< Markus 4 >

1 Ya kuma fara koyarwa a bakin teku. Akwai babban taro kewaye da shi, sai ya shiga cikin jirgin ruwa a cikin tekun, ya kuwa zauna. Duk taron kuwa na kan tudu a bakin tekun.
Lelo katumbwa kuyegana mbwega ya bahari. Ni bandu banyansima baisi ni kunteteleka, kayingya nngalaba mmase nikutama, bando boote bayii pa mbwega kuyumo.
2 Ya koya masu abubuwa da yawa da misalai, a cikin koyawarsa ya ce masu,
Na kaba yegana mayaulio ganyansima kwa mifano, na kaakoya kwabe kwa amyegano gake.
3 “ku saurara! wani mai shuka ya tafi shuka.
pekayeni, mpanzi ayeyi kupanda.
4 Yana cikin yafa iri, sai wadansu iri suka fadi a kan hanya, tsuntsaye kuma suka zo suka tsince su.
Yakapanda mbegu yenge yatumbwike munndela, ni iyuni baisi kabasonywa.
5 Wadansu kuma suka fadi a kan dutse inda ba kasa dayawa. Nan da nan kuwa suka tsiro saboda rashin zurfin kasa.
Mbegu yenge yatumbwike kumiamba, ntopo ukando wanyansima. Mara za yomike, mwalo ntopo ukando wanyansima.
6 Da rana fa ta daga, sai suka yankwane da yake ba su da saiwa sosai, sai suka bushe.
Yakupita bai lisoba, zayomike, mwalo zai ntopo mikega.
7 Wadansu kuma suka fadi cikin kayayuwa su ka yi girma sai kayayuwan suka shake su, ba su yi tsaba ba.
Mbegu yenge yatumbwike mumiiba. Miiba yakoi nikuiteteleka, na ibelike kwa kilebe.
8 Wadansu kuma suka fadi a kasa mai kyau, suka yi yabanya, suka yi tsaba, suka yi girma, wadansu ribi talattin wadansu sittin, wadansu kuma dari”.
Mbegu yenge yatumbwike pa ukando unoike na yaabelike matunda palioka zikola nikuyongeyeka, yenge yabelike mara thelathini zaidi, ni yenge sitini zaidi, ni yenge mara mia”.
9 Sai ya ce, Duk mai kunnen ji, ya ji,”
Kaakoya, “ywa bini makutu yakuyowa na ayowe”.
10 Sa'adda Yesu yake shi kadai, wadanda suke kusa dashi tare da sha biyun suka tambaye shi ma'anar misalan.
Yesu palyo aiyika yake, balyo karibu yake ni balyo komi ni ibele kaba nlokiya kuhusu mifano.
11 Sai ya ce masu, “ku an yardar maku, ku san asirin mulkin Allah, amma ga wadanda ba su cikinku, komai sai a cikin Misalai,
Kaakokeya kwabe, kwinu mpatike siri ya ufalume wa Nnongo. lakini baapanza kila kilebe ni mifano.
12 don gani da ido sun gani, amma ba su gane ba. ji kuma, sun ji, amma ba su fahimta ba, don kada su juyo a gafarta masu,”
Ili kabalola, ndiyo ulola, lakini babona kwaa, kwaeyo hapo bayowa ndiyo uyowa, lakini batanga kwaa amasivyo batendebuka ni Nnongo angaliwasamehe.”
13 Ya ce masu, “Ashe, ba ku fahimci wannan misalin ba? yaushe za ku fahimci sauran?
Kaakokeya kwabe “je ntangike kwa mfano gono? muwesa buli kutanga mifano yenge?
14 Mai shukan nan fa maganar Allah yake shukawa.
Mpandi alipanda neno.
15 Wadanda suka fadi a hanyar kuwa, su ne kwatancin wadanda. a aka shuka mganar a zuciyarsu, Da suka ji, nan da nan sai shaidan ya zo ya dauke Maganar da aka shuka a zuciyarsu.
Benge ni balyo baatumbwike mmbwega ya ndela palyolyaulyo laapandikwe. Hapo bayowine, mara nsera kaaisa ni kulitola lya ulyo lipandikwe nkati yabe.
16 Haka kuma wadanda aka shuka a wuri mai duwatsu, sune wadanda da zarar sun ji Maganar sai su karba da farin ciki.
ni benge balyo bapandikwe kunani ya miamba, j ambao, apo baliyowa liyanlyo, ulitola kwa haraka ni kupulai.
17 Su kuwa basu da tushe, ba su da karfi, idan kunci ko tsanani ya zo saboda kalmar, nan da nan sai su yi tuntube.
na ntopo mikega nkati yabe lakini huvumilia kwa muda mfupi. Halafu tabu na usumbufu apo viisa kwa sababu ya liyanlyo, mara hujikwaa.
18 Wadansu kuma su ne kwatacin wadanda suka fadi cikin kayayuwa, sune wadanda suka ji Maganar,
Ni benge balyo bapandikwe mmiba. wanalisikia nlieyaulyo,
19 amma abubuwan duniya, da rudin dukiya da kuma kwadayin wadansu abubuwa, sukan shiga su shake Maganar, har ta zama marar amfani. (aiōn g165)
Lakini masumbufu ya lunia, udanganyifu, mali, na tamaa za mambo genge, hubayingia na kulisonga liyaulyo, na linashindwa kuzaa matunda. (aiōn g165)
20 Wadanda aka shuka a kasa mai kyau kuwa, sune kwatancin wadanda suke jin Maganar, su karba, su kuma yin amfani da ita wadansu ribi talatin, wadansu sittin, wadansu dari.”
Kubi ni balyo bapandikwe kulukando lunogine. Bando kuliyowa liyaulyo na kulipokea na kuzaa matunda: baadhi thelathini, ni baadhi sitini, ni baadhi mia yimo”.
