran mulkin sama, amma gare su ba a bayar ba.
Bíwere hank'o ett boosh bíaaniy, «Itsh dari mengstotse aashts keewo dano imere, booshmó imeratse.
12 Domin wanda yake da shi, za a kara masa, zai kuma samu dayawan gaske. Amma duk wanda ba shi da shi, sai a dauke har ma abin da yake dashi.
Detsts ashosh iki boge imeti, bíshowere ayituwe, deshawatsnmó dab b́detstsonor boatse k'aa'úni dek'etiye.
13 Saboda haka na yi masu magana cikin misalai, amma ko da ya ke sun gani, duk da haka ba su gani ba. Kuma ko da yake sun ji, hakika ba su ji ba, balle ma su fahimta.
Be'efetsr be'awok'o, shishfetst shiyawok'o bowottsotse wee bot'iwintsrawotse hambe taa jewron boosh keewirwe.
14 A gare su ne annabcin Ishaya ya cika, wanda yake cewa, “Game da sauraro zaku saurara, amma ba za ku fahimta ba. Game da gani kuma za ku kalla, amma ba za ku gane ba.
Mansh nebiyiwo Isayasn hank'o ett guut'etso boatse b́ s'eeneti, ‹Shishonó shishirútee, ernmó nibn de'atste, Bek'ono bek'etute, ernmó t'iwintsratste,
15 Domin zuciyar mutanen nan ta duhunta, sun taurare ga saurare, kuma sun rufe idanunsu domin kada su gani da idanunsu, ko kuwa su ji da kunnuwansu, ko kuwa su fahimta da zukatansu, saboda su juyo kuma in warkar da su'.
Ashaanots nibo dungutseree, bo waazo is'eewtseree, bo ááwonwere ship'r wtseree, mank'o woto b́k'azink'ere, bo ááwon s'iilr, bowaazonowere k'ewde'er, bonibono t'iwintsde'er, tmaants boanere boon tkashyank'oni b́teshi.›
16 Amma idanunku masu albarka ne, domin sun gani, haka ma kunnuwanku, domin sun ji.
«Eeŕnmó it ááwwots bo bek'irwotse, it waazwotswere boshishirwotse derekne.
17 Hakika ina gaya muku, annabawa da mutane dayawa masu aldalci sun yi marmarin ganin abin da kuka gani, amma ba su sami ganin su ba. Sun yi marmarin jin abin da kuka ji, ba su kuwa ji su ba.
Arikon itsh keewirwe, nebiy aywotsnat kááwwotsn it itbek'irwan bek'o tewntniye boteshi, ernmó be'atsnee, it itshishirwanor shishosh tewntni boteshi, ernmó shiyatsne.
18 Ku saurari misalin nan na mai shuka.
«Eshe it shookirwon ariyetso eeg b́wottsok'owo k'ewere,
19 Idan wani ya ji maganar mulkin sama amma bai fahimce ta ba, sai mugun nan ya zo ya kwace abinda aka shuka a zuciyarsa. Wannan shine irin da aka shuka a kan hanya.
Weerindi gúúrats fed'ts shooko b́kitsir, Ik'i mengsti aap'o shisht t'iwintsraw ashoniye, manoor Shed'ano waarr b́nibotse shookets keewo k'aa'úb́dek'eti,
20 Shi wanda aka shuka akan duwatsu, shine wanda ya ji maganar ya kuma karbe ta da murna nan da nan.
Dats t'orats shooketso b́kitsir, Ik' aap'tso manoor b́shishor genee'uwon dek'et ashoni.
21 Duk da haka, bai yi karfi cikin ta ba kuma nan ba da dadaiwa ba. Da wahala da tsanani suka taso saboda maganar, sai ya yi tuntube nan da nan.
Ernmó manoorisha bako b́ nibotse s'ap'o geeratse, mansh Ik'i aap'atse tuutson gond bek'o wee gishewo bí ats b́bodtsok'on káárni b́dihiti.
