< Markus 9 >

1 Sai ya ce masu, “Hakika, ina gaya maku, akwai wasun ku anan da ba za su mutu ba, sai sun ga mulkin Allah ya bayyana da iko.”
Manatse tuut Iyesus, «Itsh aroniye tietiri and hanoke fa'anotsitse ik ikwots Ik'i mengstú een angnon b́ woor bobek'fetsosh k'irrawots fa'ane» bí eti.
2 Bayan kwana shida Yesu ya dauki Bitrus, da Yakubu, da Yahaya, ya kai su kan wani dutse mai tsawo, su kadai. Sai kamaninsa ya sake a gabansu.
Shirt aawoniye il Iyesus P'et'rosi, Yak'obnat Yohansn s'uzi b́ shutsats dek't, gur ayidek't eeno abaats kesh b́dek'i, bo shinatsno bí aro wone b́ wutsi.
3 Sai tufafinsa ya zama fari fat, yadda ba mai rinin da zai iya rininsa haka a duniya.
B́ shemonu ayidek't golbwutsi, dats jik'atse konwor mashtso mankok'o mayde'er s'ayintso b́falawokó b́ wotefetso nas'buutsi.
4 Sai Iliya da Musa suka bayyana gare su, suna magana da Yesu.
Manoor Eeliyasnat Musen be'eyat Iyesusnton bokeewefere boosh bobe'eyi.
5 Sai Bitrus ya amsa ya ce, malam, bari mu da muke anan mu kafa bukka uku, daya ta ka, daya ta Musa, da ta Iliya,
P'et'rosuwe Iyesussh, «Danyirwono! hanoke beyo noosh sheenge, eshe iko neesh, iko Musesh, iko Eliyassh wotit keez gofwotsi awone» bí eti.
6 Ya rasa abin da zai fada ne, don sun tsorota kwarai.)
B́danif keezwots ayidek't boshattsotse P'et'eros b́ keewirwo danatse b́teshi.
7 Sai ga wani gajimare ya zo ya rufe su, aka kuma ji wata murya daga gajimaren, “ta ce Wannan shine kaunataccen Dana, Ku saurare shi.
Dawnonu waat boon degb́dek'i, dawnotsno, «T shunts na'o haniye! bín k'ewere!» etiru k'ááro b́ shiyeyi.
8 Nan take da suka duba, ba su ga kowa ba, sai Yesu shi kadai.
Manóóro wongr ett aanat bo s'iile boganoke Iyesus s'uzi bako konnor be'aatsno.
9 Suna cikin gangarowa daga dutsen, sai ya kwabe su kada su gaya wa kowa abin da suka gani, sai bayan da Dan Mutum ya tashi daga mattatu.
Guri abaatse bo oot'or Iyesus, «Ash na'o k'irotse b́ tuufetsosh it bek'tsan konshor keewk'ayere» ett boon bí azazi.
10 Sai suka bar zancen a tsakaninsu, amma suka tamabayi junansu “mene ne tashin matattu” ke nufi.
B́keewtsono k'ebdek't bo nibots detsbodek'i, wotowa bako «K'irotse tuwa etaan eega etek'úna?» ett bo atsatsewo bo keeweyi.
11 Suka tambaye shi yaya malaman attaura suka ce Iliya zai fara zuwa?”
Bowere, «Muse nemo daniyirwots Eliyasiye shino weetwoni bo etir eegoshe?» ett bo aati.
12 Ya ce masu, laile ne Iliya ya fara zuwa ya raya dukan abubuwan. Don me a ka rubuta cewa Dan Mutum, zai sha wuya iri iri a kuma ki shi?
Bíwere hank'o ett boosh bíaanyi, «Arikee, Eliyasiyere shino weetwe, unono káátsitwe, ernmó, ash na'o mangts gondbek'o b́ dek'etwonat b́ gac'etwok'on guut'etso aawk'one?
13 Amma ina gaya muku Iliya ya riga, ya zo, amma sun yi masa abin da suke so su yi kamar yadda littatafai suka yi magana a kansa.”
