< Markus 14 >
1 Idin Ketarewa da bukin gurasa mara yisti sauran kwana biyu kenan, sai shugabanin firistoci da malaman attaura suka nemi yadda zasu kama Yesu a asirce domin su kashe shi.
It was only two days before the [people] ([celebrated/started to celebrate]) [for one week the] festival [which they called] Passover. During those days they also celebrated the festival of (Unleavened Bread/[eating] bread that had no yeast in it). The chief priests and the men who taught the [Jewish] laws were planning how they could seize Jesus secretly. [They wanted to accuse him in front of the Roman authorities] so that they would execute him.
2 Suna cewa amma “Ba a lokacin idin ba, domin kada su haddasa hargitsi a tsakanin mutane”.
But they were saying to one another, “We must not [do it] during the celebration, because, [if we do it then], the people will [be very angry with us and] riot!”
3 Yesu yana Betanya a gidan Saminu kuturu, yana shirin liyafa kenan sai ga wata mace dauke da kwalbar turare mai tamanin kwarai, ta shafa masa a kansa.
Jesus was at Bethany [town] in the house of Simon, whom [Jesus had healed from] leprosy. While they were eating, a woman came [to him]. [She was carrying] a stone jar that contained expensive [fragrant] perfume called nard. She opened the jar and then she poured the perfume on Jesus’ head.
4 wasu dake tare da Yesu suka husata, suna kwalbarta da cewa
One of the people [who were present] became angry and said to the others, “([It is terrible that she] wasted that perfume!/[Why did she] waste that perfume?) [RHQ]
5 “Ai wannan turare ne mai tsada, ina laifin a sayar a raba wa talakawa kudin? ina dalilin wannan almubazaranci?
It could have been sold {[We] could have sold it} for (a huge amount of money/an amount of money for which a person works for a year), and then [the money] could have been given {[we] could have given [the money]} to poor people!” So he rebuked her.
6 Sai Yesu yace masu “Ku kyaleta, don me kuke tsauta mata,
But Jesus said, “Stop [scolding] her! She has done to me what I [consider to be] very appropriate/delightful. So (you should not bother her!/why do you bother her?) [RHQ]
7 ai Idan kuna da niyyar taimakon talakawa ko matalauta, suna nan tare da ku ko a yaushe amma ni bazan kasance da ku kullum ba.
You will always have poor people among you. So you can help them whenever you want to. But I will not [be here among] you much longer. [So it is good for her to show now that she appreciates me].
8 Macen nan tayi aiki nagari domin shirya jikina ga jana'iza.
[It is appropriate that] she has done what she was able to do. [It is as if she knew that I was going to die soon] and has anointed my body for their burying it.
9 hakika, Ina gaya maku, duk inda za'a yi bishara a duniya baza a mance da matan nan da hidimar da ta tayi mini ba.”
I will tell you this: Wherever the good message [about me] is preached {people preach the good message} throughout the world, what she has done will be told {people will tell others what she has done [to me]}, and as a result people will remember her.”
10 Da jin haka sai Yahuza Iskariyoti, daya daga cikin manzannin ya ruga zuwa wurin baban firist domin ya bashe shi a garesu,
Then Judas Iscariot (OR, Judas, the man from Kerioth [Town]) went to the chief priests in order to [talk to them about] helping them to seize Jesus. He did that [even though] he was one of the twelve [disciples]
11 Da mayan firistoci suka ji haka suka yi murna matuka tare da alkawarin kudi ga Yahuza, shi kuwa sai ya fara neman zarafin da zai mika Yesu a gare su.
When they heard [what he was willing to do for them], they were very happy. They promised that they would give him [a large amount of] money [for doing that. Judas agreed, so they gave him the money]. As a result, he [began] watching for an opportunity (to betray Jesus/to enable Jesus’ enemies to seize him).
12 A ranar farko ta bukin gurasa marar yisti da kuma hadayar ragon Idin ketarewa, almajiransa suka ce masa “Ina zamu shirya liyafar domin idin ketarewa?
[Two days later], when they killed the lambs [for the] festival at the beginning of the week when [people ate] bread that had no yeast in it, Jesus’ disciples said to him, “Where do you want us to go and prepare the meal for the Passover [celebration] in order that you can eat it [with us]?”
