< Markus 14 >
1 Idin Ketarewa da bukin gurasa mara yisti sauran kwana biyu kenan, sai shugabanin firistoci da malaman attaura suka nemi yadda zasu kama Yesu a asirce domin su kashe shi.
Ghajhele magono mabhele tu baada jha sikukuu jha Pasaka ni jha mikate jhajhibeli kusopibhwa chachu. Makuhani bhabhaha ni bhaandishi bhalondeghe namna jha kunkamula Yesu kwa hila hi kwekoma.
2 Suna cewa amma “Ba a lokacin idin ba, domin kada su haddasa hargitsi a tsakanin mutane”.
Kwa kujha bhajobhili, “Sio bhwakati bhwa sikukuu, bhanu bhasije bhakabhomba ghasia.”
3 Yesu yana Betanya a gidan Saminu kuturu, yana shirin liyafa kenan sai ga wata mace dauke da kwalbar turare mai tamanin kwarai, ta shafa masa a kansa.
Wakati Yesu ajhele Bethania kunyumba kwa Simoni mkoma, ni bhwakati ilota kumeza, n'dala mmonga akahida kwa muene ni chupa jha marashi gha nardo safi ghaghajhele ni gharama mbaha sana, ajhikaguili chupa ni kujhimimina panani pa mutu ghwa muene.
4 wasu dake tare da Yesu suka husata, suna kwalbarta da cewa
Lakini kwajhele ni baadhi jha bhene bhadadili. Bhajobhisene bhene kwa bhene bhakajobha, “Kiki sababu jha bhopotevu obho?
5 “Ai wannan turare ne mai tsada, ina laifin a sayar a raba wa talakawa kudin? ina dalilin wannan almubazaranci?
Manukato agha ngaghabhwesili kugolesibhwa kwa zaidi jha dinari mia tatu, ni kupelibhwa maskini.” Na bhene bhakan'kemela.
6 Sai Yesu yace masu “Ku kyaleta, don me kuke tsauta mata,
Lakini Yesu akajobha, “Mundekayi muene kwandabha jha kiki mkandombosya? Abhombili khenu kinofu kwa nene.
7 ai Idan kuna da niyyar taimakon talakawa ko matalauta, suna nan tare da ku ko a yaushe amma ni bazan kasance da ku kullum ba.
Magono ghoha maskini mujhenabhu, ni wakati bhuoha pa mwilonda mwibhwesya kubhomba manofu kwa bhene, lakini mwajhedumu nani wakati bhuoha.
8 Macen nan tayi aiki nagari domin shirya jikina ga jana'iza.
Abhombili kila kya ibhwesya: Abhubakili mb'ele bhwangu mafuta kwa ndabha jha maziko.
9 hakika, Ina gaya maku, duk inda za'a yi bishara a duniya baza a mance da matan nan da hidimar da ta tayi mini ba.”
Kweli nikabhajobhela khila mahali injili pajhihubiribhwa mu bhulimwengu bhuoha, khela kya abhombili n'dala ojho kibeta kujobhibhwa kwa ukumbusho ghwa muene.
10 Da jin haka sai Yahuza Iskariyoti, daya daga cikin manzannin ya ruga zuwa wurin baban firist domin ya bashe shi a garesu,
Kisha Yuda Iskariote, mmonga ghwa kumi ni bhabhele, alotili kwa bhabhaha bha makuhani ili kwamba abhwesaijhi kun'kabidhi kwa bhene.
11 Da mayan firistoci suka ji haka suka yi murna matuka tare da alkawarin kudi ga Yahuza, shi kuwa sai ya fara neman zarafin da zai mika Yesu a gare su.
Wakati bhabhaha bha makuhani bhobhap'eliki ni kuahidi kumpela hela. Akayanda kulonda nafasi jha kun'kabidhi kwa bhene.