Taamó Eliyasiye shino waare, b́ jangosh guut'etsok'on ashuwots boshuntsok'o bíats k'alrne» etirwe itsha.
14 Sa'adda suka dawo wurin sauran almajiran, suka ga taron jama'a masu yawa suna ta muhawara tare da manyan malaman attaura.
Iyesusnat b́ danif keezwotsn b́ danif ortswotsok aanat boowor ay ashuwots kakweyat boon gúúrdek't bo s'iili, Muse nemo danifwotsu b́ danifwotsnton bo moshfera bo teshi.
15 Da ganin sa, sai dukan taron yayi mamaki kwarai da gaske, suka dungumo wurinsa a guje, suna gaishe shi.
Ashjamo Iyesusi bobek'tsok'on adt bo tek'i, b́ maantsó wos't jamó bín bo aati.
16 Ya tambayi almajiransa, “Wacce muhawara ce kuke yi da su?”
Iyesuswere, «Bonton itmoosheyir eegi jange b́ teshi?» ett boon bíaat.
17 Daya daga cikin taron ya amsa masa”malam, ga shi na kawo maka dana don yana da beben aljani.
Ashuwots dagotse iko hank'o ett bí aani, «Danifono, gidik' woshts gond shayiron detsetso t na'onee n maants dek'waare,
18 Duk lokacin da ya tasar masa yakan buga shi har kasa, na kuma yi wa almajiranka magana su fitar sun kasa.
Bíyatse b́ twoor bín dike b́dikfoni, b́ nonotse úmbo kisht b́ gasho b́ k'ashfoni, bí atsonwere duunok'o shuu'ini b́ wutsefoni, kim shayirmano bo kishish n danifwotsi aatre b́ teshi, ernmó falratsne.»
19 Ya amsa masu ya ce ya ku mutanen zamaninnan marasa bangaskiya, har yaushe zan kasance tare da ku ina jimrewa? ku dai kawo mini shi.
Iyesuswere hank'o boosh bí eti, «It amaneraw ashaanots! awrish b́ borfetsone itnton t beeti? Awrish b́ borfetsone iti t k'amiti? Aab na'o t maants dowere!»
20 Sai suka kawo masa yaron. Da ruhun ya ga Yesu, nan da nan ya buge yaron jikinsa na rawa. Sai yaron ya fadi yana ta birgima, bakinsa yana kumfa.
Bowere na'o b́ maants dek'boweyi, kim shayirmanwere Iyesusi b́bek'tsok'on na'o dikdek't b́ s'ik'íyi, na'onwere datsats p'up'urefetst úmbó kisho dek'b́twi.
21 Yesu ya tambayi mahaifin yaron, Tun yaushe wannan abu ya same shi? Mahaifin yaron ya ce tun yana karami.
Iyesuswere na'o nihsh, «Shodan awre hake bín b́ detsi?» et bí aati. Nihonwere hank'o ett bí aani, «Marmat'on detstniye.
22 Ya kuwa sha jefa shi a ruwa da wuta, don ya halakar da shi. Idan zaka iya yin wani abu, ka ji tausayinmu ka taimakemu.
Úd'osho geeyat ayoto tawonat aatsots b́ fet'foni, ernmó k'alosh nfaliyal oona! noosh maac'o k'ewowe! nonowere tewu'e!»
23 Yesu ya ce masa, “In zan iya? Ai dukan abu mai yiwuwa ne, ga duk wanda ya gaskata.
Iyesuswere, «N faliyala etfi? Amanit ashosh jam keewo faletwe!» bí bí eti.
24 Nan da nan mahaifin yaron ya daga murya ya ce, Na ba da gaskiya. A kore mini rashin bangaskiyata.
Manoor na'o nih, «Amanonere amanitwe, ernmó amano tmawituu jam keewatse nee taan faliwee!» ett b́ kuhi.
25 Da Yesu ya ga taron na dungumowa a guje, sai ya tsawata wa bakin aljanin ya ce masa, “kai, beben aljani na umarce ka, ka fita daga wannan yaron kar ka sake shigar sa.
