< Markus 10 >

1 Yesu ya bar wannan wurin, ya tafi yankin Yahudiya, wajen hayin kogin Urdun. Sai jama'a suka je wurinsa. Ya ci gaba da koya masu, kamar yadda ya zama al'adarsa.
อนนฺตรํ ส ตตฺสฺถานาตฺ ปฺรสฺถาย ยรฺทฺทนนทฺยา: ปาเร ยิหูทาปฺรเทศ อุปสฺถิตวานฺ, ตตฺร ตทนฺติเก โลกานำ สมาคเม ชาเต ส นิชรีตฺยนุสาเรณ ปุนสฺตานฺ อุปทิเทศฯ
2 Sai Farisawa su ka zo wurinsa, su ka ce, '' dai dai ne mutum ya saki matarsa?'' Wannan tambaya sun yi ta ne domin su gwada shi.
ตทา ผิรูศินสฺตตฺสมีปมฺ เอตฺย ตํ ปรีกฺษิตุํ ปปฺรจฺฉ: สฺวชายา มนุชานำ ตฺยชฺยา น เวติ?
3 Ya amsa ya ce, menene Musa ya umarce ku?
ตต: ส ปฺรตฺยวาทีตฺ, อตฺร การฺเยฺย มูสา ยุษฺมานฺ ปฺรติ กิมาชฺญาปยตฺ?
4 Suka ce, ''Musa ya yarda mutum ya rubuta takardar saki ga matarsa, ya sallameta ta fita.''
ต อูจุ: ตฺยาคปตฺรํ เลขิตุํ สฺวปตฺนีํ ตฺยกฺตุญฺจ มูสา'นุมนฺยเตฯ
5 “Domin taurin zuciyarku ne ya rubuta maku wannan dokar,” Yesu ya ce masu.
ตทา ยีศุ: ปฺรตฺยุวาจ, ยุษฺมากํ มนสำ กาฐินฺยาทฺเธโต รฺมูสา นิเทศมิมมฺ อลิขตฺฯ
6 Amman tun daga farkon halitta, 'Allah ya halicci namiji da ta mata.'
กินฺตุ สฺฤษฺเฏราเทา อีศฺวโร นรานฺ ปุํรูเปณ สฺตฺรีรูเปณ จ สสรฺชฯ
7 Domin wannan dalilin ne mutum zai rabu mahaifinsa da mahaifiyarsa ya mannewa matarsa.
"ตต: การณาตฺ ปุมานฺ ปิตรํ มาตรญฺจ ตฺยกฺตฺวา สฺวชายายามฺ อาสกฺโต ภวิษฺยติ,
8 Su biyu kuwa sun zama jiki daya, ba biyu ba,
เตา ทฺวาวฺ เอกางฺเคา ภวิษฺยต: ฯ " ตสฺมาตฺ ตตฺกาลมารภฺย เตา น ทฺวาวฺ เอกางฺเคาฯ
9 Saboda haka abinda Allah ya hada kada mutum ya raba.”
อต: การณาทฺ อีศฺวโร ยทโยชยตฺ โกปิ นรสฺตนฺน วิเยชเยตฺฯ
10 Lokacin da suke cikin gida, sai almajiransa suka sake tambayarsa akan wannan magana.
อถ ยีศุ รฺคฺฤหํ ปฺรวิษฺฏสฺตทา ศิษฺยา: ปุนสฺตตฺกถำ ตํ ปปฺรจฺฉุ: ฯ
11 Ya ce da su. Dukan wanda ya saki matarsa ya kuma auro wata matar yayi zina da ita kenan.
ตต: โสวทตฺ กศฺจิทฺ ยทิ สฺวภารฺยฺยำ ตฺยกฺตวานฺยามฺ อุทฺวหติ ตรฺหิ ส สฺวภารฺยฺยายา: ปฺราติกูเลฺยน วฺยภิจารี ภวติฯ
12 Haka nan duk matar da ta saki mijinta ta auri wani ta yi zina da shi kenan.”
กาจินฺนารี ยทิ สฺวปตึ หิตฺวานฺยปุํสา วิวาหิตา ภวติ ตรฺหิ สาปิ วฺยภิจาริณี ภวติฯ
13 Mutane suka kawo masa 'ya'yansu kanana don ya taba su, sai almajiransa suka kwabe su.
อถ ส ยถา ศิศูนฺ สฺปฺฤเศตฺ, ตทรฺถํ โลไกสฺตทนฺติกํ ศิศว อานียนฺต, กินฺตุ ศิษฺยาสฺตานานีตวตสฺตรฺชยามาสุ: ฯ
14 Da Yesu ya gani, ya ji haushi, ya ce masu. Ku bar yara kanana su zo wurina, kada ku hana su domin mulkin Allah na irinsu ne.