12 A ranar farko ta bukin gurasa marar yisti da kuma hadayar ragon Idin ketarewa, almajiransa suka ce masa “Ina zamu shirya liyafar domin idin ketarewa?
Muligono lya kuanza lya n'kate bhwa bhusopibhulepi chachu, wakati bhapisili mwanakondoo ghwa Pasaka, bhanafunzi bha muene bhakan'jobhela, “Wilonda tulatayi ndaku tukaandalayi ili ubhwesiayi kulya mlo ghwa Pasaka?”
13 Ya aiki biyu daga cikin almajiransa da cewa “Ku shiga cikin birnin, zaku tarar da wani mutum dauke da tullun ruwa.
Abhatumili bhanafunzi bha muene bhabhele ni kubhajobhela, “Mlotayi ku mjini, ni n'gosi ambaye ap'endili kibhegha ibeta kubhonana namu. Mun'kesiajhi.
14 Duk gidan da ya shiga ku bishi, sai ku cewa mai gidan, malam yace “ina bukatar masauki domin hidimar idin ketarewa tare da almajiraina?”'
Nyumba jha ibeta kujhingila, mun'kesiajhi na mun'jobhilayi n'kolo nyumba ejhu, 'Mwalimu ijobha, “kyendaku chumba kya bhahesya mahali pa nibeta kulya Pasaka ni bhanafunzi bhangu?”
15 Zai kuwa nuna maku babban bene gyararre. Sai ku yi mana shiri a can.”
Akabhalasya chumba kya kunena kibhaha kya kijhele ni samani ambakyo kijhele tayari. Mubhombayi maandalizi kwa ndabha jha tete pala.”
16 Da shigar almajiran cikin birnin, sai kome ya kasance yadda ya fada, su kuwa suka yi shirye shiryen idin ketarewar.
Bhanafunzi bhakabhoka kulota kumjini; bhakolili khila khenu kama kya abhajobhili, ni kuandala mlo ghwa Pasaka.
17 Da maraice ta yi, sai ya tare da sha biyun.
Wakati jhifikili kimihi, akahida ni bhala kumi ni bhabhele.
18 Yayin da suke zazzaune a teburin suna cin abincin, sai Yesu ya ce “Hakika ina gaya maku wani da ke ci tare da ni a nan zai bashe ni”.
Na bhobhakajhikaribila meza ni kulya, Yesu akajobha, “Kweli nikabhajobhela mmonga jha ilya pamonga nani ibeta kunisaliti.”
19 Sai suka damu suka tambaye shi daya bayan daya suna cewa “Hakika bani bane ko?”
Bhoha bhasikitika, ni mmonga baada jha jhongi bhakan'jobhela, “Hakika nene lepi?”
20 Yesu ya amsa masu da cewa “Daya daga cikin sha biyu ne, wanda ke sa hannu tare da ni yanzu cikin tasar”.
Yesu abhajibili ni kubhajobhela, “Ni mmonga kati jha kumi ni bhabhele kati jha jhomu, mmonga ambaj'he henu ijhina nongi mu bakuli pamonga ni nene.
21 Dan Mutum zai tafi ne yadda nassi ya umarta game da shi amma kaiton wanda zai bashe shi! “zai, fiye masa, dama ba a haife shi ba”.
Kwa kujha mwana ghwa Adamu ibetakulota kama vile maandiku kyaghijobha juu jha muene. lakini ole bhwake munu jhola ambajhe kup'etela muene mwana ghwa Adamu ibetakusalitibhwa! Ngajhijhele kinofu zaidi kwa muene kama munu jhola ngaabeleghe kuhogoleka.”
22 Lokacin da suke cin abincin, Yesu ya dauki gurasa ya sa albarka, ya gutsuttsura ta, sai ya basu yana cewa “Wannan jikinana ne”.
Na wakati bhilya, Yesu atolili nkate akabhubariki, ni kubhu metula. Abhapelili akajobha, “Mutolayi. Obho ndo mb'ele bhwangu.”