Iyesuswere ash ashuwots dimbirefetst bowaafe b́ bek'i, kim shayirmansh, «Nee dogonat gdik' wotts kim shayironó na'o atsotse n keshetwok'o anarnu bí atsots n kindrawok'o neen azazere!» ett b́ hadi.
26 Sai wannan aljanin ya daga murya ya fita ya rabu da wannan yaron. Sai yaro ya zama kamar mattacce, sai sauran mutanen suka ce, “Ai, yaron ya mutu.
Kim shayironúwere k'aari eenon k'eet'at, na'ono ay dek't b́ s'ik'iyakon b́ keshi, na'onúwere duunok'o wotb́wtstsosh aywotssh k'irk arbwtsi.
27 Yesu ya kama hannunsa, ya daga shi, sai yaron ya mike tsaye.
Ernmó Iyesus na'o kisho detsdek't tuuzbk'rí, na'onu tuut ned'b́wtsi.
28 Da Yesu ya shiga gida, sai almajiransa suka tambaye shi a kadaice, me ya sa muka kasa fitar da shi?”
Iyesuswere moots b́kindór b́ danifwots, «Eshe eegoshe kim shayiro noo kisho nomaawi?» ett bí aali boaati.
29 Ya ce masu, “Ai, irin wannan ba ya fita sai da addu'a.”
Bíwere, «Han naaro Ik' k'ononat s'oomiyon b́ wotiyala bako k'oshon eegonor keyatse.» et boosh bíaany.
30 Sai suka ratsa cikin Galili, amma ba ya son kowa ya san inda suke.
Iyesusnat b́ danifwotsn beyokman k'azk'rat Gelil weeron boami, b́ beyokono konwor b́danetwok'o Iyesus geeratse b́tesh,
31 Da yake koyar da almajiransa, ya ce masu lokaci na zuwa da za'a ba da Dan mutum a hannun mutane, za su kuwa kashe shi, sa'adda aka kashe shi kuma, bayan kwana uku zai tashi.
Man b́wottsonwere Iyesus b́ danifwotssh, «Ash na'o ashuwots kishots besheyar ímetwe, bo were bín úd'itúne, úd'eyakonmo keezl aawots tuwitwe.» etfetst boon b́daniri b́ tesh.
32 Amma fa ba su fahimci maganar ba, suna kuma jin tsoron tambayarsa.
B́ danifwotsmó keewan t'iwintsde'atsno, bo aatrawok'oyisho shatbowtsi.
33 Sai suka zo kafarnahum. A lokacin da ya ke cikin gida, ya tambayi Al'majiransa, Menene ku ke magana a kansa a hanya?
Iyesusnat b́ danifwots K'frnahom maants bo waa, Iyesus moots b́ kindihakon b́ danifwotssh, «Weratse waafetsat it mooshiru keewo eebi b́teshi?» et boon bíaati.
34 Amma suka yi shiru. don suna gardama da junansu akan hanya, a kan wane ne mafi girma.
Eree bomó s'ik et bobeyi, manwere weratse bo befere, «No únetsitse bogo kone?» et bo mooshfere boteshtsotsna.
35 Sai ya zauna, ya kira al'majiransa goma sha biyu, yace masu duk wanda ya ke so ya zama na fari, dole ya kankantar da kansa, sa'annan ya bautawa sauran duka.
Bíwere be b́dek'iyakon tatsegitwotsi s'eegdek't, «Konwor wotowa asho shintso wotosh b́geyiyal únoniyere shuuts wotáár únosho guuts woto bín geytwe» bí et.
36 Sai ya dauko karamin yaro a hannunsa ya sa shi a tsakiyarsu. Ya rumgome shi a kafadarsa ya ce masu.
Na'í marmat' iko dek'wat bodagots ned'í bík'ri, gep'dek'tnu boosh hank'o bí et,
37 Dukan wanda ya karbi dan karamin yaron nan a cikin sunana ni ya karba, kuma dukan wanda ya karbi wani, ni ya karba, bai kuma karbeni ni kadai ba, duk da wanda ya aiko ni.”
«Nana'anotsitse ikok'o t shúútsosha err dek'etwo taano dek'etwe, taano dek'etu jamo taan b́woterawo taan woshtso dek'etwe.»
