+ Mattiyu 1 >
1 Littafin asalin Yesu Almasihu Dan Dauda, Dan Ibrahim.
Ikhitabu eikya khikolo eikya Yeisu Klisiti mwana va Ibrahimu.
2 Ibrahim shine mahaifin Ishaku, Ishaku shine mahaifin Yakubu, Yakubu shine mahaifin Yahuza da 'yan'uwansa.
U Ibrahimu ale vise va Isakha, nu Isakha ale vise va Yakobo, nu Yakobo ale vise va Yuda nu vukolo vake.
3 Yahuza shine mahaifin Farisa da Zera, ta wurin Tamar. Farisa kuma shine mahaifin Hasruna, Hasruna kuma shine mahaifin Aram.
UYuta ale vise va Pelesi nu Sera khwa Tamali, uPelesi vise va Hezeloni, nu Hezeloni vise va Ramu.
4 Aram shine mahaifin Amminadab, Amminadab shine mahaifin Nashon, Nashon shine mahaifin Salmon.
U Ramu ale vise va Aminadabu, Aminadabu vise va Nashoni, nu Nashoni vise va Salimoni.
5 Salmon shine mahaifin Bo'aza ta wurin Rahab, Bo'aza shine mahaifin Obida ta wurin Rut. Obida shine mahaifin Yesse,
U Salimoni vise va Boazi khwa Rahabu, u Boazi vise va Obedi khwa Luti, u Obedi vise va Yese,
6 Yesse shine mahaifin sarki Dauda. Sarki Dauda shine mahaifin Sulaimanu ta wurin matar Uriya.
u Yese ale vise vantwa u Daudi. U Daudi ale vise va Sulemani khu dala va Uria.
7 Sulaimanu shine mahaifin Rehobo'am, Rehobo'am shine mahaifin Abija, Abija shine mahaifin Asa.
U Sulemani ale vise va Rehoboamu, Rehoboamu vise va Abiya, Abiya vise va Asa.
8 Asa shine mahaifin Yehoshafat, Yehoshafat shine mahaifin Yoram, Yoram kuma shine mahaifin Uziya.
U Asa ale vise va Yehoshafati, Yehoshafati vise va Yoramu, nu Yoramu vise va Uzia.
9 Uziya shine mahaifin Yotam, Yotam shine mahaifin Ahaz, Ahaz shine mahaifin Hezekiya.
U Uzia ale vise va Yothamu, u Yothamu vise va Ahazi, Ahazi vise va Hezekia.
10 Hezekiya shine mahaifin Manassa, Manassa shine mahaifin Amon, sannan Amon shine mahaifin Yosiya.
U Hezekia ale vise va Manase, u Manase vise va Amoni nu Amoni vise va Yosia.
11 Yosiya shine mahaifin Yekoniya da 'yan'uwansa, dai dai locacin da aka kwashe su zuwa kasar Babila.
U Yosia vise va Yekonia na vavahave useikhi ugwa khutoliwa ukhuluta khu Babeli.
12 Bayan kwasar su zuwa kasar Babila, Yekoniya shine mahaifin Sheyaltiyel, Sheyaltiyel shine mahaifin Zarubabel.
Va vile vatoliwe ukhuluta khu Babeli, u Yekonia ale visa va Shatieli, Shatieli ale khukhuye va Zerubabeli.
13 Zarubabel shine mahaifin Abihudu, Abihudu shine mahaifin Eliyakim, sannan Eliyakim shine mahaifin Azuru.
U Zerubabeli ale vise va Abiudi, Abiudi u vise va Eliakimu, u Eliakimu vise va Azori.
14 Azuru shine mahaifin Saduku. Saduku shine mahaifin Akimu, sannan Akimu shine mahaifin Aliyudu
Azori vise va Zadoki, nu Zadoki vise va Akimu, nu Akimu vise va Eliudi.
15 Aliyudu shine mahaifin Ali'azara, Ali'azara shine mahaifin Matana, sannan Matana shine mahaifin Yakubu.
U Eliudi ale vise va Elieza, nu Elieza vise va Matani nu Matani vise va Yakobo.
