< Markus 14 >

1 Idin Ketarewa da bukin gurasa mara yisti sauran kwana biyu kenan, sai shugabanin firistoci da malaman attaura suka nemi yadda zasu kama Yesu a asirce domin su kashe shi.
Chiyi vali hanu mazuva overe niwuseni kusika mukiti we Paseka ni Mukiti we nkonko isena Mulungo. Mukulwana wavaPurisita ni vañoli vavali kunganisisa mwete vawolere kuwonda Jesu ni kumwihaya.
2 Suna cewa amma “Ba a lokacin idin ba, domin kada su haddasa hargitsi a tsakanin mutane”.
Ka kuti vavali kuwamba. “Isiñi hamukiti, iri kuti kanji kuvuki inyakanyaka mukati kavantu.”
3 Yesu yana Betanya a gidan Saminu kuturu, yana shirin liyafa kenan sai ga wata mace dauke da kwalbar turare mai tamanin kwarai, ta shafa masa a kansa.
Lyahanu Jesu avena mwa Betani mwizuvo ya Simoni we mbingwa, sina havali kwikere he tafule, mukulwakazi chakeza kwali ni votera lya alabasitera lyomunikiso undula ahulu, uvali wa menzi a nandi. Cha pwachula ivotera ni kuitira hamutwi wakwe.
4 wasu dake tare da Yesu suka husata, suna kwalbarta da cewa
Mi kuvena vamwi vavali kuvengete. Chiva wamba kukati kavo nivati, “Ivakanzi lye shinyehero iyi?
5 “Ai wannan turare ne mai tsada, ina laifin a sayar a raba wa talakawa kudin? ina dalilin wannan almubazaranci?
Iwu munukiso uvali kuswanera kuwuziwa kumashereñi a hitilira miyanda yotatwe ye dinarii, ni kuha kuva shevete. Imi vavali kumu kalimera.
6 Sai Yesu yace masu “Ku kyaleta, don me kuke tsauta mata,
Kono Jesu chawamba, “Mu musiye yenke, mu mu kataleza nzi? Wapanga chitu chilotu kwangu.
7 ai Idan kuna da niyyar taimakon talakawa ko matalauta, suna nan tare da ku ko a yaushe amma ni bazan kasance da ku kullum ba.
Mwina inako yonse vashevete nanwe, mi inakao yonse imwa saka muwola kupanga zilotu kuvali, kono kete muve name inako yonse.
8 Macen nan tayi aiki nagari domin shirya jikina ga jana'iza.
Wapanga icho cha wola: wa singa muvili wangu haku zikwa.
9 hakika, Ina gaya maku, duk inda za'a yi bishara a duniya baza a mance da matan nan da hidimar da ta tayi mini ba.”
“Chovu niti ni wamba kwenu, konse uko ivangeli kwete ikakutaziwe mwi kanda yonse, icho chapanga uzu mukulwakazi kachika wambiwe, mwikupuzo yakwe.”
10 Da jin haka sai Yahuza Iskariyoti, daya daga cikin manzannin ya ruga zuwa wurin baban firist domin ya bashe shi a garesu,
Lyinu Judasi Isikariyota, zumwe wava vena ikumi ne tovere, a va yendi ku vapurisita vakulwana kuti a wolye kumuva wuzukiza choku muva tambika.
11 Da mayan firistoci suka ji haka suka yi murna matuka tare da alkawarin kudi ga Yahuza, shi kuwa sai ya fara neman zarafin da zai mika Yesu a gare su.
Lyahanu mukulwana wa mapurisita hazizuwa, vavali kutavite ni kumu sepisa kumuha mashereñi. Chatanga kulola inzira yate awane chivaka cho kumutambika kuvali.
12 A ranar farko ta bukin gurasa marar yisti da kuma hadayar ragon Idin ketarewa, almajiransa suka ce masa “Ina zamu shirya liyafar domin idin ketarewa?
Mu izuva lye ntazi lye chinkwe chisena mumera, chinga va panga chitavero che imberere ye paseka, varutwana vakwe choku mucho kuti, “U saka kuti tuye kuhi kutu wola kuka ku vakanyeza zilyio ze paseka, iri kuti ukalye zilyo ze paseka?
13 Ya aiki biyu daga cikin almajiransa da cewa “Ku shiga cikin birnin, zaku tarar da wani mutum dauke da tullun ruwa.
Choku tuma vovere va varutwana vakwe choku vacho kuti, “Mu kwiya mu muleneñi, ku zwaho mumu wane mukwame yo hindite kahambwe kamenzi mwami katane. Mu muichirire.