13 Ya aiki biyu daga cikin almajiransa da cewa “Ku shiga cikin birnin, zaku tarar da wani mutum dauke da tullun ruwa.
So he [chose] two of his disciples [to prepare everything]. He said to them, “Go into [Jerusalem] city. A man will meet you, who will be carrying a large jar full of water. Follow him.
14 Duk gidan da ya shiga ku bishi, sai ku cewa mai gidan, malam yace “ina bukatar masauki domin hidimar idin ketarewa tare da almajiraina?”'
When he enters [a house], say to the man who owns the house, ‘[Our] teacher wants us to prepare [the meal of] the Passover celebration so that he can eat it with us his disciples. (Please show us the room that he [arranged with you about]./Where is the room that he [arranged with you about]?) [RHQ]’
15 Zai kuwa nuna maku babban bene gyararre. Sai ku yi mana shiri a can.”
He will show you a large room that is on the upper floor [of the house]. It will be furnished and ready [for us to eat a meal in it]. Then prepare the meal there for us.”
16 Da shigar almajiran cikin birnin, sai kome ya kasance yadda ya fada, su kuwa suka yi shirye shiryen idin ketarewar.
So the [two] disciples left. They went into the city and found [everything] to be just like he had told them. They prepared the [meal for] the Passover [celebration, and then returned to Jesus and the other disciples].
17 Da maraice ta yi, sai ya tare da sha biyun.
When it was evening, Jesus arrived [at that house] with the twelve [disciples].
18 Yayin da suke zazzaune a teburin suna cin abincin, sai Yesu ya ce “Hakika ina gaya maku wani da ke ci tare da ni a nan zai bashe ni”.
As they were all sitting there [and eating], Jesus said, “Listen carefully to this: One of you will enable my enemies to seize me. Specifically, it is one of you who [will do this in spite of the fact that he] is eating with me [right now]!”
19 Sai suka damu suka tambaye shi daya bayan daya suna cewa “Hakika bani bane ko?”
The disciples became very sad and they said to him one by one, “Surely (it is not I!/I am not the one, am I?) [RHQ]”
20 Yesu ya amsa masu da cewa “Daya daga cikin sha biyu ne, wanda ke sa hannu tare da ni yanzu cikin tasar”.
Then he said to them, “It is one of [you] twelve [disciples], the one who is dipping [bread] into the [sauce in the] dish along with me.
21 Dan Mutum zai tafi ne yadda nassi ya umarta game da shi amma kaiton wanda zai bashe shi! “zai, fiye masa, dama ba a haife shi ba”.
It is certain that [I], the one who came from heaven, will [die], because that is what has been {what [the prophets] have} written about me. But there will be terrible [punishment] for the man by whom I will be betrayed {who will (betray me/help my enemies to seize me)}! In fact, it would be better for that man if he had never been born!”
22 Lokacin da suke cin abincin, Yesu ya dauki gurasa ya sa albarka, ya gutsuttsura ta, sai ya basu yana cewa “Wannan jikinana ne”.
While they were eating, he took [a flat loaf of] bread and thanked God for it. Then he broke it [into pieces] and gave it to them and said to them, “This [bread represents] [MET] my body. Take it [and eat it].”
23 Ya kuma dauki koko, yayi godiya, ya basu, su kuwa suka sha daga kokon.
Afterwards, he took a cup [that contained wine] and thanked [God for it]. Then he gave it to them, and then, as they all drank from it,
24 Ya ce “Wannan jinina ne na alkawari da an zubar ga yawancin mutane”.
he said to them, “This [wine represents] [MET] my blood, which is about to be shed {which is about to flow from my body} [when my enemies kill me]. With this blood I [will sign] the agreement [that God has made to forgive the sins of] many people.
25 Hakika, bazan kara sha daga wannan ruwan inabi ba sai a ranar da zan sha sabo cikin mulkin Allah.”
I want you to know this: I will not drink any more wine in this way until the time when I drink it with a new [meaning] when I begin to rule as a king.”
26 Bayan sun raira wakar yabo ga Allah, sai suka tafi wurin dutsen zaitun.
After they sang a hymn, they went out toward Olive [Tree] Hill.
27 Yesu ya ce masu dukkan ku zaku yi tuntube harma ku fadi saboda ni gama rubuce take cewa “Zan buge makiyayin, tumakin kuwa za su watse;
[While they were on their way], Jesus said to them, “It has been {[The prophets] have} written [in the Scriptures that God said about me], ‘I will kill the shepherd and his sheep will scatter.’ [Those words will come true. When they are about to capture me], all of you will leave me and run away.