21 ya ce masu, “Shin, ana kawo fitila a cikin gida don a rufe ta da kwando ko a ajiye ta a karkashin gado? ku kan kawo ta ne don ku dora ta a kan madorinta.
Yesu kabakookeya “je muletage mnyumba ni kubeka pae ya kitongo, au pae ya lusase? Huileta nnyumba na kuibeka kunani ya kiango.
22 Ba abin da yake boye, da baza a sani ba ko kuma ba abinda ke asirce da bazaya bayyana a fili ba.
Kwa kuwa ntopo kilebe sa kuiya ambacho kitanganika kwaa, na ntopo siri ya kuitanga kila mundu.
23 Bari mai kunnen ji, ya ji!''
Oyo abini makutu ya uyowa, na ayowe!”
24 Sai ya ce masu, ku mai da hankali a kan abin da kuka ji, Mudun da ka auna, da shi za a auna maka, har ma a kara maka.
Kabaakokeya m'be makini kwa eso mukiyowa kwa kuwa kipimo mpimacho, ndicho mtachopimiwa, na itaongezwa kwinu.
25 Domin mai abu akan karawa, marar abu kuma za a karba daga wurinsa a kuma karawa mai shi.”
Kwa kuwa ywembe abinaso, atapokeya zaidi, ni yalyo ntopo kilebe, kuoma kwake vyatolwa ni vile abinavyo”.
26 Sai ya ce, “Mulkin Allah kamar mutum yake mai yafa iri a kasa.
Kakoya, upalume wa Nnongo bate kuufananisha ni mundu apandike mbegu kuukando.
27 A kwana a tashi har irin ya tsiro, ya girma bai kuwa san ta yaya aka yi ba.
Aagonzike kilo ni kuyumuka bwamba, mbegu ya mei ni kukola, japo atangike kwaa uko yaomi.
28 Kasa da kanta, takan ba da amfani, tsiro shine ne na farko,
Dunia hupiya mbegu yene, kwanza majini, halafu maua, halafu mbegu zilizokomaa.
29 Sai kai, sa'anan sai kwaya mai kwari. Sa, adda amfani ya nuna, sai ya sa lauje ya yanke nan da nan, wato kaka ta yi kenan.”
Apo mbegu ipile hupeleka mundu kwa sababu mavuno gaike.
30 Ya kuma ce, “Da me za mu kwatanta Mulki Allah? ko kuwa da wane misali za mu misalta shi?
Na kaakoya tuufananishe upwalume wa Nnongo ni kilebe gani, au tutumia mpwano wa kele kuuelezea?
31 Kamar kwayar zarra yake wadda, in an shuka ta, ko da yake ita ce mafi kankanta cikin kwayoyi a duniya.
Kati mbegu ya haradali, ambapo yapandikwe nzunu muno kuliko mbegu zote mudunia.
32 Duk da haka in an shuka ta, sai ta yi girma fiye da duk sauran ita-tuwan da ke a jeji tayi manyan rassa, har tsuntsaye su iya yin sheka arassanta.”
Hata, wakati ipandikwe, iba ngolo muno kuliko mitela yenge mubustani, na iba ni matambe makolo hata iyuni wakunani kusenga iyota yabe mmwilili.
33 Da misalai da yawa, irin wadannan ya yi masu Magana, dadai gwargwadon ganewarsu,
Kwa mipwano yanyansima ateyegana ni kukaya liyaulyo kwabe, kwa eyo batangike,
34 ba ya fada masu kome sai da misali, amma a kebe, yakan bayyana wa almajiransa dukan abu.
Na aakokiye kwaa bila mipwano. Lakini apo abiyila yake, kaakokeya kila kilebe benefunzi bake.
35 A ranan nan da yama ta yi yace masu “Mu haye wancan ketaren.”
Lisiku iyo, kitamunyo kaakaya kwabe, “Tuyende uko upande wa nyaibele”.
36 Sai suka bar taron, suka tafi tare da shi acikin cikin jirgin. wadansu jirage kuma na tare da shi.
Eyo kabaleka bandu banyausia, kabantola Yesu, muda huo abinngalaba. Ngalaba yenge yabipamwepe ni ywembe.
37 Sai babban hadari da iska mai karfi ya taso, rakuman ruwa kuma na ta girgizawa cikin jirgin, har jirgin ya cika.
Na upepo nkale wate uma ni dhoruba ni mase kayayingiya mungalaba ni ngalaba yabi itolile.
38 Yesu kuwa na daga karshen bayan jirgin a kan kujera, yana barci, sai suka tashe shi, suka ce masa “Malam za mu hallaka ba ka kula ba?”
Mwene Yesu abi mulishetri, agonzike kumuto. Kabannyumuya, kabakoya, “mwalimu ustuka kwaa twee twando waa?”
39 Sai ya farka, ya tsawata wa Iskar. Ya kuma ce wa ruwan tekun, “Ka natsu! ka yi shiru!” Sai Iskar ta kwanta, wurin duk ya yi shiru.
Kayumuka, kaukaya upepo na kaikokeya bahari itolii ipolee”, upepo walei kupuka, na kwa bii poloi.
40 Ya ce masu, “Don me kuka firgita haka? Har yanzu baku da bangaskiya ne?”
kaoya kwabe, “mwalowa kele mwando yogopa?”je nke bado ntopo ni imani?
41 Sai suka tsorata kwarai suka ce wa juna, “wanene wannan kuma, wanda har Iska da teku ma suke yi masa biyayya?”
Bayingi ni hofu ngolo nkati yabe na kabakoyana bene kwa bene, “Yuno nyai lelo, upepo ni mase gando kun'yogopa?

< Markus 4 >