23 Ya kuma dauki koko, yayi godiya, ya basu, su kuwa suka sha daga kokon.
Atolili kikombi, ashukuili, ni kubhap'ela, na bhoha bhanywelili.
24 Ya ce “Wannan jinina ne na alkawari da an zubar ga yawancin mutane”.
Abhajobhili, “Ejhe ndo lilopa lya nene lya agano, lilopa lya libeta kujhitika kwa ndabha jha bhingi.
25 Hakika, bazan kara sha daga wannan ruwan inabi ba sai a ranar da zan sha sabo cikin mulkin Allah.”
Kweli nikabhajobhela, nibetalepi kunywa kabhele mu lizao ele lya mzabibu mpaka ligono lela panibeta kunywa mpya mu bhufalme bhwa K'yara.”
26 Bayan sun raira wakar yabo ga Allah, sai suka tafi wurin dutsen zaitun.
Bho bhamalili kujhemba nyembu bhalotili kwibhala ku Kid'onda kya Mizeituni.
27 Yesu ya ce masu dukkan ku zaku yi tuntube harma ku fadi saboda ni gama rubuce take cewa “Zan buge makiyayin, tumakin kuwa za su watse;
Yesu abhajobhili, Muenga mwebhoha mwilota kwitenga patali kwa ndabha jha nene, kwa kujha jhitembibhu, 'Nibeta kun'tobha mchungaji ni kondoo bhibeta kutabhwanyika.'
28 Amma bayan tashina, zai yi gaba in riga ku zuwa Galili.
Lakini baada jha kufufuka kwa nene, nibetakubhalongolela palongolo pa jhomu Galilaya.”
29 Bitrus ya ce masa “ko dukkansu sun fadi, faufau banda ni”.
Petro an'jobhili, “Hata kama bhoha bhibetakuleka, nene nikupela lepi.”
30 Yesu yace masa “Hakika ina gaya maka, cikin wannan dare kafin carar zakara ta biyu zaka yi musun sani na sau uku”.
Yesu an'jobhili, “Kweli nikujobhela, pakilu apa, kabla jha likongobhe kubheka mara sibhele, ghwibetakujha unibelili mara sidatu.”
31 Amma Bitrus ya sake cewa “Koda za'a kasheni tare da kai ba zan yi musun sanin ka ba”. Dukkan su kuwa suka yi wannan Alkawari.
Lakini Petro akajobha, “Hata jhibetakunilazimu kufwa pamonga nabhu, nikubela lepi. “Bhola bhapisili ahadi jhela jhela.
32 Suka isa wani wuri da ake kira Getsamani, sai Yesu ya ce wa almajiransa “Ku dakata anan domin zan je inyi addu'a”.
Bhakahida pa lieneo lyalikutibhwa Gethsemane ni Yesu akabhajobhela bhanafunzi bha muene, “Mutamanyi apa wakati ni sali.”
33 Sai ya dauki Bitrus, da Yakubu, da Yahaya. Ya fara jin wahala mutuka tare da damuwa kwarai.
Abhatolili Petro, Yakobo, ni Yohana pamonga ni muene, akayanda kuhuzunika ni kutaabika sana.
34 Sai ya ce masu “Raina na shan wahala harma kamar in mutu. Ku dakata a nan, ku zauna a fadake”.
Abhajobhili, “Ntema bhwangu bhujheni huzuni sana, hata kufwa. Mubakilayi apa na Mukeshayi”.”
35 Da Yesu yayi gaba kadan, sai ya fadi kasa yayi addu'a yana cewa idan mai yiwuwa ne “A dauke masa wannan sa'a daga gare shi.
Yesu akalota palongolo kidogo, akabina pasi, akas'oma, kama jhibhwesekana, kujha saa ejhe ngajhinjhepwiki.