ยีศุสฺตทฺ ทฺฤษฺฏฺวา กฺรุธฺยนฺ ชคาท, มนฺนิกฏมฺ อาคนฺตุํ ศิศูนฺ มา วารยต, ยต เอตาทฺฤศา อีศฺวรราชฺยาธิการิณ: ฯ
15 Gaskiya na ke fada maku duk mutumin da bai karbi mulkin Allah kamar karamin yaro ba, babu shakka ba zai shiga mulkin Allah ba.
ยุษฺมานหํ ยถารฺถํ วจฺมิ, ย: กศฺจิตฺ ศิศุวทฺ ภูตฺวา ราชฺยมีศฺวรสฺย น คฺฤหฺลียาตฺ ส กทาปิ ตทฺราชฺยํ ปฺรเวษฺฏุํ น ศกฺโนติฯ
16 Sai ya rungume su ya sa masu albarka.
อนนตรํ ส ศิศูนงฺเก นิธาย เตษำ คาเตฺรษุ หเสฺตา ทตฺตฺวาศิษํ พภาเษฯ
17 Lokacin da ya fara tafiya, sai wani mutum ya rugo wurinsa, ya durkusa a gabansa. Ya tambaye shi, yace ya ''Malam managarci, me zan yi domin in sami rai na har abada?'' (aiōnios g166)
อถ ส วรฺตฺมนา ยาติ, เอตรฺหิ ชน เอโก ธาวนฺ อาคตฺย ตตฺสมฺมุเข ชานุนี ปาตยิตฺวา ปฺฤษฺฏวานฺ, โภ: ปรมคุโร, อนนฺตายุ: ปฺราปฺตเย มยา กึ กรฺตฺตวฺยํ? (aiōnios g166)
18 Amma Yesu ya ce masa. Don me ka ke kira na managarci? Babu wani managarci sai dai Allah kadai.
ตทา ยีศุรุวาจ, มำ ปรมํ กุโต วทสิ? วิเนศฺวรํ โกปิ ปรโม น ภวติฯ
19 Kasan dokokin. Kada ka yi kisan kai, kada ka yi zina, kada ka yi sata, kada ka yi shaidar zur, kada ka yi zamba, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.”
ปรสฺตฺรีํ นาภิคจฺฉ; นรํ มา ฆาตย; เสฺตยํ มา กุรุ; มฺฤษาสากฺษฺยํ มา เทหิ; หึสาญฺจ มา กุรุ; ปิตเรา สมฺมนฺยสฺว; นิเทศา เอเต ตฺวยา ชฺญาตา: ฯ
20 Sai mutumin ya ce masa Malam ai na kiyayye duk wadannan abubuwa tun ina yaro.
ตตสฺตน ปฺรตฺยุกฺตํ, เห คุโร พาลฺยกาลาทหํ สรฺวฺวาเนตานฺ อาจรามิฯ
21 Yesu ya dube shi duban kauna ya ce masa. Abu daya ka rasa. Shi ne ka je ka sayar da duk mallakarka ka ba mabukata, za ka sami wadata a sama. Sa'annan ka zo ka bi ni.
ตทา ยีศุสฺตํ วิโลกฺย เสฺนเหน พภาเษ, ตไวกสฺยาภาว อาเสฺต; ตฺวํ คตฺวา สรฺวฺวสฺวํ วิกฺรีย ทริเทฺรโภฺย วิศฺราณย, ตต: สฺวรฺเค ธนํ ปฺราปฺสฺยสิ; ตต: ปรมฺ เอตฺย กฺรุศํ วหนฺ มทนุวรฺตฺตี ภวฯ
22 Da ya ji haka sai ransa ya baci, ya tafi yana bakin ciki, don shi mai arziki ne kwarai.
กินฺตุ ตสฺย พหุสมฺปทฺวิทฺยมานตฺวาตฺ ส อิมำ กถามากรฺณฺย วิษโณ ทุ: ขิตศฺจ สนฺ ชคามฯ
