< Markus 3 >
1 Sai kuma ya sake tafiya cikin Majami'a sai ga wani Mutum mai shanyayyen hannu.
Ponovno je vstopil v sinagogo; in tam je bil človek, ki je imel izsušeno roko.
2 Wadansu mutane suna kallonsa sosai, su gani ko zai warkar da shi a ranar Asabar. don su zarge shi.
In opazovali so ga, ali ga bo ozdravil na šabatni dan; da bi ga lahko obtožili.
3 Yesu ya ce wa mai shanyayyen hanun “Ka tashi ka tsaya a tsakiyar kowa.”
In človeku, ki je imel izsušeno roko, reče: »Stopi naprej.«
4 Sai ya ce wa mutane, “Ya dace a yi abu mai kyau aranar Asabar ko a yi mugunta; a ceci rai, ko a yi kisa? “Amma suka yi shiru.
In jim reče: »Ali je na šabatne dneve zakonito delati dobro ali delati zlo? Rešiti življenje ali ubiti?« Toda molčali so.
5 Sai ya dube su cikin fushi, yana bakin ciki da taurin zuciyar su, ya ce wa mutumin ka mikar da hanunka, sai ya mikar da hanunsa Yesu kuwa ya warkar da shi.
Ko je z jezo pogledal na te naokoli, užaloščen zaradi trdote njihovih src, reče človeku: »Iztegni svojo roko.« In iztegnil jo je; in njegova roka je bila v celoti ozdravljena, tako kot druga.
6 Sai Farisiyawa suka fita da sauri zuwa wurin mutanen Hirudus suka shirya yadda za su kashe shi.
In farizeji so odšli ter se s herodovci nemudoma posvetovali zoper njega, kako bi ga lahko pokončali.
7 Sai Yesu da almajiransa, suka tafi bakin teku. sai mutane dayawa suka bi shi, daga Galili da Yahudiya
Toda Jezus se je s svojimi učenci umaknil k morju, in sledila mu je velika množica iz Galileje in iz Judeje
8 Daga Urushalima da Edom gaba da Urdun da kewayan Taya da Sidon, da baban taro, ya ji abinda yake yi. suka zo wurinsa.
in iz Jeruzalema in iz Idumeje in iz onstran Jordana; in tisti okoli Tira in Sidóna, velika množica je prišla k njemu, ko so slišali, kakšna velika dela je storil.
9 Ya tambayi almajiransa su shirya masa karamin jirgin ruwa domin yawan mutane, domin kada su murkushe shi.
In svojim učencem je rekel, da naj ga zaradi množice pričakuje majhna ladja, da ne bi pritiskali nanj.
10 Ya warkar da mutane da yawa, yadda duk wadanda suke da cuttutuka suna kokari su taba shi.
Kajti mnoge je ozdravil; tako da so pritiskali nanj, da bi se ga dotaknili, kateri so imeli nadloge.
11 Duk sa'adda kazaman ruhohin suka ganshi, sai su durkusa a gabansa su yi ihu da karfi su ce, kai Dan Allah ne.”
In kadar so ga zagledali nečisti duhovi, so pred njim padali dol in vpili, rekoč: »Ti si Božji Sin.«
12 Ya umarce su da karfi kada su sa a san shi.
In strogo jim je zapovedoval, da naj ga ne razglašajo.
13 Ya hau saman dutsen, ya kira wadanda yake bukar su, su zo wurinsa.
In povzpne se na goro ter pokliče k sebi katere je hotel, in prišli so k njemu.
14 Ya zabi guda goma sha biyu (ya kira su manzanni). Wadanda zasu kasance tare da shi, ya kuma aike su, su yi wa, azi,
In določil jih je dvanajst, da bi bili z njim in da bi jih lahko poslal naprej oznanjat
15 Ya kuma basu Ikon fitar da aljanu.
ter bi imeli oblast, da ozdravljajo bolezni ter da izganjajo hudiče.
16 Ya zabi guda goma sha biyu wato Saminu kuma yaba shi suna Bitrus.
In Simonu je dal vzdevek Peter;
17 Yakubu dan Zabadi da Yahaya dan-uwan Yakubu wanda ya basu sunan Buwanarjis watau 'ya'yan tsawa,
in Jakoba, Zebedejevega sina in Janeza, Jakobovega brata; in dal jima je vzdevek Boanergés, to je: ›Sinova groma, ‹
18 da Andarawus da Filibus da Bartalamawus da Matta da Toma da Yakubu dan Halfa, da Taddawus da Saminu Ba-kananiye,
in Andreja in Filipa in Bartolomeja in Mateja in Tomaža in Jakoba, Alfejevega sina in Tadeja in Simona Kananeja
19 da Yahuza Iskariyoti wanda zai bashe shi.
in Juda Iškarijota, ki ga je tudi izdal, in odšli so v hišo.