16 Yakubu shine mahaifin Yusufu maigidan Maryamu, wadda ta wurin ta ne aka haifi Yesu, wanda ake ce da shi Almasihu.
UYakobo vise va Yosefu ugosi va Maliya uvi umwene UYesu aholiwe, uveikhilangiwa vei Kilisite.
17 Tun daga Ibrahim zuwa Dauda, an yi tsara goma sha hudu ne, daga Dauda zuwa lokacin da aka kwashe su zuwa Babila, tsara goma sha hudu ne, sannan daga lokacin da aka kwashe su zuwa Babila zuwa Almasihu tsara goma sha hudu ne
Ifivumbukhu fyooni ukhuhuma khwa Ibrahimu impakha khwa Daudi fyale ifivumbukhu kumi ni fine, ukihuhuma khwa Davidi impakha ukhutoliwa ukhuluta khu Babeli ifivu mbukhu kumi ni fine nu khutoliwa ukhuhuma khu Bababeli impakha kwa kilisite ifivumbukhu kumi ni fine.
18 Ga yadda haihuwar Yesu Almasihu ta kasance. Mahaifiyarsa, Maryamu, tana tashi da Yusufu, amma kafin su yi aure, sai aka same ta da juna biyu ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
Ukhuholiwa khwa Yeisu khwale nde. Umamaye, UMaliya, UYosefu, vu ahilikhe eindanda sakha, vuva khamale ukhutolana pu UMaliya akhavonekha ukhuta aleinonehigo mumakha ga mepo umbalanche.
19 Mijinta, Yusufu, adalin mutum ne, amma ba ya so ya kunyatar da ita a sarari. Sai ya yi shawara ya sake ta a asirce.
Ugosi va mwene u Yosefu ale munu golofu sanogwe ukhukoncha isoni pa vanu. Pu akhalamula ukhundekha u ng'eincha va mwene khuvutitu avanu khitaluanya.
20 Yana cikin tunanin wadannan al'amura, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gareshi a mafarki, ya ce masa, “Yusufu, dan Dauda, kada ka ji tsoron daukar Maryamu a matsayin matarka. Gama abinda ke cikinta, ta wurin Ruhu Mai Tsarki aka same shi.
Pu avile isaga ndavule usuhwa Vantwa akhambonekhela mu njosi, akhata, “Yosefu mwana va Daudi, ulekhe ukhudwaada ukhutola uMaliyamu ndu dala vakho, ulwa khuva unchigo ugwaleinagwo gwa makha gamepo umbalanche.
21 Za ta haifi Da, za ka kira sunansa Yesu, domin za ya ceci mutanensa daga zunubansu.”
Puyaihola umwana udeemi puyavukhupa eitawa lya mwene vei Yesu, ulwa khuva ayikuvapo kha avanu va mwene.”
22 Duk wannan ya faru ne domin a cika abinda aka fada ta bakin annabin, cewa,
Aga gooni gahumile ukhuvonesya khila eikhikhyanchoviwe nu Ntwa ukhugendela munya malago vuita,
23 “Duba, budurwa za ta sami juna biyu sannan za ta haifi da, za su kira sunansa Immanuel”-ma'ana, “Allah tare da mu.”
“Lola, ung'enja uvisagonile nu gosi lusikhu pu iva nu chigo nu khuhola umwana udeemi, puvikhumwilangaga eilitawa lya mwene Imanueli”— khukhuta uNguluve paninie nufwe.”
24 Yusufu ya farka daga barci, ya yi kamar yadda mala'ikan Ubangiji ya umarce shi, sai ya dauke ta a matsayin matarsa.
U Yosefu akhasisimukha mutulu nukhugaha nduvu usuhwa va Nguluve ambulile ukhuta atole ave idala va mwene.
25 Amma Yusufu bai sadu da ita ba sai bayan da ta haifi da. Ya kira sunansa Yesu.
Pu leino sa gone nave impakha avile aholile umwana udeemi pu akhamwilanga eitawa lya mwene vei Yesu.