28 Amma bayan tashina, zai yi gaba in riga ku zuwa Galili.
But after I have been made {[God] has made me} alive again, I will go ahead of you to Galilee [district and meet you there].”
29 Bitrus ya ce masa “ko dukkansu sun fadi, faufau banda ni”.
Then Peter said to him, “Perhaps all the [other disciples] will leave you, but not I! I will not [leave you]!”
30 Yesu yace masa “Hakika ina gaya maka, cikin wannan dare kafin carar zakara ta biyu zaka yi musun sani na sau uku”.
Then Jesus said to him, “The truth is that this very night, before the rooster crows a second time, you yourself will deny three times [that you know] me!”
31 Amma Bitrus ya sake cewa “Koda za'a kasheni tare da kai ba zan yi musun sanin ka ba”. Dukkan su kuwa suka yi wannan Alkawari.
But Peter replied strongly, “Even if they kill me [as I defend] you, I will never deny [that I know] you!” And all [the other disciples] said the same thing.
32 Suka isa wani wuri da ake kira Getsamani, sai Yesu ya ce wa almajiransa “Ku dakata anan domin zan je inyi addu'a”.
[On the way], Jesus and the disciples came to the place that [people] call Gethsemane. Then he said to [some/eight of] his disciples, “Stay here while I pray!”
33 Sai ya dauki Bitrus, da Yakubu, da Yahaya. Ya fara jin wahala mutuka tare da damuwa kwarai.
Then he took Peter, James, and John with him. He became extremely distressed, and he said to them,
34 Sai ya ce masu “Raina na shan wahala harma kamar in mutu. Ku dakata a nan, ku zauna a fadake”.
“I [SYN] am very sorrowful. [It is as if] I were about to die. [You men] remain here and stay awake!”
35 Da Yesu yayi gaba kadan, sai ya fadi kasa yayi addu'a yana cewa idan mai yiwuwa ne “A dauke masa wannan sa'a daga gare shi.
He went a bit further and threw himself on the ground. Then he prayed that if it were possible, he would not [have to suffer] [MTY].
36 Ya ce “Ya Abba Uba, kome mai yuwane gare ka, ka dauke mini kokon wahalan nan, duk da haka ba nufina ba sai dai naka”.
He said, “O my Father, [because] you are able to do everything, rescue me so that I do not have to suffer [now] [MTY]! But do not [do] what I want. Instead, [do] what you want!”
37 Da komowarsa ya same su suna barci, sai ya ce wa Bitrus, Siman barci kake? Ashe, ba za ka iya zama a fadake ko da sa'a daya ba?
Then he returned and found his [disciples] sleeping. He [woke them up and] said, “Simon! ([I am disappointed that] you fell asleep and that you were not able to stay awake for just a short time!/[Why is it that] you fell asleep and that you were not able to stay awake for just one hour?) [RHQ]”
38 Ku zauna a fadake, kuyi addu'a kada ku fada cikin jaraba. Lalle ruhu na da niyya amma jiki raunana ne.
[And he said to them], “You want [to do what I say], but you are not strong enough [MTY] [to actually do it]. So keep awake and pray in order that you can resist when [something like this] tempts you!”
39 Sai ya sake komawa, yayi addu'a, yana maimaita kalmominsa na farko.
Then he went away again and prayed again what he prayed before.
40 Har wa yau kuma ya sake dawowa, ya same su suna barci don barci ya cika masu idanu kwarai, sun kuwa kasa ce masa kome.
When he returned, he found that they were sleeping again because they were [so] sleepy that they could not keep their eyes open. [Because they were ashamed], they did not know what to say to him [when he awakened them].
41 Ya sake komowa karo na uku yace masu “har yanzu barci kuke yi kuna hutawa? Ya isa haka! Lokaci yayi, an bada Dan Mutum ga masu zunubi”.
[Then he went and prayed again]. He returned a third time; [and he found them sleeping again]. He [woke] all of [them and] said to them, “([I am disappointed that you are] sleeping again!/[Why are you] sleeping again?) [RHQ] [You have slept] enough. The time [for me to suffer] is about to begin. Look! Someone is about to enable sinful men to seize me, the one who came from heaven.
42 Ku tashi mutafi kun ga, ga mai bashe ni nan ya kusato.”
[So] get up! Let’s go [toward him] Look! Here comes the one who is enabling them to seize me!”