22 Shi wanda aka shuka a cikin kayayuwa wannan shine wanda ya ji maganar, amma dawainiyar duniya da kuma yaudarar dukiya suka shake maganar, sai ya kasa ba da 'ya'ya. (aiōn )
Angitsi t'ugi taalotse shooketso b́kitsir, Ik'i aap'o k'ebiru ashoniye, ernmó datsanatsi hasabiyonat gaal shuno b́nibots kindr Ik'i aap'o b́gúk'etwotse shuwalke b́ ooriti. (aiōn )
23 Shi wanda aka shuka a kasa mai kyau, wannan shine wanda ya ji maganar, ya kuma fahimce ta. Wannan shine wanda ba da 'ya'ya da gaske; wadansu ribi dari, wadansu sittin, wasu kuma talatin.”
Sheeng datsats shooketso b́ kitsirwo, Ik'i aap'o t'iwintsdek't k'ebdek'ts ashuwotsiye, man shuwo shuwitwee, iko balo, iko keez úbo, iko shaash shuwo imetwe.»
24 Yesu ya sake ba su wani misali, yana cewa “Za a kwatanta mulkin sama da wani mutum wanda ya shuka iri mai kyau a gona.
Mank'o Iyesus hank'o ett k'osh jewro boosh b́ keewi, «Dari mengstú b́ goshi taalots sheeng shook shookts ashoniye biari,
25 Amma da mutane suka yi barci, magabcin sa ya zo ya shuka ciyayi a cikin alkamar, ya kuwa yi tafiyarsa.
Ernmó ash jamo b́k'eyihakon t'elato waat sndewots k'ero shook k'rat k'azbíami.
26 Sa'adda suka yi toho suka kuma ba da tsaba, sai ciyayin suka bayyana.
Sndeyo eent́ b́shuwor k'ero manoor be'eb́wtsi.
27 Bayin mai gonar kuwa suka zo suka ce masa, maigida, ashe ba iri mai kyau ka shuka a gonarka ba? ya ya aka yi ta kasance da ciyayi?
Mann taarman doonz guutswots b́ maants t'int ‹Doonzono! n tarotse shooki sheengo shokat teyatsiya? k'ero eewkneya b́ weyi?› boet.
28 Ya ce masu, “Magabci ne ya yi wannan”. Sai bayin suka ce masa, 'kana so mu je mu tuge su ne?'
Bíwere ‹Han k'altso balangaroniyee› bíet. B́ guutswotswere, ‹Beree amr k'ero nowaat'etwok'o geefiya?› boet.
29 Mai gonar ya ce, 'A'a, kada a garin tuge ciyayin, ku tuge tare da alkamar.
Bímó hank'o ett boosh bíaaniy ‹Woteratse k'ero it waat'oor sndewo bínton wat'etute.
30 Bari dukan su su girma tare har lokacin girbi, a lokacin girbin zan gaya wa masu girbin, “Ku tuge ciyayin da farko a daura su dami dami sai a kona su, amma a tara alkamar a kai rumbunana.'”
Manshe k'ayk'rore, maay kakuwo b́borfetsosh sndewonat k'eron towaar eenne, maay kakuwo b́bodor k'es'irwotssh k'ero shino wad'eree, tawotse b́mis'etwok'owere jil jilon tiferee, sndewonmó kakude'er t t'iwots gac'eree› etetuwe.»
31 Sai Yesu ya sake yin magana da su cikin misalai, yana cewa “Za a kwatanta mulkin sama da kwayar mustad, wanda wani mutum ya shuka a lambunsa.
Iyesus manatsdabt k'osh jewro hank'o ett boosh b́keewi, «Ik'i mengstu ash iko dek'amt b́ tarots b́ shookts snafic' aaw arefaniye.
32 Wannan iri shine mafi kankanta cikin dukan iri. Amma bayan ya yi girma, sai ya fi dukan ganyaye dake lambun. Ya zama itace, har ma tsuntsayen sama su yi sheka a rassansa.”
Bihe shook jamotse muk'úniye bíeenormó mit jamoniyere bogfaniyee, mit eenonowere wotitwanee, kafwotswere waarr b jaabats kúto aade'er beetúne.»
33 Yesu ya sake fada masu wani misali. “Za a kwatanta mulkin sama da yisti da mace takan dauka ta kwaba gari da shi mudu uku har sai ya yi kumburi.”