14 Duk gidan da ya shiga ku bishi, sai ku cewa mai gidan, malam yace “ina bukatar masauki domin hidimar idin ketarewa tare da almajiraina?”'
Mu inzuvo yeeti a ke injire, mu muichirire mo mi muka cho kusi inzuvo kuti, 'Muruti ucho kuti, inzuvo yangu yeti ni lyire ipaseka ne varutwana vangu yina kuhi?'”
15 Zai kuwa nuna maku babban bene gyararre. Sai ku yi mana shiri a can.”
Mwa a ka mutondeza inzuvo inkando yi vakanyizwe yahe wulu, muka tuvakanyeze mwateni.”
16 Da shigar almajiran cikin birnin, sai kome ya kasance yadda ya fada, su kuwa suka yi shirye shiryen idin ketarewar.
Varutwana ni va zwa ni kuyenda mumuleneñi. Mi ni va ka wani chimwe ne chimwe china sina mwa a vawambiri kuvali, mi.
17 Da maraice ta yi, sai ya tare da sha biyun.
Ha chivali chitengu, chakeza ni vekumi nivovere.
18 Yayin da suke zazzaune a teburin suna cin abincin, sai Yesu ya ce “Hakika ina gaya maku wani da ke ci tare da ni a nan zai bashe ni”.
Sina havavali kwi kere he tafule ni kulya, Jesu chati, “Chovuniti ni wamba kwenu, wumwina kwenu yo lya name.”
19 Sai suka damu suka tambaye shi daya bayan daya suna cewa “Hakika bani bane ko?”
Vonse vavali lizuwi inkumbu, mi zumwi ni zumwi chiva wamba kwali, “Luli isiñi me?”
20 Yesu ya amsa masu da cewa “Daya daga cikin sha biyu ne, wanda ke sa hannu tare da ni yanzu cikin tasar”.
Jesu che tava ni kuvawamba kuvali, “nje zumwi wa vena ikumi ne vovere, yozo yo sunsa name inkonko mu kasuva.
21 Dan Mutum zai tafi ne yadda nassi ya umarta game da shi amma kaiton wanda zai bashe shi! “zai, fiye masa, dama ba a haife shi ba”.
Kakuti Mwana wo Muntu mwayende mwinzira iyo mañolo awamba kuyamana naye. Mi ku mayivite kozuo mukwame yo veteka Mwana o Muntu! Ku vaa shiyeme kuti kalyi uzu muntu na sana a va zalwa.”
22 Lokacin da suke cin abincin, Yesu ya dauki gurasa ya sa albarka, ya gutsuttsura ta, sai ya basu yana cewa “Wannan jikinana ne”.
Chi va si kwete kulyia, Jesu cha hinda chinkwe, ni kuchi fuyola, ni kuchi jamona. Ava chivahi ni kuwamba, “Muhinde ichi. Uwu chimuviri wangu.”
23 Ya kuma dauki koko, yayi godiya, ya basu, su kuwa suka sha daga kokon.
Chahinda i komoki, nikulitumera, ni kuitambika kuvali, mi vonse chiva nya kuili.
24 Ya ce “Wannan jinina ne na alkawari da an zubar ga yawancin mutane”.
Chawamba kuvali, “Aya jamalaha angu echilikani, malaha awo etilirwe vangi.
25 Hakika, bazan kara sha daga wannan ruwan inabi ba sai a ranar da zan sha sabo cikin mulkin Allah.”
Chovu niti niwamba kwenu, Kasane kani nywe hape kwezi zihikantu hape ze veine kusikira kusikira lina izuva hate kani inwe mumuvuso we Ireeza.”
26 Bayan sun raira wakar yabo ga Allah, sai suka tafi wurin dutsen zaitun.
Hachiva manite kuzimba luzimbo, chiva yenda hanze kwi Lundu lya Olive.
27 Yesu ya ce masu dukkan ku zaku yi tuntube harma ku fadi saboda ni gama rubuce take cewa “Zan buge makiyayin, tumakin kuwa za su watse;
Jesu chata kuvali, “Muvonse mumunitiyire, kakuti kuñoletwe, 'Muni kave mulisani mi imberere kazi hasane.'