43 Nan da nan, kafin ya rufe baki sai ga Yahuza, daya daga cikin sha biyun da taron jama'a rike da takkuba da kulake. Manyan firistoci da malaman attaura da shugabanni suka turo su.
While he was still speaking, Judas [arrived]. [Even though he was] one of [Jesus’] twelve [disciples], he came [to enable Jesus’ enemies to seize him]. A crowd who carried swords and clubs was with him. The [leaders of] the Jewish Council had sent them.
44 Mai bashe shi din nan ya riga ya kulla da su cewa “Wanda zan yi wa sumba shine mutumin, ku kama shi ku tafi da shi a tsare.
[Judas], who was (betraying Jesus/helping Jesus’ enemies to seize him), had [previously] told this crowd, “The man whom I kiss is the one [whom you want. When I kiss him], seize him and lead him away [while you guard him] carefully.”
45 Da isowarsa kuwa, sai ya zo wurin Yesu ya ce “Ya malam!”. Sai ya sumbace shi.
So, when Judas arrived, he immediately went to Jesus and said, “My teacher!” Then he kissed Jesus [on his neck/cheek].
46 Su kuwa suka kama shi, suka tafi da shi.
Then [the crowd] seized Jesus.
47 Amma daya daga cikin na tsaye ya zaro takobinsa ya kai wa bawan babban firist sara, ya yanke masa kunne.
But one of the [disciples] who was standing nearby drew his short sword. He struck the servant of the high priest with it [to kill him, but he only] cut off his ear.
48 Sai Yesu ya ce “kun fito kamar masu kama yan fashi da takkuba da kulake, domin ku kama ni?
Jesus said to them, “([It is ridiculous that] you come [here to seize] me with swords and clubs, as if I were a bandit!/Have you come [here to seize] me with swords and clubs, as if I were a bandit [RHQ]?) Day after day I was with you in the Temple [courtyard] teaching [the people] Why did you not seize me then? [But this is happening] in order that [what the prophets have written in] the Scriptures [about me] may be fulfilled {may happen}.”
49 Lokacin da nake koyarwa a Haikali, kowace rana da ku, baku kama ni ba. Amma anyi haka ne domin a cika abinda Nassi ya fada.”
50 Daga nan duk wadanda suke tare da Yesu suka yashe shi, suka tsere.
All [the disciples at once] left him and ran away.
51 Wani saurayi, daga shi sai mayafi ya bi shi, suka kai masa cafka.
At that time, (a young man/I) was following Jesus. He/[I was] wearing only a linen cloth around his/my body. The crowd seized him/me.
52 Shi kuwa ya bar masu mayafin ya gudu tsirara.
But, [as he/I pulled away from them], he/I left behind the linen cloth [in their hands], and then he/I ran away naked.
53 Daga nan suka tafi da Yesu wurin babban firist. a can suka tara dattawa duk da manyan firistoci da shugabanni da marubuta, suka taru a wurinsa.
The men [who had seized] Jesus led him away to [the house where] the supreme priest [lived]. All of the Jewish Council were gathering [there].
54 Bitrus kuwa ya bi shi daga nesa har cikin gidan babban firist. Ya zauna tare da dogaran Haikalin, yana jin dumin wuta.
Peter followed Jesus at a distance. He went into the courtyard [of the house] where the supreme priest [lived], and sat there with the men who guarded [the house of the supreme priest]. He was warming himself beside a fire.
55 Sai, manyan firistoci da duk 'yan majalisa Yahudawa suka nemi shaidar da za a tabbatar a kan Yesu, don su samu su kashe shi. Amma basu samu ba.
The chief priests and all the rest of the Jewish council [had already] tried to find people who would tell lies about Jesus [in order that they could convince the Roman authorities] to execute him. But they did not succeed,
56 Da yawa kuma suka yi masa shaidar Zur (Karya), amma bakin su bai zama daya ba.
because, although many people spoke lies about him, they contradicted each other.
57 Sai wadansu kuma suka taso suka yi masa shaidar zur (karya) suka ce.
[Finally], some stood up and accused him falsely by saying,
58 “Mun ji ya ce, wai zai rushe haikalin nan da mutane suka gina, ya sake gina wani cikin kwana uku, ba kuwa ginin mutum ba”.
“We heard him when he said, ‘I will destroy this Temple that was built by men, and then within three days I will build another temple (without help from anyone else/that human hands will not build).’”
