< Markus 8 >
1 A kwanakin nan, akwai wani gagaruman taron mutane, kuma basu da abincin ci. Yesu ya kirawo almajiransa yace masu,
Mu naku ejo, lyaliga lilio liijo elindi enene, na bhaliga bhatali na bhilyo. Yesu nabhabhilikila abheigisibhwa bhae nabhabhwila,
2 “Ina tausayin taron mutanen nan domin kwana uku kenan suna nan tare da ni babu abinci.
“Enilisasila liijo linu, abhagendelela okubha nanye kwa naku esatu na bhatali na bhilyo.
3 Idan na salame su su koma gidajensu ba tare da sun ci abinci ba, za su galabaita a hanya domin gidajensu na da nisa.”
Nikabhanyalaganya bhasubhe mumisi jebhwe bhachali kulya abhatula okukabha munjila ku songa ya injala. Na bhandi bhebhwe bhasokele kula muno.”
4 Almajiransa suka amsa masa cewa, “A ina za mu iya samu gurasa a wannan jeji da zai ishi wadannan mutane haka?”
Abheigisibhwa bhae nibhamusubhya, “Echibhona aki emikate ejokwiya okulisha abhanu bhanu mwibhala linu lisigilwe?”
5 Ya tambaye su, “gurasa nawa kuke da su?” Sai suka ce, “Bakwai.”
Nabhabhusha, mulina bhibhala bhilinga ebhye mikate?” Nibhaika, “Musanju”.
6 Ya umarci mutanen da su zauna. Ya dauki gurasar bakwai, bayan da ya yi godiya, ya kakarya gurasar, sa'annan ya umarci almajiransa da su raba wa mutanen. Su kuwa suka raba masu.
Nalilagilila liijo bhenyanje ansi. Nagega mikate musanju, namusima Nyamuanga, no kujibhutula. Nabhayana abheigisibhwa bhae bhajite imbele yebhwe, na bhene nibhajita imbele ya liijo.
7 Suna kuma da kananan kifaye kadan. Bayan da ya yi godiya akan su, ya umurci almajiran su rabawa mutanen.
One bhaliga bhali na jinswi notwela jitali nyafu, bhejile bhamala okusima, nabhalagilila abheigisibhwa bhae bhabhagabhile bhinu one.
8 Sun ci sun koshi. Suka tattara ragowar, har sun cika kwanduna bakwai.
Bhalie nibheguta. Nibhakofya ebhibhala bhinu bhyasagile, ebhikapo bhinene musanju.
9 Akwai maza kimanin dubu hudu a wurin. Yesu ya sallame su.
Bhaliga nibhalebhelela bhanu bhiumbi bhina. Mbe nabhasiga bhagende.
10 Nan take, ya shiga jirgin ruwa da almajiransa zuwa shiyyar Dalmanuta.
Okwiya nashabhala mubhwato na abheigisibhwa bhae, mbe nibhagenda mu mabhala ga Dalmanuta.
11 Sai Farisawa suka zo suka fara gardama da shi. Suna nema ya nuna masu alama daga sama, domin su gwada shi.
Okumala Abhafarisayo nibhauluka anja na nibhamba okubhambashanya nage. Bhaliga nibhenda abhayane echibhalikisho okusoka mu lwile, kwo kumulegeja.
12 Ya ja numfashi a ruhunsa yana cewa, “Don me wannan tsarar tana neman alama. Hakika ina gaya maku, babu wata alama da za a ba wannan tsarar.”
Neganilisha muno mu mwoyo gwae naika, “Kulwaki olwibhulo lunu oluyenja echibhalikisho? Enibhabhwila emwe chimali chitalio chibhalikisho chinu echisosibhwa ku lwibhulo lunu.”
13 Sai ya bar su ya sake shiga jirgin zuwa hayin tafkin.
Okumala nabhasiga, nashabhala lindi mubhwato, nasokao naja ebhala lindi.