28 Amma bayan tashina, zai yi gaba in riga ku zuwa Galili.
Kono china mana kuvuswa hape, Kanili tangize kwenu kuya kwa Galileya.”
29 Bitrus ya ce masa “ko dukkansu sun fadi, faufau banda ni”.
Pitorosi choku mucho kuti, “Nangati vonse kava ku tiyire ime keti ni ni ku tiyiire.”
30 Yesu yace masa “Hakika ina gaya maka, cikin wannan dare kafin carar zakara ta biyu zaka yi musun sani na sau uku”.
Jesu chamu wambira kuti, “Cho vuniti nikuwambira, masiku a sunu, mukombwe ni useni kulira kovere, moni sapule kotwatwe.”
31 Amma Bitrus ya sake cewa “Koda za'a kasheni tare da kai ba zan yi musun sanin ka ba”. Dukkan su kuwa suka yi wannan Alkawari.
Kono Pitorosi chati, “Haiva nini wola kufwa nawe, kete nikusampule.” Vonse vava chiva panga i sepiso i swana.
32 Suka isa wani wuri da ake kira Getsamani, sai Yesu ya ce wa almajiransa “Ku dakata anan domin zan je inyi addu'a”.
Va veza ku chivaka chi sumpwa Getesimani, Jesu cho kucho varutwana vakwe, “Mu ikale a ha chini rapera.”
33 Sai ya dauki Bitrus, da Yakubu, da Yahaya. Ya fara jin wahala mutuka tare da damuwa kwarai.
Cha hinda Pitorosi, Jakovo ni Johani choku zwa navo, choku tanga ku wirirwa ne ku katazeha a hulu.
34 Sai ya ce masu “Raina na shan wahala harma kamar in mutu. Ku dakata a nan, ku zauna a fadake”.
Cha wamba kuvali, “Luhuho lwangu lu zuwire ku chisa a hulu, nanga kwi nako yefu. Mu shale hanu ni kutonda.”
35 Da Yesu yayi gaba kadan, sai ya fadi kasa yayi addu'a yana cewa idan mai yiwuwa ne “A dauke masa wannan sa'a daga gare shi.
Jesu na ya ha vusuzana, choku wa hansi, choku rapera kuti kambe ni ku wolyeka, iyi inako imu hitirire kwali.
36 Ya ce “Ya Abba Uba, kome mai yuwane gare ka, ka dauke mini kokon wahalan nan, duk da haka ba nufina ba sai dai naka”.
Nati, “Abba, Tayo, zintu zonse zi wolyeka nawe. Zwisa iyi inkomoki kwangu. Kono isiñi chini saka, Kono yako.”
37 Da komowarsa ya same su suna barci, sai ya ce wa Bitrus, Siman barci kake? Ashe, ba za ka iya zama a fadake ko da sa'a daya ba?
Chaka vola ni kwiza kuvawana valere, mi chawamba kwa Pitorosi, “Simoni, ulere? Wakangwa kutonda nagati i hola yonke?
38 Ku zauna a fadake, kuyi addu'a kada ku fada cikin jaraba. Lalle ruhu na da niyya amma jiki raunana ne.
Mutonde ni kulapera iri kuti kanji mwinjiri mumuliko. Luhuho che niti lusaka, kono inyama i kangitwe.”
39 Sai ya sake komawa, yayi addu'a, yana maimaita kalmominsa na farko.
Hape chayenda kule ni kukalapera, mi ava severisi manzwi a swana.
40 Har wa yau kuma ya sake dawowa, ya same su suna barci don barci ya cika masu idanu kwarai, sun kuwa kasa ce masa kome.
Hape cha vola ni kukavawana valere, kakuti menso avo avali kulema mi kena vavali kwizi cho kuwamba kwali.
41 Ya sake komowa karo na uku yace masu “har yanzu barci kuke yi kuna hutawa? Ya isa haka! Lokaci yayi, an bada Dan Mutum ga masu zunubi”.
Cho kuiza lo vutatu na vacho kuti, “Mu si lere ne ku pumula? Muvuke! inako chi ya sika. Muvone! Mwana o Muntu cha vekwa mumanza ava ezalivi.
42 Ku tashi mutafi kun ga, ga mai bashe ni nan ya kusato.”
Mu vuke; tuyende. Muvone, uzo yo ni veteka wina hafuhi.”
43 Nan da nan, kafin ya rufe baki sai ga Yahuza, daya daga cikin sha biyun da taron jama'a rike da takkuba da kulake. Manyan firistoci da malaman attaura da shugabanni suka turo su.
