< Markus 12 >

1 Sai Yesu ya fara koyar da su da misalai. “Wani mutum ne ya yi gonar inabi ya shingen ta, ya haka ramin matse inabin, ya kuwa gina hasumayar tsaro. Ya ba wandansu manoma jinginar gonar, sa'an nan ya tafi wata kasa mai nisa.
I Yesubma tubi inwe in ze torusa, magu unu nubu mabari imum uru imeme maketi a hirama in matiti ma henzi uwa coco makarsi madini makuri mabari ahira uzu mei urun uma titi, madusa a tanu ta piit.
2 Da lokaci ya yi, sai ya aika masu wani bawansa domin ya karbi wadansu daga cikin amfanin gonar.
Imum yanyame matonue anakadura kameme ura ma owawane ore sa makakaba ibru imatitima ma meki vana me watri wahu arume.
3 Amma manoman suka kama shi, suka yin masa duka, suka kore shi hannu banza.
Koma wazekime, watirime, wa birko me wa dusa sarki iri mum.
4 Ya sake aikar wani bawan. Shi kuma suka raunata shi aka, suka wulakanta shi.
Wa sake utumma aye ahira awame una kadura, watri me wakunna me iwowo anice wacekime in mu e.
5 Ya sake aiken wani. Shi kam, suka kashe shi. Haka fa aka yi ta yi da wadansu da yawa, sun dodoki wadansu, suka kuma kashe wadansu.
Makuri matumi u ye unu inde ahu, wagumari aye awa me, watiri watiri wahuwatuzi we.
6 Yanzu dai yana da sauran daya tak, shine kaunatacen dansa. Daga karshe ya aike shi wurinsu, yana cewa, ai za su bashi girma.
Mazi uni inde sa madi tumi, una adimo me ma guana unadumo sa madi tumime, wadi kunna biyau bi meme.
7 Amma manoman nan suka ce wa juna, “ai, wannan shine magajinsa, 'ku zo mu kashe shi, gadon ya zama namu.”
Anaka tuma waguana vana uyo ume mazi geme cati hu me ti cati imum ya choo me.
8 Sai suka kamo shi, suka kashe shi, suka jefar da shi bayan shinge.
Wa meki me wa hu wa vingi me a ni kira ni ru.
9 To, me mai gonar inabin zai yi? Sai ya zo ya hallaka manoman nan, ya ba wadansu gonar.
Nyanini unu ru me, madi wu, madi huzi anu inta uru me, ma nya aye.
10 Ashe, ba ku karanta wannan nassi ba? cewa, ' Dutsen da magina suka ki, shi ne ya zama mafi mahmimanci.
Da ya basa ihori ige me sa, nipo sa anyarime nini, ni neni na cukuna nipo ni tuba uru tini.
11 Wannan daga Ubangiji ne, kuma ya yi dai dai a idanunmu.”'
Tize uwatu Asere imumu ibiyau a je aru me.
12 Sai suka nemi su kama shi, don sun lura a kansu ne ya yi masalin, amma suka ji tsoron jama'a. Don haka suka kyele shi, suka tafi.
Watubi unyarsa umaki Yesu.
13 Suka aika masa da wadansu farisiyawa da Heridiyawa, don su sa masa tarko da kalamai cikin maganarsa.
Wa tuburko ma Farisiyawa wana Hiridiyawa, wa nyarisi me intize.
14 Da suka zo, suka ce masa, “Malam, gaskiya kana koyar da maganar Allah sosai, ba ka nuna bambanci tsakani mutane, sai koyar da tafarkin Allah kake yi sosai. “Shin, mu biya haraji ga Kaisar, ko a a?”
Sa wa e, wagumme, unudungara, inzome iri imumbe sa mabizema sizi anime, mazi neziwe nibaba nigome Asere ma nya kaisar imumsa izi kaisa.
15 AmmaYesu ya gane munafuncinsu, ya ce masu, “Don me kuke gwada ni? ku kawo mani dinarin in gani.”
Matinka malim mawa me nyanini i we me wa pattum. unyam imum sa mari ini.
