< Markus 11 >
1 Da suka kusa Urushalima, kusa da Betafaji, da Betanya, wajen dutsen zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa biyu
Cuando se acercaron a Jerusalén, a Betfagé y Betania, en el Monte de los Olivos, envió a dos de sus discípulos
2 ya ce masu, “ku shiga kauyen can kusa da mu. Da zarar kun shiga za ku ga aholaki a daure, wanda ba a taba hawa ba. Ku kwance shi, ku kawo mani.
y les dijo: “Id a la aldea que está enfrente de vosotros. En cuanto entréis en ella, encontraréis un pollino atado, en el que nadie se ha sentado. Desátenlo y tráiganlo.
3 In wani ya ce maku, “Don me kuke haka? ku ce, 'Ubangiji ne yake bukatarsa, zai kuma komo da shi nan da nan.”'
Si alguien os pregunta: “¿Por qué hacéis esto?”, decidle: “El Señor lo necesita”, e inmediatamente lo enviará de vuelta aquí.”
4 Sai suka tafi, suka tadda aholakin a daure a kofar gida a bakin hanya, suka kwance shi.
Se fueron y encontraron un pollino atado a la puerta, en la calle, y lo desataron.
5 sai wadanda suke tsaye a gun suka ce masu, “Don me kuke kwance aholakin nan?
Algunos de los que estaban allí les preguntaron: “¿Qué hacéis desatando el pollino?”.
6 Suka fada masu abinda Yesu yace, sai suka kyale su suka tafi.
Ellos les dijeron lo mismo que Jesús, y los dejaron ir.
7 Almajiran nan biyu suka kawo wa Yesu aholakin, suka shimfida mayafansu a kai, sai ya hau.
Trajeron a Jesús el pollino y echaron sobre él sus vestidos, y Jesús se sentó en él.
8 Sai mutane da yawa suka shimfida mayafansu a hanya, wadansu kuma suka baza ganyen da suka yanko daga filayen.
Muchos extendían sus vestidos por el camino, y otros cortaban ramas de los árboles y las esparcían por el camino.
9 Wadanda suke gaba da shi da wadanda ke bin bayansa suka yi sowa suna cewa, “Hosanna! Albarka ta tabbata ga mai zuwa cikin sunan Ubangiji.
Los que iban delante y los que les seguían gritaban: “¡Hosanna! ¡Bendito el que viene en nombre del Señor!
10 Albarka ta tabbata ga mulkin nan mai zuwa na Ubanmu Dawuda! Dukaka a cikin sama!”
¡Bendito el reino de nuestro padre David que viene en el nombre del Señor! Hosanna en las alturas”.
11 San nan Yesu ya shiga Urushalima, ya shiga Haikalin. Sai ya dudduba komai, da magariba ta yi, ya fita ya tafi Betanya tare da goma sha biyu nan.
Jesús entró en el templo de Jerusalén. Después de haber observado todo, siendo ya de noche, salió a Betania con los doce.
12 Kashe gari, suka tashi daga Betanya, sai ya ji yunwa.
Al día siguiente, cuando salieron de Betania, tuvo hambre.
13 Da ya hango itacen baure mai ganye daga nesa sai ya je ya ga ko za sami 'ya'ya. Da ya iso wurinsa bai ga komai ba sai ganye, don ba lokacin 'ya'yan baure ba ne.
Al ver una higuera lejana que tenía hojas, se acercó para ver si acaso podía encontrar algo en ella. Cuando llegó a ella, no encontró más que hojas, pues no era la época de los higos.
14 Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn )
Jesús le dijo: “Que nadie vuelva a comer fruto de ti”, y sus discípulos lo oyeron. (aiōn )
15 Suka iso Urushalima, da shigar su, ya kori masu saye da sayarwa, ya watsar da taburan 'yan canjin kudi, da kujerun masu sayar da tantabaru.
Llegaron a Jerusalén, y Jesús entró en el templo y comenzó a echar a los que vendían y a los que compraban en el templo, y derribó las mesas de los cambistas y los asientos de los que vendían palomas.
16 Ya hana kowa ya dauki wani abu da za a i ya sayarwa a cikin haikalin.
No permitía que nadie llevara un recipiente por el templo.
17 Sai ya koyar da su cewa, “Ashe ba rubuce yake ba, “Za a kira gidana gidan addu'a na dukan al'ummai? Amma ku kun mayar da shi kogon yan fashi”.