Andoor dabt aryidek't b́keewi, «Dari mengstu mááts ikú keez tatsi k'ac'on s'eents buudonton b bad'its boot' shashniye bíari, boot' shash man boot' jamo b́ shashetwok'o b́ k'ali.»
34 Duk wadannan abubuwa Yesu ya fada wa taron cikin misalai. Babu abinda ya fada masu da ba a cikin misali ba.
Iyesus jam keewanotsi jewron ashuwotssh b́keewi, jewralonowere eegor keewratse.
35 Wannan ya kasance ne domin abinda annabin ya fada ya zama gaskiya, da ya ce, “Zan buda bakina da misali. In fadi abubuwan da ke boye tun daga halittar duniya.”
Man b́wotirwere nebiyiwon hank'o et guut'etso b́s'eenetwok'owe, «T keewo jewron aap'etwee, Datsan bi'azeeron tuut aashat beyirwo keewitwe.»
36 Sai Yesu ya bar taron ya shiga cikin gida. Amajiransa suka zo wurin sa suka ce, “Ka fasarta mana misalan nan a kan ciyayin da ke gonar”
Maniyere il Iyesus ashuwotsi jamik'rat moots k'azbkindi, b́ danifwotswere b́maand t'int, «Taarotsi k'ero ariyetso biitso noosh biishde keewwe» bo eti.
37 Yesu ya amsa kuma ya ce, “Shi wanda ya shuka iri mai kyau Dan Mutum ne.
Iyesuswere hank'o ett boosh bí aaniy, «Shooki sheengo shooktso ash na'oniye,
38 Gonar kuwa duniya ce; iri mai kyau kuma sune 'ya'yan mulkin. Ciyayin kuma sune 'ya'yan mugun,
Taaronúwe datsaaniye, shooki sheengmaniye Ik'i mengsti na'na'úwotsiye, k'eronwere Shed'ani na'na'úwotsiye.
39 magabcin da ya shuka su kuma shaidan ne. Girbin shine karshen duniya, kuma masu girbin sune mala'iku. (aiōn )
K'erman shookiye balangaro diblosiye, mááy kakwonúwere datsan b́s'uwi dúroniye, k'es'irwotswere melakiwotsiye. (aiōn )
40 Saboda haka, kamar yadda aka tara ciyayin aka kona su da wuta, haka ma zai faru a karshen duniya. (aiōn )
Arikon k'ero waad'de'er b́ saz saazon tifde'er mitsetwok'oo datsan s'uwor mank'o b́ wotiti, (aiōn )
41 Dan Mutum zai aiki mala'ikunsa, kuma su tara dukan abubuwan da ke sa zunubi daga cikin mulkinsa, da kuma wadanda su ka yi aikin mugunta.
Manoor ash na'o b́melakiwotsi woshitwe, boowere morro fiinetwok'o k'aliwotsnat gondon finru jamwotsi b́ mengstotse kakude kishitúnee,
42 Za su jefa su cikin korama ta wuta, inda za a yi kuka da cizon hakora.
Taaw gop'otso boon bojuwiti, manoknowere k'eet'i eenonat gásh k'aashon wotitwe.
43 Sa'an nan ne mutane masu adalci za su haskaka kamar rana a mulkin Ubansu. Bari mai kunnen ji, ya ji.
Kááwotsmó bonih mengstotse aawok'o golitúnee, shishets waaz detstso shiye!»
44 Mulkin sama kamar dukiya ce da ke boye a gona. Mutum ya samu sai ya boye ta, ya tafi cikin murna, ya sayar da mallakarsa kuma ya sayi filin.
Manats dabt Iyesus hank'owa bíet, «Dari mengstú goshi taalots áátsets gaaluniye biari, Ash iko gaalman b́ daatstsok'on aaniy aatsb́k'ri, b́ geneeúwtsatse tuutson amt́ b́ detsts jamo kemdek't goshi datsman kewbdek'i.»
45 Haka ma za a kwatanta mulkin sama da wani attajiri mai neman Lu'ulu'ai masu daraja.
Aaninwere Iyesus hnk'owa bíet, «Dari mengstu ink'u geyiru jaaktsoniye biariye,
46 Da ya sami lu'ulu'u daya mai darajar gaske, ya je ya sayar da dukan mallakarsa ya kuma saye shi.
Jaaktsmanwere ayidek't mangts ink'uwo b́ daatstsok'on amt b́ detsts jamo kemk'rat ink'uman kewb́dek'i.»