23 Yesu ya dubi almajiransa ya ce. ''Yana da wuya masu arziki su shiga mulkin Allah!''
อถ ยีศุศฺจตุรฺทิโศ นิรีกฺษฺย ศิษฺยานฺ อวาทีตฺ, ธนิโลกานามฺ อีศฺวรราชฺยปฺรเวศ: กีทฺฤคฺ ทุษฺกร: ฯ
24 Almajiransa suka yi mamakin maganarsa. Sai Yesu ce masu, ya ku ya'ya'na yana da wuya kamar me a shiga mulkin Allah.
ตสฺย กถาต: ศิษฺยาศฺจมจฺจกฺรุ: , กินฺตุ ส ปุนรวทตฺ, เห พาลกา เย ธเน วิศฺวสนฺติ เตษามฺ อีศฺวรราชฺยปฺรเวศ: กีทฺฤคฺ ทุษฺกร: ฯ
25 Zai zama da sauki ga rakumi yabi ta kafar allura da mai arziki ya shiga mulkin Allah.
อีศฺวรราเชฺย ธนินำ ปฺรเวศาตฺ สูจิรนฺเธฺรณ มหางฺคสฺย คมนาคมนํ สุกรํฯ
26 Sai suka cika da mamaki sosai, su kace wa juna, ''to idan haka ne wanene zai iya tsira kenan?''
ตทา ศิษฺยา อตีว วิสฺมิตา: ปรสฺปรํ โปฺรจุ: , ตรฺหิ ก: ปริตฺราณํ ปฺราปฺตุํ ศกฺโนติ?
27 Yesu ya dube su ya ce masu. Ga mutane a bu ne mai wuyar gaske, amma a wurin Allah komai yiwuwa ne.
ตโต ยีศุสฺตานฺ วิโลกฺย พภาเษ, ตนฺ นรสฺยาสาธฺยํ กินฺตุ เนศฺวรสฺย, ยโต เหโตรีศฺวรสฺย สรฺวฺวํ สาธฺยมฺฯ
28 Bitrus ya ce masa, ''to gashi mu mun bar kome, mun bika''.
ตทา ปิตร อุวาจ, ปศฺย วยํ สรฺวฺวํ ปริตฺยชฺย ภวโตนุคามิโน ชาตา: ฯ
29 Yesu ya ce. Gaskiya na ke fada maku, babu wanda zai bar gidansa, da yan'uwansa maza da mata, da mahaifiya ko mahaifi, ko 'ya'ya ko gona, saboda da ni da kuma bishara,
ตโต ยีศุ: ปฺรตฺยวทตฺ, ยุษฺมานหํ ยถารฺถํ วทามิ, มทรฺถํ สุสํวาทารฺถํ วา โย ชน: สทนํ ภฺราตรํ ภคินีํ ปิตรํ มาตรํ ชายำ สนฺตานานฺ ภูมิ วา ตฺยกฺตฺวา
30 sa'annan ya rasa samun nikinsu dari a zamanin yanzu, na gidaje, da yan'uwa mata da maza' da iyaye mata da 'ya'ya da gonaki, game da tsanani, a duniya mai zuw kuma ya sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
คฺฤหภฺราตฺฤภคินีปิตฺฤมาตฺฤปตฺนีสนฺตานภูมีนามิห ศตคุณานฺ เปฺรตฺยานนฺตายุศฺจ น ปฺราปฺโนติ ตาทฺฤศ: โกปิ นาสฺติฯ (aiōn g165, aiōnios g166)
31 Da yawa wadanda suke na farko za su koma na karshe, na karshe kuma za su zama na farko.
กินฺตฺวคฺรียา อเนเก โลกา: เศษา: , เศษียา อเนเก โลกาศฺจาคฺรา ภวิษฺยนฺติฯ
32 Suna tafiya Urushalima, Yesu kuwa na gabansu. Almajiransa sun yi mamaki, mutane da ke biye da su kuwa sun tsorata. Yesu kuwa ya sake kebe sha biyun nan, ya fara fada masu abin da zai same shi.
อถ ยิรูศาลมฺยานกาเล ยีศุเสฺตษามฺ อคฺรคามี พภูว, ตสฺมาตฺเต จิตฺรํ ชฺญาตฺวา ปศฺจาทฺคามิโน ภูตฺวา พิภฺยุ: ฯ ตทา ส ปุน รฺทฺวาทศศิษฺยานฺ คฺฤหีตฺวา สฺวียํ ยทฺยทฺ ฆฏิษฺยเต ตตฺตตฺ เตภฺย: กถยิตุํ ปฺราเรเภ;
33 “Kun ga, za mu Urushalima za a bada Dan mutum ga manyan Firistoci da malan Attaura, za su kuma yi masa hukuncin kisa su kuma bada shi ga al'ummai.
