< Markus 16 >

1 Bayan ranar assabaci, Maryamu Magadaliya da Maryamu uwar Yakubu da Salomi, suka sayo man shafawa mai kamshi domin shafe jikin Yesu saboda jana'iza.
Og da Sabbaten var forbi købte Maria Magdalene og Maria, Jakobs Moder, og Salome vellugtende Salver for at komme og Salve ham.
2 Da safiyar ranar farko ta mako sai suka tafi kabarin a dai dai fitowar rana.
Og meget årle på den første Dag i Ugen komme de til Graven, da Solen var stået op.
3 Suna magana a tsakaninsu suna cewa, wanene zai gangarar da dutsen da aka rufe bakin kabarin da shi?”
Og de sagde til hverandre: "Hvem skal vælte os Stenen fra Indgangen til Graven?"
4 Da suka daga ido, sai suka ga an riga an gangarar da dutsen, domin yana da girma.
Og da de så op, bleve de var, at Stenen var væltet fra; (thi den var meget stor)
5 Da suka shiga cikin kabarin sai ga wani saurayi saye da farar tufa, yana zaune a hannun dama, suna mamaki.
Og da de kom ind i Graven, så de en Yngling sidde ved den højre Side, iført et hvidt Klædebon, og de forfærdedes.
6 Sai ya ce masu, “Kada ku ji tsoro. Kuna neman Yesu banazare, wanda aka giciye. Ya tashi! Baya nan. Ku duba wurin da aka kwantar dashi.
Men han siger til dem: "Forfærdes ikke! I lede efter Jesus at Nazareth, den korsfæstede; han er opstanden, han er ikke her, se, der er Stedet, hvor de lagde ham.
7 Sai ku je, ku gaya wa almajiransa da Bitrus cewa ya rigaya ya yi gabanku zuwa Galili. A can zaku ganshi, kamar yadda ya fada maku.”
Men går bort, siger til hans Disciple og til Peter at han går forud for eder til Galilæa; der skulle I se ham, som han har sagt eder."
8 Suka fita daga cikin kabarin da gudu suna rawar jiki da mamaki, ba su cewa kowa komai ba domin suna jin tsoro.
Og de gik ud og flyede fra Graven; thi Skælven og Forfærdelse betog dem; og de sagde ikke noget til nogen; thi de frygtede.
9 (note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da safiyar ranar farko ta mako ya fara bayyana kansa ga Maryamu Magadaliya wadda ya kori aljannu guda bakwai daga cikinta.
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Men da han var opstanden årle den første Dag i Ugen, åbenbaredes han først for Maria Magdalene, af hvem han havde uddrevet syv onde Ånder.
10 Sai ta tafi ta shaida wadanda suke tare da shi suke makoki da kuka.
Hun gik hen og forkyndte det for dem, der havde været med ham, og som sørgede og græd.
11 Sai suka ji cewa ya tashi kuma ta ganshi, amma basu gaskata ba.
Og da disse hørte, at han levede og var set af hende, troede de det ikke.
12 Bayan wadannan al'amura ya bayana kansa ta wata siffa ga mutum biyu sa'ilin da suke tafiya akan hanya.
Men derefter åbenbaredes han for to af dem på Vejen i en anden Skikkelse, medens de gik ud på Landet.
13 Sai suka tafi suka gaya wa sauran almajiransa, duk da haka basu gaskata ba.
Og disse gik hen og forkyndte de andre det. Ikke heller dem troede de.
14 Bayan wani lokaci, Yesu ya bayyana kansa ga almajiransa su goma sha daya, ya tsauta masu saboda rashin gaskatawa da taurin zuciya, bayansun ji daga wadanda suka ganshi bayan ya tashi daga matattu.
Siden åbenbaredes han for de elleve selv, medens de sade til Bords, og han bebrejdede dem deres Vantro og Hjerters Hårdhed, fordi de ikke havde troet dem, som havde set ham opstanden.
15 Sai ya umarcesu cewa “Ku tafi cikin duniya ku yi bishara ga dukan halitta.
Og han sagde til dem: "Går ud i al Verden og prædiker Evangeliet for al Skabningen!
16 Wanda ya ba da gaskiya aka kuma yi masa baftisma, zaya sami ceto, wanda baya bada gaskiya ba za ya hallaka.
Den, som tror og bliver døbt, skal blive frelst; men den, som ikke tror, skal blive fordømt.
17 Wadannan alamu za su kasance da wadanda suka gaskata; a cikin sunana, za su fidda aljannu, za su yi magana da sabbin harsuna.
Men disse Tegn skulle følge dem, som tro: I mit Navn skulle de uddrive onde Ånder; de skulle tale med nye Tunger;
18 Za su dauki macizai da hannayesu, idan sun sha guba ba ta cutar dasu ba, za su dibiya hannayensu ga marasa lafiya, za su sami warkaswa.”
de skulle tage på Slanger, og dersom de drikke nogen Gift, skal det ikke skade dem; på syge skulle de lægge Hænder, og de skulle helbredes."
19 Bayan Ubangiji ya gama magana da su, sai aka dauke shi zuwa sama in da zai zauna a hannun dama na Allah.
Så blev Herren efter at han havde talt med dem, optagen til Himmelen og satte sig ved Guds højre Hånd.
20 Almajiransa kuma suka tafi ko'ina suna sheilar bishara. Ubangiji kuma yayi aiki tare da su, yana tabbatar da kalma ta wurin ayukan al'ajiba tare da su.
Men de gik ud og prædikede alle Vegne, idet Herren arbejdede med og stadfæstede Ordet ved de medfølgende Tegn.

< Markus 16 >