Les enseñaba diciendo “¿No está escrito que mi casa será llamada casa de oración para todas las naciones? Pero vosotros la habéis convertido en una cueva de ladrones”.
18 Da mayan Faristoci da marubutan attaura suka ji maganar da ya yi, sai suka nami hanyar da za su kashe shi. Amma suka ji tsoronsa domin dukkan taron na mamakin koyarwarsa.
Los jefes de los sacerdotes y los escribas lo oyeron, y buscaban cómo destruirlo. Porque le temían, pues toda la multitud se asombraba de su enseñanza.
19 Kowace yamma kuma, sukan fita gari.
Al caer la tarde, salió de la ciudad.
20 Da safe suna wucewa, sai suka ga bauren nan ya bushe.
Al pasar por la mañana, vieron la higuera seca de raíz.
21 Bitrus kuwa ya tuna ya ce “Malam, dubi! Baurenan da ka la'anta ya bushe.”
Pedro, acordándose, le dijo: “¡Rabí, mira! La higuera que maldijiste se ha secado”.
22 Yesu ya amsa masu ya ce, “ku gaskata da Allah.”
Jesús les respondió: “Tened fe en Dios.
23 Hakika, ina gaya maku, duk wanda ya ce wa dutsen nan tashi ka fada cikin tekun', bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata haka kuwa zai faru, haka kuwa Allah zai yi.
Porque de cierto os digo que cualquiera que diga a este monte: “Tómalo y arrójalo al mar”, y no dude en su corazón, sino que crea que lo que dice sucede, tendrá lo que dice.
24 Saboda haka ina dai gaya maku, komai kuka yi addu'a kuka roka, ku gaskata cewa samamme ne, zai kuma zama naku.
Por eso os digo que todo lo que pidáis y oréis, creed que lo habéis recibido, y lo tendréis.
25 Duk sa'add da kuke addu'a ku gafarta wa wadanda suka yi maku laifi, domin Ubanku shima zai gafarta maku naku laifi.”
Siempre que estéis orando, perdonad, si tenéis algo contra alguien, para que vuestro Padre, que está en los cielos, os perdone también vuestras transgresiones.
26 (Amma in baku gafartawa mutane laifofinsu ba, Ubanku ma da ke sama ba zai gafarta maku ba.)
Pero si no perdonáis, tampoco vuestro Padre que está en los cielos os perdonará vuestras transgresiones.”
27 Da suka sake dawowa Urushalima. Yasu na tafiya cikin haikali, sai manyan firistoci, da marubuta, da dattawa suka zo wurinsa,
Llegaron de nuevo a Jerusalén y, mientras caminaba por el templo, se le acercaron los jefes de los sacerdotes, los escribas y los ancianos,
28 suka ce masa, “Da wanne iko kake yin wadanan abubuwa? Ko kuwa wa ya ba ka ikon yinsu? “
y comenzaron a decirle: “¿Con qué autoridad haces estas cosas? ¿O quién te ha dado esta autoridad para hacer estas cosas?”
29 Sai Yesu ya ce masu, “Zan yi maku wata tambaya. ku ba ni amsa, ni kuwa zan gaya maku ko da wanne iko ne nake yin wadannan abubuwan.
Jesús les dijo: “Les voy a hacer una pregunta. Respóndanme, y les diré con qué autoridad hago estas cosas.
30 Baftismar da Yahaya yayi, daga sama take ko kuwa daga mutum take? ku bani amsa”.
El bautismo de Juan, ¿es del cielo o de los hombres? Respondedme”.
31 Sai suka yi mahuwara da juna, suka ce, “in kuwa muka ce, 'daga sama take,' za ya ce, “To, don me ba ku gaskata shi ba?
Razonaban entre sí, diciendo: “Si decimos: “Del cielo”, dirá: “¿Por qué, pues, no le habéis creído?”
32 In kuwa muka ce, “amma in muka ce ta mutum ce zasu jejjefemu domi suna jin tsoron jama'a, don duk kowa ya tabbata, cewa Yahaya annabi ne.
Si decimos: “De los hombres”, temían a la gente, pues todos consideraban que Juan era realmente un profeta.
33 Sai suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba” Yesu ya ce masu, “Haka ni kuma ba zan fada muku ko da wanne iko nake yin abubuwan nan ba.”
Ellos respondieron a Jesús: “No lo sabemos”. Jesús les dijo: “Tampoco os diré con qué autoridad hago estas cosas”.