16 Suka kawowa Yesu daya. Ya ce masu, “Kamar waye da kuma rubutun wanene? suka ce masa, “Na Kaisar ne.”
Wa nya Yesu unu inde, mabukwe, muhenu maveni ma zige me, wa gu muhenu ma kaisar.
17 Yesu ya ce, “to, ku ba Kaisar abinda yake na Kaisar, ku kuma ba Allah abin da yake na Allah. Sai suka yi mamakinsa kwarai.
Yesu magu nya kisari imumbe sa izi kisari unya Yesu, imeme nyani imum be sizi ya Asere inyan Asere.
18 Sai Sadukiyawa suka zo wurinsa, su dake cewa babu tashin matattu. Suka tambaya shi suka ce,
A Sadukiyawa e ahira a! eme wa debe sa maguna u hira uzoni wa iki me.
19 “Malam, Musa dai ya rubuta mana, cewa idan dan'uwan mutum ya mutu, ya bar matarsa ba da, lallai ne dan'uwan mutumin ya auri matar, ya haifa wa dan'uwansa 'ya'ya.'
Uni bizizi Musa ma nyetike durin ingi uhenu ma womo maceki unej umeme, sarki vana anyimo uni henu, a uye mazi uneh me bayi mayo vana unu neti unanu me.
20 To an yi wadansu 'yan'uwa maza guda bakwai, na farko ya yi aure, ya mutu bai bar 'ya'ya ba.
Anu sunare anihenu, wazi anya unu ne u inde unu tuba uzika me ma wii, ma ceki me sarki vana.
21 Na biyu kuma ya aure ta, shi ma ya mutu, ba 'ya'ya. Na ukun ma haka.
Unu ure ma wii maceki ine me sarki vana unu uku taru cangi ma wii.
22 Haka dai duk bakwai din, ba wanda ya bar 'ya'ya. A karshe kuma ita matar ta mutu.
Unu usunare ma wii ma ceki me sarki ahana u aye adumo me une ma wii.
23 To, a tashin matattu, matar wa za ta zama a cikinsu? Don duk bakwai din nan sun aure ta”.
Romo be sa Ugomo Asere madi e une me madi wa veni.
24 Sai Yesu ya ce, “Ba saboda wannan dalili ne kuka yi kuskure ba, wato don ba ku san littafin ba, kuma ba ku san ikon Allah ba?
Yesu magu ine ini ya wuna i carsa abangan, barki uzatu urusa uni kara na Asere.
25 Domin in an tashin daga matattu, ba a aure, ba a auraswa, amma sun zama kamar malaiku a sama.
Rono u zauka anabuu, anya adi zoni, vat uru tidi cukunomana kadura Asere.
26 Amma game da mattattun da suka tashi, ashe, ba ku taba karantawa a littafin Musa ba, yadda Allah ya ce masa? “Ni ne Allah na Ibrahim, da Ishaku, da kuma Yakubu'?
Abanga iwono, nanu uhirza ibe daki ya bassani ihori i Musa sa ma nyetike anyimo anijaa unu guna immani Asere Ibrahim, Asere a Ishaku, nan Asere a Yakubu.
27 Ai, shi ba Allahn mattatu bane, amma na rayyayu ne. Hakika kun yi kuskure “.
An, debe sa Asere mazi Asere a weme anu vengize mani, wazome anu vengize mani wazome u guna aginwe mukizi muni ya hurna shi gbardang.
28 Sai wani malamin attuara ya zo ya ji suna muhawara da juna. Da dai ya ga Yesu yana ba su kyakkyawar amsa, sai ya tambaye shi, “Wanne Umarni ne mafi girma dukka?”
Uye ma e mazi kunna imum be sa wazi unu boo me, ma iri Yesu makabarka ma iki we, tiye tize yini tiduandang.
29 Yesu ya amsa yace, “mafi girma shine, 'ku saurara ya Isra'ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji daya ne.
Yesu makabirka we tize ti dandang, kunna ni, anu IrailamUgomo Asere azia inde.
30 Sai ka kaunaci Ubangiji Allah da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka da dukkan tunaninka, da dukkan karfinka.
Udi tafna nan na Asere, Ugomo Asere vat ini riba iwe me, nanbi be biweme, wa nikara.