59 Duk da haka, sai shaidar tasu bata zo daya ba.
But, what [some of] these men said also did not agree with [what others of them said].
60 Sai babban firist ya mike a tsakanin su, ya tambayi Yesu yace “Ba ka da wata amsa game da shaidar da mutanen nan suke yi a kanka?
Then the supreme priest [himself] stood up in front of them and said to Jesus, “Are you not going to reply? What [do you say about] all the things that they are saying in order to accuse you?”
61 Amma yayi shiru abinsa, bai ce kome ba. Sai babban firist din ya sake tambayarsa “To, ashe kai ne Allmasihu Dan Madaukaki?
But Jesus was silent and did not reply [DOU]. Then the supreme priest [tried again]. He asked him, “Are you the Messiah? [Do you say that you are] (the Son of God/the man who is also God)?”
62 Yesu ya ce “Nine. Za ku kuwa ga Dan Mutum zaune dama ga mai iko, yana kuma zuwa cikin gajimare”.
Jesus said, “I am. Furthermore, you will see me, the one who came from heaven, [ruling] beside God, who is completely powerful. [You will also see me] coming down through the clouds in the sky!”
63 Sai babban firist ya kyakketa tufafinsa yace “Wacce shaida kuma zamu nema?
[In response to Jesus’ words], the supreme priest tore his outer garment. [That was their custom to show that he was shocked that Jesus had said that he was equal to God]. Then he said, “We certainly do not [RHQ] need any [more] people who will testify [against this man],
64 Kun dai ji sabon da yayi! Me kuka gani? Duk suka yanke masa hukunci akan ya cancanci kisa.
[because] you have heard what he said against God! [He claimed to be equal with God] Therefore, what have you decided?” They all said that Jesus was guilty and deserved (to be executed/that they should kill him).
65 Wadansu ma suka fara tottofa masa yau, suka daure masa idanu, suka bubbuge shi suna cewa “Yi annabci” Dogaran kuma suka yi ta marinsa.
Then some of them began spitting on Jesus. They put a blindfold on him, and then they began striking him and saying to him, “[If you are] a prophet, tell us [who hit you]!” And those who were guarding Jesus struck him with their hands.
66 Bitrus kuwa na kasa a filin gida, sai wata baranyar babban firist ta zo.
While Peter was outside in the courtyard [of the supreme priest’s house], one of the girls who worked for the supreme priest came [near him].
67 Da ta ga Bitrus na jin dumi, ta yi masa kallon gaske ta ce “Kaima ai tare kake da banazaren nan Yesu”.
When she saw Peter warming himself [beside the fire], she looked at him [closely]. Then she said, “You also were with Jesus, that man from Nazareth [town]!”
68 Amma ya musa ya ce “Ni ban ma san abinda kike fada ba balle in fahimta”. Sai ya fito zaure. Sai zakara yayi cara.
But he denied it by saying, “I do not know or understand [DOU] what you are talking about!” Then he went away [from there] to the gate [of the courtyard].
69 Sai baranyar ta ganshi, ta sake ce wa wadanda ke tsaitsaye a wurin, “Wannan ma daya daga cikinsu ne”.
[The] servant girl saw him there and said to the people who were standing nearby, “This man is one of [those who have been with that man they arrested].”
70 Amma ya sake musawa, jim kadan sai na tsaitsayen suka ce wa Bitrus “Lalle kai ma dayansu ne don ba Galile ne kai”.
But he denied it again. After a little while, one of those who were standing there said to Peter again, “[The way you speak shows that] you also are from Galilee [district]. So it is certain that you are one of those [who accompanied Jesus!]”
71 Sai ya fara la'anta kansa yana ta rantsuwa yana ce wa “Ban ma san mutumin nan da kuke fada ba”.
But he began to exclaim, “I do not know the man that you are talking about! Because God knows that I am speaking truthfully, may he punish me [if I am lying]!”
72 Nan da nan sai zakara ya yi cara ta biyu, Bitrus kuwa ya tuna da maganar Yesu a gare shi cewa “Kafin zakara ya yi cara ta biyu, za ka yi musun sani na sau uku”. Da ya tuno haka, sai ya fashe da kuka.
Immediately the rooster crowed a second time. Then Peter remembered what Jesus had said to him [before], “Before the rooster crows a second time, you will deny three times [that you know me.” When he realized that he had denied it three times], he started crying.