Cho usi kwete ku wamba, Judasi, zumwe wa vena ikumi ne tovere, choku sika, nena ni vantu vangi ni va ka kwete mikwale ni masavule, kukazwa ku vapurisita vakulwana, n vañoli, ni vakulwana.
44 Mai bashe shi din nan ya riga ya kulla da su cewa “Wanda zan yi wa sumba shine mutumin, ku kama shi ku tafi da shi a tsare.
Lyahanu yo muveteka avava here chisupo, kuti, “Uzo yete ni chunchune nji yena.”
45 Da isowarsa kuwa, sai ya zo wurin Yesu ya ce “Ya malam!”. Sai ya sumbace shi.
Judasi hasika, pona aho cheza kwa Jesu nikuwamba, “'Rabbi! mi chamu chunchuna.
46 Su kuwa suka kama shi, suka tafi da shi.
Linu chivavika maanza hali ni kumu sumina.
47 Amma daya daga cikin na tsaye ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya yanke masa kunne.
Kono zumwi yava zimene hembali chazwisa mukwale niku kosola kutwi kwa muhikana wo mupurisita mukulwana.
48 Sai Yesu ya ce “kun fito kamar masu kama yan fashi da takkuba da kulake, domin ku kama ni?
Jesu chawamba kuvali, “mu ka ni izilile mane ili musa, cha mikwale ni che inkolyi kwiza kuni wonda?
49 Lokacin da nake koyarwa a Haikali, kowace rana da ku, baku kama ni ba. Amma anyi haka ne domin a cika abinda Nassi ya fada.”
Nivena nenwe izuva nezuva hini vaku siina nnaanwe izu nva niva kuluta mwi tempele, kena muva nisumini. Kono ichi chiva pangahali kuti intimana zi zuzilizwe.”
50 Daga nan duk wadanda suke tare da Yesu suka yashe shi, suka tsere.
Mi vavena ni Jesu vava musiyi niku valeha.
51 Wani saurayi, daga shi sai mayafi ya bi shi, suka kai masa cafka.
Mu lombwaana, ya va zwete vulyo inguvo ivali kumuzingerete, avali kwi chilire Jesu. Aho vakwame hava mukwata,
52 Shi kuwa ya bar masu mayafin ya gudu tsirara.
chasiya inguvo ye line ni kutiya mapunu.
53 Daga nan suka tafi da Yesu wurin babban firist. a can suka tara dattawa duk da manyan firistoci da shugabanni da marubuta, suka taru a wurinsa.
Vavatwali Jesu kumupurisita mukulwana. Uko vavali kungene naye vonse malena vamapurisita, vakulwana, niva ñoli.
54 Bitrus kuwa ya bi shi daga nesa har cikin gidan babban firist. Ya zauna tare da dogaran Haikalin, yana jin dumin wuta.
Lyahanu Pitorosi avali kumwi chilire chaka vakazana, mane mbwita kukasika he rapa lya mupurisita mukulwana. Avake kali mukati kava ngateri, vavali kwina hembali ni muliro kuli tukusa.
55 Sai, manyan firistoci da duk 'yan majalisa Yahudawa suka nemi shaidar da za a tabbatar a kan Yesu, don su samu su kashe shi. Amma basu samu ba.
Linu mukulwana wava purisita ni nkuta ya Majuda vonse vavali kungana vupaki vuhambiriza Jesu iri kuli vamwi haye. Kono kakwina vuvava wani.
56 Da yawa kuma suka yi masa shaidar Zur (Karya), amma bakin su bai zama daya ba.
Kakuti vangi vavaleti vupaki bwa mapa kumulwisa, kono mane vupaki bwavo kena vuva zumizani.
57 Sai wadansu kuma suka taso suka yi masa shaidar zur (karya) suka ce.
Vamwe ni va zimana avo choku mu hambiriza, ni vaati,
58 “Mun ji ya ce, wai zai rushe haikalin nan da mutane suka gina, ya sake gina wani cikin kwana uku, ba kuwa ginin mutum ba”.
“Tu vamu zuwi nati, 'Ka ni rutunune iyi itempere yi va pangwa cha manza, mi ku zwaho njeti nini pange yimwe yi sana yiva pangwa cha manza.'”
59 Duk da haka, sai shaidar tasu bata zo daya ba.
Mane nangati aho hape vupaki vwavo ni vwa vula ku zuminzana.