14 A lokacin nan, almajiransa sun manta su dauki gurasa. Domin gurasa daya ce tak a garesu cikin jirgin ruwan.
Mu mwanya ogwo abheisibhwa bhalabhiywe okugega emikate. Bhaliga bhatana mikate nolwo kabhala na kamwi kukila kanu kaliga mubhwato.
15 Ya gargade su, “ku yi hattara da yisti na Farisawa da Yisti na Hirudus.”
Nabhakomelesha no kwaika ati, “Mukabhuke na mwikenge ingulu ye chifwimbya cha bhafarisayo ne chifwimbya cha Herode.
16 Almajiran suka fara tattaunawa a tsakaninsu, “Saboda ba mu da gurasa ne.”
Abheigisibhwa nibhaika abhene kwa bhene, “Kusonga chitana mikate.”
17 Yesu yana sane da wannan, sa'annan ya ce masu, “Don me kuke tattaunawa akan rashin gurasa? Har yanzu baku gane ba? Har yanzu ba ku da sane? Ko zuciyar ku ta duhunta ne?”
Yesu alimenyele linu, nabhabhwila, “Kulwaki omwaikana okulubhana no okulema okubha ne mikate? Muchali kumenya? Muchali kusombokelwa? Emitima jemwe jabhee miyangu? (mikomee)?
18 Kuna da idanu, ba ku gani? Kuna da kunnuwa, ba ku ji? Ba ku tuna ba?
Muli na meso, mutakulola? Muna amatwi, mutakungwa? Mutakwichuka?
19 Da na kakkarya gurasar a cikin mutane dubu biyar, kwanduna nawa kuka samu ragowa? Suka ce masa, “Goma sha biyu.”
Anu najigabhanyishe emikate ku bhanu bhiumbi bhitanu, mwagegele bhikapo bhiliga bhinu bhyaliga bhijue bhibhala bhye mikate?” Nibhamusubhya ati, “Ekumi na bhibhili.”
20 Kuma da na kakarya gurasa bakwai a cikin mutane dubu hudu, kwanduna nawa kuka dauka cike da ragowar? Suka ce masa, “bakwai.”
Na nejile najigabhanyishe mikate musanju ku bhanu bhiumbi bhina, mwagegele bhikapo bhilinga?”
21 Ya ce masu, “har yanzu baku gane ba?”
Nibhaika ati, “Musanju.” Muchali kusombokelwa?”
22 Sun zo Baitsaida. Mutanen wurin suka kawo masa wani makaho, sai suka roke shi ya taba shi.
Nibhaja Bethsaida. Abhanu abho nibhamuleta ku Yesu omunu muofu na nibhamulembelesha Yesu amukunieko.
23 Yesu ya rike hanun makahon, ya jagorance shi zuwa bayan kauyen. Da ya tofa yawunsa a idon mutumin, kuma ya dora hanunsa akan mutumin, sai ya tambaye shi “kana ganin wani abu kuwa?”
Yesu namugwata no kubhoko omuofu ulya, no kumutangasha anja yo musi. Namufubhulila amachwanta ku meso gae nokugolola amabhoko gae ingulu ya meso gae, namubhusha ati, “Oulola chona chona?”
24 Ya daga ido sai ya ce, “ina ganin mutane na tafiya kamar itatuwa.”
Alalamie ingulu no kwaika, “Enilola abhanu na bhene abhabhonekana uti mati agalibhata.”
25 Ya sake dora masa hannu a idanuwansa, mutumin ya bude idanuwansa, sai ya fara ganin gari da kyau.
Nio nagolola lindi amabhoko gae ingulu ya meso gae, omunu ulya neguka ameso gae, nalola lindi, mbe nalola bhuli chinu kisi.
26 Yesu ya sallame shi zuwa gidansa nan take, ya ce masa, “kada ka shiga cikin garin”
Yesu namusiga agende ika na namubhwila, “Wasiga kwingila mu musi.”
27 Yesu da almajiransa sun shiga kauyukan kaisariya ta Filibi. Da suke kan hanya, sai ya tambaye su, “Shin wanene mutane ke ce da ni?”