47 Haka kuma, za a kwatanta mulkin sama da taru da aka jefa cikin teku, ya kuwa tara hallitu iri-iri.
Manats dabt Iyesus hank'owa bíet, «Mank'o dari mengstu aats k'arots shap'ets mus'ikambuniye bíariye, biye b́ naar naaron mus'o kakuwituniye,
48 Da ya cika, sai masuntan suka jawo shi bakin tekun. Sai suka zauna suka tara kyawawan abubuwan a taska, amma munanan abubuwan, suka watsar da su.
B s'eentsok'on mus' detsirwots aats k'ari gúúratse geetsde kishitúnee, bede'ernwere sheeng sheengo mec'de k'ac'ots gedetúne, gond gondonó okaan juwitúne.
49 Haka zai kasance a karshen duniya. Mala'iku za su zo su ware miyagu daga cikin masu adalci. (aiōn )
Dúri s'uworowere hank'owe b́wotitiye, melakiwots waarr morretswotsi kááwwotsitse galdek'etúnye. (aiōn )
50 Za su jefa su cikin korama ta wuta, inda za a yi kuka da cizon hakora.
Gondwotsi taaw gop'ots juwitúne, manoknowere eeponat gásh k'ashone wotitiye.»
51 Kun fahimci dukan wadannan abubuwa? Amajiran suka ce da shi, “I”.
Ando aaniy Iyesus, «Jam han t'iwintsrteya?» bíet. Bowere «Ee doonzono!» boet.
52 Sai Yesu ya ce masu, “Saboda haka kowane malamin attaura da ya zama almajirin mulkin sama, yana kamar mutum mai gida wanda ya zaro tsoho da sobon abu daga taskarsa.”
Bíwere, «Eshe dari mengstú sheengshdek't b mist'ryo dants nemo daniífoo, k'ac'i mootse handronat nat wotts k'ac'o de'er weetu k'ac'uwots doonzoni bíariye» ett boosh bíaani.
53 Daga nan, sa'adda Yesu ya kammala ba da wadanan misalai, sai ya tafi ya bar wurin.
Iyesus jewranotsi keew b́ ishakon manoke k'azbíami.
54 Sai Yesu ya shiga yankinsa ya koyar da mutane a masujadarsu. Saboda haka suka yi mamaki suna cewa, “Daga ina wannan mutumin ya sami hikimarsa da al'ajibai?
B́ datso Nazret kito maants waat ayhudiyots Ik' bok'oniru maa mootse ashuwotsi b́danifere b́tesh, shishts jamwotswere adfetst hank'owa bo etfo, «Ashaan danitelefonat adits keewan eewkneya b́dowik'úna?
55 Wannan mutumin ba dan masassakin nan ba ne? Ba kuma sunan mahaifiyarsa Maryamu ba? Ba Kuma 'yan'uwansa sune, Yakubu da Yusufu da Saminu da kuma Yahuza ba?
Hań mito gashde doozfo nayiwoshna? B́ indwere Mariyami eteefúniyoshna? Bí eshwotswere Yak'obi, Yosefi, Sim'onnat Yhudnoshna?
56 Ba 'yan'uwansa mata na tare da mu ba? To daga ina wannan mutumin ya sami dukan wadannnan abubuwa?
B́mish mish jametswots hanoke nooknoshna? Eshe ashaan dani telefan eewkneya b́daatsi?»
57 Suka bata rai saboda shi. Amma Yesu ya ce masu, “Ai annabi bai rasa daraja sai dai ko a garinsa da kuma cikin iyalinsa.
Manatse tuutson bín de'aniyere bo oori. Iyesusmó «Nebiywo mango b́ t'ut'et b́ took datsatsonat b́ took maa mec'rotsne» bíet.
58 Kuma bai yi al'ajibai dayawa a can ba saboda rashin bangaskiyarsu.
Aman bok'aztsatse tuutson Iyesus manoke ay adits keewo fineratse b́tesh.