20 Sa'adda ya shiga gida, Taron kuwa ya sake haduwa, har ya hana su cin abinci,
In množica ponovno pride skupaj, tako da so komaj jedli kruh.
21 Da iyalansa suka ji haka, sai suka fito sun kamo shi, saboda sun ce, “Ai, baya cikin hankalinsa “
In ko so njegovi prijatelji slišali o tem, so odšli ven, da ga primejo, kajti rekli so: »Brez pameti je.«
22 Marubutan da suka zo daga Urushalima suka ce “Ai Ba'alzabuba ne ya hau shi, da ikon sarkin aljannu kuma yake fitar da aljannu.”
In pisarji, ki so prišli dol iz Jeruzalema, so rekli: »Bélcebuba ima in s princem hudičev izganja hudiče.«
23 Yesu ya kirawo su wurinsa ya ce da su cikin misalai, “Yaya shaidan zai iya fitar da shaidan?
In poklical jih je k sebi ter jim govoril v prispodobah: »Kako lahko Satan izžene Satana?
24 idan mulki ya rabu gida biyu ba zai tsayawa ba.
In če se kraljestvo razdvoji zoper sebe, takšno kraljestvo ne more obstati.
25 Haka in gida ya rabu kashi biyu, gaba da kansa bai zai tsaya ba.
In če se hiša razdvoji zoper sebe, takšna hiša ne more obstati.
26 Shaidan kuma in ya tayar wa kansa ya rabu, ba zai iya tsayawa ba, gama karshen sa ya zo kenan.
In če se Satan dvigne zoper samega sebe in se razdvoji, ne more obstati, temveč ima konec.
27 Amma ba mai iya shiga gidan kakkarfan mutum ya kwace kayansa, ba tare da ya fara daure kakkarfan mutumin ba, sa'an nan kuma ya kwashe kayan gidansa.
Nihče ne more vstopiti v hišo močnega in opleniti njegove dobrine, razen če ne bo najprej zvezal močnega; in tedaj bo oplenil njegovo hišo.
28 Hakika, ina gaya maku, dukan zunuban da mutane suka yi za a gafarta masu, da kowane irin sabon da suka furta,
Resnično, povem vam: ›Vsi grehi bodo človeškim sinovom oproščeni in bogokletja, s katerimi bodo kakorkoli preklinjali,
29 amma fa duk wanda yayi sabon Ruhun Mai Tsarki baza a gafarta masa ba ko kadan, ya zama mai zunubi har abada.” (aiōn , aiōnios )
toda kdor bo preklinjal zoper Svetega Duha, nima nikoli odpuščanja, temveč je v nevarnosti večnega prekletstva, ‹« (aiōn , aiōnios )
30 “Yesu ya fadi wadannan abubuwa domin suna cewa yana da ba kazamin ruhu,”
kajti govorili so: »Nečistega duha ima.«
31 Sa'an nan uwatasa, da “Yan'uwansa suka zo suna tsaye a waje. sai suka aika masa, suna kuma umurtar sa ya zo.
Tja so potem prišli njegovi bratje, njegova mati in stoječ zunaj, so poslali k njemu, [da] ga pokličejo.
32 Taro kuwa na zaune kewaye da shi, sai suka yi magana da shi da cewa, ga uwarka da yan-uwanka suna nan a waje, suna nemanka.”
In okoli njega je sedela množica in rekli so mu: »Glej, tvoja mati in tvoji bratje so zunaj [in] te iščejo.«
33 Ya amsa masu, “Dacewa su wanene uwa-ta da “yan'uwa na? “
In odgovoril jim je, rekoč: »Kdo je moja mati ali moji bratje?«
34 Sai ya waiwayi wadanda suke zaune kewaye da shi, yace, “Ga uwa-ta da yan-uwana anan!
Pogledal je naokoli na te, ki so sedeli okoli njega ter rekel: »Glejte, moja mati in moji bratje!
35 Gama duk wanda ke yin abin da Allah yake so, shine dan'uwana da yar, uwata, da kuma uwa-ta.”
Kajti kdorkoli bo izvrševal Božjo voljo, ta isti je moj brat in moja sestra in mati.«