Yesu nagenda na bheigisibhwa bhae naja mu misi eja Kaiseria ya Filipi. Anu bhaliga bhali munjila nabhabhusha abheigisibhwa, Abhanu abhanyaika ati anye nanyega?”
28 Suka amsa masa suka ce, Yahaya mai Baftisma. Wasu suka ce, “Iliya”. wadansu kuma, 'Daya daga cikin anabawa”.
Nibhamusubhya nibhaika ati, Yohana omubhatijaji. Abhandi abhaika ati, 'Eliya' na abhandi, ni umwi wa Abhalagi.”
29 Ya tambaye su, “Amma me ku ke ce da ni?” Bitrus ya ce, “Kai ne Almasihu.”
Nabhabhusha, “Nawe emwe omwaika ati anye nanyega? “Petro namubhwila, “Awe uli Kristo.” (Masihi).”
30 Yesu ya umarce su kada su gaya wa kowa game da shi.
Yesu nabhakomelesha bhasiga kubhwila munu wona wona ejo kulubhana no mwene.
31 Sai ya fara koya masu cewa, dole ne Dan Mutum ya sha wahala, dattawa da marubuta da manyan Firistoci zasu ki shi, a kuma kashe shi. Bayan kwana uku, zai tashi daga matattu.
Namba okubheigisha ati Omwana wo munu kumwiile anyake kwe misango miyafu, na kajo okulemwa na bhatangasha na abhagabhisi abhakulu, na abhandiki, na kajo kwitwa, na kulunaku lwa kasatu kasuluka.
32 Ya fadi wannan afili. Sai Birus ya ja shi gefe ya fara tsauta masa.
Aikile ganu abhwelu. Niwo Petro namugega namusubhya kumbali namba okumugonya.
33 Amma Yesu ya juya ya dubi almajiransa sa'annan ya tsautawa Bitrus yana cewa, “Ka koma bayana Shaidan, domin kana kula da abubuwan mutane ne kawai, ba na Allah ba.”
Mbe nawe Yesu ekebhukie no kubhalola abheigisibhwa bhae no okumugonya Petro no kwaika, “Subha inyuma yani Shetani! Utakukukwa emisango ja Nyamuanga, atali emisango eja abhanu.”
34 Sai ya kira taron jama'ar da almajiransa a wuri daya, ya ce masu, “Duk wanda yake so ya bini, dole ne ya musunci kansa, ya dauki giciyensa ya biyo ni.
Okumala nabhilikila liijo amwi na abheigisibhwa bhae, no kubhabhwila, “Alabha alio omunu unu Kenda okundubha eganye omwene-la, agege omusalabha gwae, na andubhe.
35 Domin duk wanda yake so ya ceci ransa zai rasa shi, amma duk wadda ya rasa ransa domina da kuma bishara zai cece shi.
Kulwo kubha wona wona unu Kenda okukisha obhulame bhae, kabhubhusha, na wona wona unu kenda okubhusha ubhulame ingulu yani na ingulu yo omusango gwo bhwana, kabhukisha.
36 Me zai amfani mutum idan ya sami dukan duniya sannan ya rasa ransa.
Omunu ejimusakila-ki, akabhona Echalo chona, no kumala nafwilwamo obhulame bhwae?
37 Me mutum zai bayar amaimakon ransa?
Omunu katula okusosha-ki chinu chitambene no bhulame bhwae?
38 Duk wanda ke jin kunyata ko maganata a wannan mazinaciyar tsara mai zunubi, Dan Mutum ma zai ji kunyarsa a lokacin da ya dawo cikin daukakar Ubansa da Malaiku masu tsarki.”
Wona wona unu kandolela jinswalo ne misango Jani mu lwibhulo lunu olwo bhulomesi no lwibhulo lwa abhebhibhi, Omwana wo munu one alimulolela nswalo alibha aja mu bhukama obhwa esemwene amwi na Bhamalaika abhelu.