ปศฺยต วยํ ยิรูศาลมฺปุรํ ยาม: , ตตฺร มนุษฺยปุตฺร: ปฺรธานยาชกานามฺ อุปาธฺยายานาญฺจ กเรษุ สมรฺปยิษฺยเต; เต จ วธทณฺฑาชฺญำ ทาปยิตฺวา ปรเทศียานำ กเรษุ ตํ สมรฺปยิษฺยนฺติฯ
34 Za su yi masa ba a, su tofa masa yau, su yi masa bulala, su kashe shi, bayan kwana uku kuwa zai tashi.”
เต ตมุปหสฺย กศยา ปฺรหฺฤตฺย ตทฺวปุษิ นิษฺฐีวํ นิกฺษิปฺย ตํ หนิษฺยนฺติ, ตต: ส ตฺฤตียทิเน โปฺรตฺถาสฺยติฯ
35 Yakubu da Yahaya, 'ya'yan Zabadi, suka zo wurin sa, suka ce, ''Malam muna so kayi mana duk abin da mu ka roke ka''
ตต: สิวเท: ปุเตฺรา ยากูโพฺยหเนา ตทนฺติกมฺ เอตฺย โปฺรจตุ: , เห คุโร ยทฺ อาวาภฺยำ ยาจิษฺยเต ตทสฺมทรฺถํ ภวานฺ กโรตุ นิเวทนมิทมาวโย: ฯ
36 Ya ce masu. ''Me ku ke so in yi maku?''
ตต: ส กถิตวานฺ, ยุวำ กิมิจฺฉถ: ? กึ มยา ยุษฺมทรฺถํ กรณียํ?
37 Suka ce, ''ka yardar mana, a ranar daukakarka, mu zauna daya a damanka, daya kuma a hagunka.''
ตทา เตา โปฺรจตุ: , อาวโยเรกํ ทกฺษิณปารฺเศฺว วามปารฺเศฺว ไจกํ ตไวศฺวรฺยฺยปเท สมุปเวษฺฏุมฺ อาชฺญาปยฯ
38 Yesu ya ce masu. ''Ba ku san abinda ku ke roka ba. Kwa iya sha daga kokon da zan sha? Ko kuma za a yi maku baftismar da za a yi mani?''
กินฺตุ ยีศุ: ปฺรตฺยุวาจ ยุวามชฺญาเตฺวทํ ปฺรารฺถเยเถ, เยน กํเสนาหํ ปาสฺยามิ เตน ยุวาภฺยำ กึ ปาตุํ ศกฺษฺยเต? ยสฺมินฺ มชฺชเนนาหํ มชฺชิเษฺย ตนฺมชฺชเน มชฺชยิตุํ กึ ยุวาภฺยำ ศกฺษฺยเต? เตา ปฺรตฺยูจตุ: ศกฺษฺยเตฯ
39 Suka fada masa, ''Zamu iya.'' Yesu ya ce masu, '' kokon da zan sha, da shi zaku sha, baftismar da za ayi mani kuma da ita za a yi maku.''
ตทา ยีศุรวทตฺ เยน กํเสนาหํ ปาสฺยามิ เตนาวศฺยํ ยุวามปิ ปาสฺยถ: , เยน มชฺชเนน จาหํ มชฺชิเยฺย ตตฺร ยุวามปิ มชฺชิเษฺยเถฯ
40 Amma zama a damata, ko a haguna, ba na wa ba ne da zan bayar, ai na wadanda a ka shiryawa ne.”
กินฺตุ เยษามรฺถมฺ อิทํ นิรูปิตํ, ตานฺ วิหายานฺยํ กมปิ มม ทกฺษิณปารฺเศฺว วามปารฺเศฺว วา สมุปเวศยิตุํ มมาธิกาโร นาสฺติฯ
41 Da sauran almajiran nan goma suka ji, suka fara jin haushin Yakubu da Yahaya.
อถานฺยทศศิษฺยา อิมำ กถำ ศฺรุตฺวา ยากูโพฺยหนฺภฺยำ จุกุปุ: ฯ
42 Yesu kuma ya kira su wurinsa ya ce masu, '' kun sani wadanda aka san su da mulkin al'ummai sukan nuna masu iko, hakimansu kuma sukan gasa masu iko.