38 Sai Yahaya ya ce masa, Malam mun ga wani yana fitar da aljanu da sunanka mun yi kokari mu hana shi domin ba ya tare da mu.
Yohans Iyesussh, «Danifono ash ikoniye n shúútson fo'erawo b́kishfere nobek'i, ernmó, noonton wotob́k'aztsotse bazirone» bí et.
39 Sai Yesu ya ce masu ku kyale shi domin babu wanda zai yi irin wannan babban aikin, sa'annan ya fadi wasu maganganu mara sa kyau a kanmu.
Mannowere Iyesus hank'o bí et, «T shúútson adits keewo finefetsr manóór ti atsats gondo keewitwo bí altsotse k'ayk'rore, bazi k'ayere,
40 Duk wanda ba ya gaba da mu, na mu ne.
Noon k'eferaw jamó nontoniye,
41 Duk wanda ya ba ku ruwa ku sha domin kuna na Almasihu, gaskiya nake fada maku ba za ya rasa ladansa ba.
Aroniye itsh ti etiri, Krstosk it wottsosh t shúútsosh dab́ aats ik brc'k'o itsh ishitwo b́ k'awntso t'ud'atsee» bíet.
42 Amma duk wanda ya sa kananan nan tuntube, ya fi kyau a rataya masa dutsen nika a jefa shi a cikin teku.
«Konwor asho taan amaniru nana'a múk'anotsitse ikosh t'ug b́ wotoniyere di' shúts mango b́bimbats tífde'er aats k'arots b́ juwewo k'anefe.
43 Idan har hannun ka zai sa ka yi tuntube, zai fi kyau ka yanke shi. Domin zai fi kyau ka shiga aljanna da hannu daya da ka shiga jahannama da hannu biyu. (Geenna g1067)
Mansh n kishu neesh t'ugo bwotiyal k'ut'de juk'rowe! git kisho deshfetsr gahanemits n juwewoniye kish k'ut' wotar kash weero maants n kindo k'anefe. (Geenna g1067)
44 (Inda tsutsotsi basu mutuwa, wutar kuma bata mutuwa).
Gahanem b́ shipir ash maafo k'irraka, b́ taawo tahraw beyoke.
45 Idan kafarka za ta sa ka yi tuntube, ka yanke ta ka yar. Zai fi kyau ka shiga aljanna da kafa daya da ka shiga jahannama da kafa biyu. (Geenna g1067)
N tufo neesh t'ugo b́ wotitkawotiyal, k'ut'de juk'rowe, git tufo deshfetsr gahanemits n juwewoniyere, dúr wotar kashomaants nkindo neesh k'anefe. [ (Geenna g1067)
46 (Inda tsutsotsi basu mutuwa, wutar kuma bata mutuwa).
Gahanem b́ shipro k'irrawo, b́ tawo tahraw beyoke.]
47 Idan idonka zai sa ka yi tuntube, ka kwakule shi ka yar, domin gwamma ka shiga mulkin Allah da ido daya, da a jefa ka cikin wuta da idanu biyu. (Geenna g1067)
Ni ááwonwere neesh t'ugo b́wotitka wotiyal kishde juk'rowe, git ááwo deshfetsr Gahanemits n juwewoniyere ik ááwetso wotar Ik'i mengstots kindo neesh k'anefe. (Geenna g1067)
48 Inda tsutsotsi basu mutuwa, wutar kuma bata mutuwa.
Gahanemitse ash mááf shipro k'irraka, b́ tawonwere tahrakee.
49 Domin da wuta za a tsarkake kowa.
Wosho beeron b́ s'aynfok'o, asho ik ikon tawon s'ayno bín geyitwe.
50 Gishiri yana da kyau, amma idan ya rasa zakinsa, ta ya ya za ka sa shi yayi zaki kuma? Ku kasance da zaki, kuma ku yi zaman lafiya da kowa.
Beero sheenge, ernmó, beeri shaawo b́t'út'al eegneyá bín it shawshiti? «Ititsere shuneyi beeri shaawo beewe, it atsastewo ik wotarr jeenon beewere, » bí et.

< Markus 9 >