36 Ya ce “Ya Abba Uba, kome mai yuwane gare ka, ka dauke mini kokon wahalan nan, duk da haka ba nufina ba sai dai naka”.
Ajobhili, “Aba, Dadi, Mambo ghoha kwa bhebhe ghibhwesekana. Nibhosilayi kikombi ekhe. Lakini sio kwa mapenzi gha nene, bali mapenzi gha bhebhe.”
37 Da komowarsa ya same su suna barci, sai ya ce wa Bitrus, Siman barci kake? Ashe, ba za ka iya zama a fadake ko da sa'a daya ba?
Akakerebhuka ni kubhakolela bhagonili, na akan'jobhela Petro, “Simoni, je ugonili? Ubhwesilepi kukesha hata lisaa limonga?
38 Ku zauna a fadake, kuyi addu'a kada ku fada cikin jaraba. Lalle ruhu na da niyya amma jiki raunana ne.
Mukeshayi na ms'omayi musihidi kujhingila mu majaribu. Hakika roho i radhi, lakini ni mb'ele ndo dhaifu.”
39 Sai ya sake komawa, yayi addu'a, yana maimaita kalmominsa na farko.
Alotili kabhele ni kus'oma, na atumili malobhi ghalaghala.
40 Har wa yau kuma ya sake dawowa, ya same su suna barci don barci ya cika masu idanu kwarai, sun kuwa kasa ce masa kome.
Ahidili kabhele abhakolili bhagonili, kwa kujha mihu gha bhene gha jhele masitu na bhamanyilepi kiki kya kun'jobhela.
41 Ya sake komowa karo na uku yace masu “har yanzu barci kuke yi kuna hutawa? Ya isa haka! Lokaci yayi, an bada Dan Mutum ga masu zunubi”.
Akahida mara jha tatu ni kubhajobhela, “Bado mugonili ni kup'omoseka? Jhitosya saa jhifikili. Langayi! Mwana ghwa Adamu isalitibhwa mu mabhoko gha bhenye dhambi.
42 Ku tashi mutafi kun ga, ga mai bashe ni nan ya kusato.”
Mujhumukayi, tubhoki. Langayi, jhola jhaibetakunisaliti ikaribila.”
43 Nan da nan, kafin ya rufe baki sai ga Yahuza, daya daga cikin sha biyun da taron jama'a rike da takkuba da kulake. Manyan firistoci da malaman attaura da shugabanni suka turo su.
Mara tu bho akona ilongela, Yuda, mmonga ghwa bhala kumi ni bhabhele, afikili, ni likundi libhaha lya bhanu kuh'omela kwa bhabhaha bha makuhani, bhaandishi ni bhaseya bhenye mapanga ni mabonga.
44 Mai bashe shi din nan ya riga ya kulla da su cewa “Wanda zan yi wa sumba shine mutumin, ku kama shi ku tafi da shi a tsare.
Wakati obhu nsaliti ghwa muene ajhele amalili kubhapela ishara, akajobha, jhola jhanibetakumbusu, ndijhe. Munkamulayi ni kundongosya pasi, pa bhulinzi.”
45 Da isowarsa kuwa, sai ya zo wurin Yesu ya ce “Ya malam!”. Sai ya sumbace shi.
Wakati Yuda bho afikili, moja kwa moja akalota kwa Yesu ni kujobha, “Ni kumbusu.
46 Su kuwa suka kama shi, suka tafi da shi.
Kisha bhakambeka chini jha ulinzi ni kun'kamula.
47 Amma daya daga cikin na tsaye ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya yanke masa kunne.
Lakini mmonga kati jha bhene jha ajhemili karibu naku achomuili bhupanga bhwa muene akan'tobha n'tumishi ghwa kuhani mbaha ni kun'dumula mb'olokoto.
48 Sai Yesu ya ce “kun fito kamar masu kama yan fashi da takkuba da kulake, domin ku kama ni?
Yesu akan'jobhela, “Muhidili kunikamula kwa mapanga ni mabonga kama mnyang'anyi?