กินฺตุ ยีศุสฺตานฺ สมาหูย พภาเษ, อนฺยเทศียานำ ราชตฺวํ เย กุรฺวฺวนฺติ เต เตษาเมว ปฺรภุตฺวํ กุรฺวฺวนฺติ, ตถา เย มหาโลกาเสฺต เตษามฺ อธิปติตฺวํ กุรฺวฺวนฺตีติ ยูยํ ชานีถฯ
43 Amma ba haka zai kasance a tsakaninku ba. Duk wanda ya ke son zama babba a cikinku, lalle ne ya zama baranku.
กินฺตุ ยุษฺมากํ มเธฺย น ตถา ภวิษฺยติ, ยุษฺมากํ มเธฺย ย: ปฺราธานฺยํ วาญฺฉติ ส ยุษฺมากํ เสวโก ภวิษฺยติ,
44 Duk wanda ya ke so ya shugabance ku lalle ne ya zama bawan kowa.
ยุษฺมากํ โย มหานฺ ภวิตุมิจฺฉติ ส สรฺเวฺวษำ กิงฺกโร ภวิษฺยติฯ
45 Saboda haka ne Dan mutum ya zo ba domin a bauta masa ba, sai dai domin shi yayi bautar, ya kuma ba da ransa fansa saboda da mutane da yawa.”
ยโต มนุษฺยปุตฺร: เสโวฺย ภวิตุํ นาคต: เสวำ กรฺตฺตำ ตถาเนเกษำ ปริตฺราณสฺย มูลฺยรูปสฺวปฺราณํ ทาตุญฺจาคต: ฯ
46 Sa'adda suka iso Yariko, yana fita daga Yariko kenan, shi da almajiransa, da wani babban taro, sai ga wani makaho mai bara, mai suna Bartimawas dan Timawas yana zaune a gefen hanya.
อถ เต ยิรีโหนครํ ปฺราปฺตาสฺตสฺมาตฺ ศิไษฺย โรฺลไกศฺจ สห ยีโศ รฺคมนกาเล ฏีมยสฺย ปุโตฺร พรฺฏีมยนามา อนฺธสฺตนฺมารฺคปารฺเศฺว ภิกฺษารฺถมฺ อุปวิษฺฏ: ฯ
47 Da ya ji Yesu Banazare ne, ya fara daga murya yana cewa, ''Ya Yesu, Dan Dauda, kaji tausayina''
ส นาสรตียสฺย ยีโศราคมนวารฺตฺตำ ปฺราปฺย โปฺรไจ รฺวกฺตุมาเรเภ, เห ยีโศ ทายูท: สนฺตาน มำ ทยสฺวฯ
48 Mutane da yawa suka kwabe shi, cewa yayi shiru. Sai ya kara daga murya kwarai da gaske, yana cewa, Ya Dan Dauda ka yi mani jinkai, ka ji tausayina!”
ตโตเนเก โลกา เมานีภเวติ ตํ ตรฺชยามาสุ: , กินฺตุ ส ปุนรธิกมุจฺไจ รฺชคาท, เห ยีโศ ทายูท: สนฺตาน มำ ทยสฺวฯ
49 Yesu ya tsaya ya ce, ku kirawo shi. Su kuwa suka kirawo makahon suka ce masa. ''Albishrinka, ta so! Yana kiranka.''
ตทา ยีศุ: สฺถิตฺวา ตมาหฺวาตุํ สมาทิเทศ, ตโต โลกาสฺตมนฺธมาหูย พภาษิเร, เห นร, สฺถิโร ภว, อุตฺติษฺฐ, ส ตฺวามาหฺวยติฯ
50 Makahon ya yar da mayafinsa, ya zaburo wurin Yesu.
ตทา ส อุตฺตรียวสฺตฺรํ นิกฺษิปฺย โปฺรตฺถาย ยีโศ: สมีปํ คต: ฯ
51 Yesu ya tambaye shi, ya ce, '' me ka ke so in yi maka?'' Makahon ya ce, ''Malam in sami gani.''
ตโต ยีศุสฺตมวทตฺ ตฺวยา กึ ปฺรารฺถฺยเต? ตุภฺยมหํ กึ กริษฺยามี? ตทา โสนฺธสฺตมุวาจ, เห คุโร มทียา ทฺฤษฺฏิรฺภเวตฺฯ
52 Yesu ya ce masa. ''Yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.'' Nan take idanunsa suka bude, ya bi Yesu, suka tafi tare.
ตโต ยีศุสฺตมุวาจ ยาหิ ตว วิศฺวาสสฺตฺวำ สฺวสฺถมการฺษีตฺ, ตสฺมาตฺ ตตฺกฺษณํ ส ทฺฤษฺฏึ ปฺราปฺย ปถา ยีโศ: ปศฺจาทฺ ยเยาฯ

< Markus 10 >