60 Sai babban firist ya mike a tsakanin su, ya tambayi Yesu yace “Ba ka da wata amsa game da shaidar da mutanen nan suke yi a kanka?
Mu purisita mukulwana ava zimani mukati kavo ni kuvuza Jesu, “Kowina iwe ikalavo? Chintu nzi ava vakwame zivapaka kuamana nawe?
61 Amma yayi shiru abinsa, bai ce kome ba. Sai babban firist din ya sake tambayarsa “To, ashe kai ne Allmasihu Dan Madaukaki?
Kono avali kuntontwere ni kusetava chimwi. Hape mupurisita mukulwana chamuvuza ni kuti, “Jewe Keresite, mwana wozo yo fuyaulitwe?”
62 Yesu ya ce “Nine. Za ku kuwa ga Dan Mutum zaune dama ga mai iko, yana kuma zuwa cikin gajimare”.
Jesu chati, “Jeme. Mi kovone Mwana o Muntu hasana kekale he yanza lyokulisa lya ziho ni kukeza ni makope e wulu.”
63 Sai babban firist ya kyakketa tufafinsa yace “Wacce shaida kuma zamu nema?
Mu purisita mukulwaana cha halula mukanjo wakwe ni kucho, “Tusi saka vumwi vupaki?
64 Kun dai ji sabon da yayi! Me kuka gani? Duk suka yanke masa hukunci akan ya cancanci kisa.
Mwazuwa vunyefuli. Ikatulo yenu jeyihi?” Mi vonse chiva yatula uvu zumwi yoswanera ifu.
65 Wadansu ma suka fara tottofa masa yau, suka daure masa idanu, suka bubbuge shi suna cewa “Yi annabci” Dogaran kuma suka yi ta marinsa.
Vamwi chivatanga kumu swira mate ni kuwumba impata yakwe ni kumu vakula ni kucho kwali, “Porofite!” Mapokola chiva muhinda ni kuka mundama.
66 Bitrus kuwa na kasa a filin gida, sai wata baranyar babban firist ta zo.
Linu Pitorosi havali kwina hanze ye rapa, omwina muhikana wo mukazana wo mupurisita mukulwana cheza kwali.
67 Da ta ga Bitrus na jin dumi, ta yi masa kallon gaske ta ce “Kaima ai tare kake da banazaren nan Yesu”.
Avavoni Pitorosi sina havali kuzimene ha muliro kuli tukusa, mi chalola hande kwali. Mi cha wamba, “I we nawe uvali kwina nimu Nazareta, Jesu.”
68 Amma ya musa ya ce “Ni ban ma san abinda kike fada ba balle in fahimta”. Sai ya fito zaure. Sai zakara yayi cara.
Kono ava sampuli, nati, “Kanimwizi kamba kuzuwisisa chizi chowamba nacho.”Lyaho che jira mwirapa.
69 Sai baranyar ta ganshi, ta sake ce wa wadanda ke tsaitsaye a wurin, “Wannan ma daya daga cikinsu ne”.
Kono muhikana wo mukazana umo chamuvona nikutanga kuwamba hape kwavo vavali kuzimene, “Uzu mukwame ji zumwi wavo!”
70 Amma ya sake musawa, jim kadan sai na tsaitsayen suka ce wa Bitrus “Lalle kai ma dayansu ne don ba Galile ne kai”.
Kono cha kanana hape. Hakuhita inako zana vulyo avo vavali kuzimene ho vavali kuwamba kwa Pitorosi, “Kamaniti uzumwi wavo, kakuli nawe umu Galileya.”
71 Sai ya fara la'anta kansa yana ta rantsuwa yana ce wa “Ban ma san mutumin nan da kuke fada ba”.
Kono chatanga kulivika muchikuto ni kulinkonka, “Kanizi uzu mukwame umukwete kuwamba zakwe.”
72 Nan da nan sai zakara ya yi cara ta biyu, Bitrus kuwa ya tuna da maganar Yesu a gare shi cewa “Kafin zakara ya yi cara ta biyu, za ka yi musun sani na sau uku”. Da ya tuno haka, sai ya fashe da kuka.
Mukombwe yahaho chiwa lira lyo vuveri. Mi Pitorosi cha hupula manzwi awo Jesu ava muwambiri: “Pilio mukombwe niuseni kulira tovere, moni sampule to tatwe.” Imi cha virera ni kulira.

< Markus 14 >