31 ta biyu itace, 'ka kaunaci makwabcinka kamar kanka, Ba wata doka da ta fi wadannan.''
Tize tu kure, tine tini in taa uroni utura uwe me gusi nice nu we me, ure ukuri uka zoni sa uteki ugeme.
32 Sai malamin attaura ya ce masa, “Hakika gaskiyarka malam, Allah daya ne, ba kuma wani sai shi.
Unu nyetike, magu, rep unu urusa, ka dura kani Asere azi a inde, ara Asere azo ni.
33 A kaunace shi kuma da dukkan zuciya, da dukkan hankali, da dukkan karfi, a kuma kaunaci makwabci kamar kanka, ai ya fi dukkan hadayu na konawa.”
Uhem me vat ini riba inde wanu rusa, vat nikara uhem uroni utura gusi ni wome ine ini itaki uni ure, ubonza adodu nan wiro udi roronga.
34 Da Yesu ya ga ya yi masa magana da hikima, sai ya ce masa, “Ba ka nesa da mulkin Allah.” Bayan wannan kuma ba wanda ya sake tambayarsa wani abu.
Sa Yesu ma iri, ukabirka umeme urisi, magun we uzo we piit nan nakura Asere abini ani daki uye makuri ma iki me iri mum.
35 Yesu ya amsa a lokacin da yake koyarwa a Haikali, ya ce “Yaya malaman attaura suke ce wa Kristi dan Dauda ne?
Yesu mara udenge Asere magi unu boo uwe ti ze ta Asere, vana u Dauda.
36 Domin Dauda kansa, ta ikon Ruhu Mai Tsarki ya ce, “Ubangiji ya ce wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na kaskantar da makiyanka'.
Dauda biriri ba gunana, Asere, cukuno atinare tam indi kurzo aroni ishine iwome ati buna tiwome.
37 Dauda da kansa ya kira shi 'Ubangiji; To, ta yaya ya Almasihu zai zama Dan Dauda?” Babban taron jama'ar suka saurare shi da murna.
Dauda nice ni meme magu una kaba uru “Asere”, nyani ya wu a gum me vanu Dauda?, ni ori na nu kunna anyimo iri ba irum.
38 A koyarwa sa Yasu ya ce, “ku yi hankali da malaman attaura, masu son yawo da manyan riguna, suna so a gaishesu a kasuwa,
Yesu unu bezizi haka sake ina nu unyeyike anu unyara uniza uni sansani uni izini we ajira ani gura.
39 da kuma son wuraren zama masu daraja a haikali, da wurin bukukuwa.
Anu nyara ahira ticukuno ti dandang ati denge ta Asere wanti hira tu tanda.
40 Sun kuma kwace gidajen gwauraye, da yin doguwar addu'a, don mutane su gani. Wadanan mutanen zasu sami hukunci mai tsanani.”
Wadi ribize ati kura ta neti a koro wa kuri wa wusi bi ringara bi joko bati uwuna ugino me imum izenze ini.
41 Sai ya zauna a gaban akwatin baiko a Haikalin, yana duban yadda jama'a suke zuba kudi a ciki.
Ba abini me Yesu ma cukuno a nikuri a nyimo udenge Asere, unu hira anu unu rezi ikirfi anyimo ani kuri, anu gbardang wa rezi ikirfi idandang anyimo imumbesa wazini.
42 Wadansu masu arziki da yawa suna zuba kudi masu tsoka. Sai gwauruwa mara abin hanu ta saka anini biyu a ciki akwatin baikon.
Ure ukoro une ma e ma reki anini ana re cas.
43 Ya kira almajiransa, ya ce masu, “Hakika, ina gaya maku, abinda gwauruwa nan ta saka a akwatin baikon nan ya fi na sauran dukka.
Ma titi anu tarsa umeme magu we, kudura ka zigeme imboo shi, imumbe ukoro uweri ugeme, mareki iso igeme iteki ukasu anume.
44 Su duk sun bayar daga yalwa tasu ne, ita kuwa daga cikin rashinta ta bada duk abinda take da shi.”
Wa nyaniza anyino ukem uwe, sa wazin, me anyimo udira ume uni, ma nya vat, mum be sa mazi.

< Markus 12 >