49 Lokacin da nake koyarwa a Haikali, kowace rana da ku, baku kama ni ba. Amma anyi haka ne domin a cika abinda Nassi ya fada.”
Wakati khila ligono najhele pamonga namu ni kufundisya hekaluni, mwanikamuili lepi. Lakini ele libhombiki ili maandiku ghatimilayi.
50 Daga nan duk wadanda suke tare da Yesu suka yashe shi, suka tsere.
Ni bhala bhoha bhabhajhe ni Yesu bhakandeka bhakayanda kujumba.
51 Wani saurayi, daga shi sai mayafi ya bi shi, suka kai masa cafka.
N'songolo mmonga anfwatili jhaafwatili lishuka tu jha akifwekili kun'syong'hoka; bhan'kamuili lakini
52 Shi kuwa ya bar masu mayafin ya gudu tsirara.
abhaponyuiki akalileka lishuka pala akajumba ngoli.
53 Daga nan suka tafi da Yesu wurin babban firist. a can suka tara dattawa duk da manyan firistoci da shugabanni da marubuta, suka taru a wurinsa.
Bhandongwisi Yesu kwa kuhani mbaha. Pala bhakusanyiki pamonga ni muene makuhani bhabhaha bhoha, bhaseya ni bhaandishi.
54 Bitrus kuwa ya bi shi daga nesa har cikin gidan babban firist. Ya zauna tare da dogaran Haikalin, yana jin dumin wuta.
Petro ni muene akan'kesya Yesu kwa patali, kulotela mu ua bhwa kuhani mbaha. Atamili pamonga ni bhalinzi bhabhajhele karibu ni muoto bhijhota ili kukabha joto.
55 Sai, manyan firistoci da duk 'yan majalisa Yahudawa suka nemi shaidar da za a tabbatar a kan Yesu, don su samu su kashe shi. Amma basu samu ba.
Wakati obhu makuhani bhabhaha bhoha ni libaraza lyoha bhajhele bhilonda bhushahidi dhidi jha Yesu ili bhabhwesiayi kun'koma. Lakini bhaukabhilepi.
56 Da yawa kuma suka yi masa shaidar Zur (Karya), amma bakin su bai zama daya ba.
Kwa kujha bhanu bhingi bhabetili bhushahidi bhwa bhudesi dhidi jha muene, lakini hata ushaidi bhwa bhene bhwawaningene lepi.
57 Sai wadansu kuma suka taso suka yi masa shaidar zur (karya) suka ce.
Baadhi bhajhemili ni kuleta bhushahidi bhwa bhudesi dhidi jha bhene; bhakajhabhijobha,
58 “Mun ji ya ce, wai zai rushe haikalin nan da mutane suka gina, ya sake gina wani cikin kwana uku, ba kuwa ginin mutum ba”.
“Twamp'eliki ijobha, 'Nibetakuliharibu lihekalu ele lya litengenesibhu kwa mabhoko, ni ndani jha magono madatu nikalijenga l'enge lya lijengibhu lepi kwa mabhoko.”'
59 Duk da haka, sai shaidar tasu bata zo daya ba.
Lakini hata bhushahidi bhwa bhene bhwawaningene lepi.
60 Sai babban firist ya mike a tsakanin su, ya tambayi Yesu yace “Ba ka da wata amsa game da shaidar da mutanen nan suke yi a kanka?
Kuhani mbaha akajhema katikati jha bhene ni kun'kota Yesu,”Je, ujhelepi ni lijibu? Bhanu abha bhushudila kiki dhidi jha bhebhe?”
61 Amma yayi shiru abinsa, bai ce kome ba. Sai babban firist din ya sake tambayarsa “To, ashe kai ne Allmasihu Dan Madaukaki?
Lakini atamili kinunu na ajibilepi kyokioha khela. Mara kuhani mbaha akan'kota kabhele, “Je bhebhe ndo Kristu, mwana ghwa Mbarikiwa?”
62 Yesu ya ce “Nine. Za ku kuwa ga Dan Mutum zaune dama ga mai iko, yana kuma zuwa cikin gajimare”.
Yesu akajobha, “Nene ena. Na ghwibetakumbona Mwana ghwa Adamu atamili kibhoko Kya kulia bhwa nghofu ihida ni mmabhengu gha mbinguni.”
63 Sai babban firist ya kyakketa tufafinsa yace “Wacce shaida kuma zamu nema?
Kuhani mbaha araruili maguanda gha muene ni kujobha, “Je wakona wilonda mashahidi?
64 Kun dai ji sabon da yayi! Me kuka gani? Duk suka yanke masa hukunci akan ya cancanci kisa.
Mup'eliki kufuru. Bhuamuzi bhwa muenga bholoki?” Na bhoha bhan'hukumuili kama mmonga jhailondeka kufwa.
65 Wadansu ma suka fara tottofa masa yau, suka daure masa idanu, suka bubbuge shi suna cewa “Yi annabci” Dogaran kuma suka yi ta marinsa.
Baadhi bhakajhanda kun'funyila mata ni kun'gupika pa mihu ni kun'tobha ni kun'jobhela, “Tabiriayi!” Maafisa bhan'tolili ni kun'tobha.
66 Bitrus kuwa na kasa a filin gida, sai wata baranyar babban firist ta zo.
Ni Petro bho ajhe akona ajhe pasi pa lufuka, mtumishi mmonga ghwa bhadala bha kuhani mbaha akahida kwa muene.
67 Da ta ga Bitrus na jin dumi, ta yi masa kallon gaske ta ce “Kaima ai tare kake da banazaren nan Yesu”.
Ambwene Petro pa ajhemili ijhota muoto, na andangili ni kun'hegerela. Kisha akajobha, “Nabhi pia ghwajhele ni Mnazareti, Yesu”.
68 Amma ya musa ya ce “Ni ban ma san abinda kike fada ba balle in fahimta”. Sai ya fito zaure. Sai zakara yayi cara.
Lakini abelili, akajobha, “Nimanyilepi wala nijhelebhwa lepi kuhusu khela kya wijobha!” Kisha akabhoka akalota kwibhala pa lufuka.
69 Sai baranyar ta ganshi, ta sake ce wa wadanda ke tsaitsaye a wurin, “Wannan ma daya daga cikinsu ne”.
Lakini n'tumishi ghwa kidala pala, ambwene na ajhandili kun'jobhela kabhele bhala ambabho bhajhele bhajhemili pala, “Munu ojho ni mmonga kati jha bhene!”
70 Amma ya sake musawa, jim kadan sai na tsaitsayen suka ce wa Bitrus “Lalle kai ma dayansu ne don ba Galile ne kai”.
Lakini abelili kabhele. Baadaye kidogo bhala bhabhajhemili pala bhan'jobhili Petro, “Hakika bhebhe ndo mmonga kati jha bhene, kwa ndabha bhebhe pia wa Mgalilaya.”
71 Sai ya fara la'anta kansa yana ta rantsuwa yana ce wa “Ban ma san mutumin nan da kuke fada ba”.
Lakini akayanda kwibheka muene pasi jha laana ni kulapa, “Nimanyilepi munu ojhu jha mwikanijobhela.”
72 Nan da nan sai zakara ya yi cara ta biyu, Bitrus kuwa ya tuna da maganar Yesu a gare shi cewa “Kafin zakara ya yi cara ta biyu, za ka yi musun sani na sau uku”. Da ya tuno haka, sai ya fashe da kuka.
Kisha likongobhe lyabhekili kabhele mara jha pili. Kisha Petro akhombwiki malobhi ambagho Yesu ghaan'jobhili: “Kabla jha likongobhe kubheka mara mbili wibetakunibela mara sidat.” Na abinili pasi ni kulela.