< Luka 1 >

1 Mutane da dayawa sun yi kokarin rubutu akan abubuwan da suka cika a tsakaninmu,
پْرَتھَمَتو یے ساکْشِنو واکْیَپْرَچارَکاشْچاسَنْ تےسْماکَں مَدھْیے یَدْیَتْ سَپْرَمانَں واکْیَمَرْپَیَنْتِ سْمَ
2 kamar yanda suka danka mana su, wadanda tun daga farko suka zama shaidu da idanunsu kuma manzanni ne na sakon.
تَدَنُسارَتونْییپِ بَہَوَسْتَدْورِتّانْتَں رَچَیِتُں پْرَورِتّاح۔
3 Sabili da haka, ni ma, bayan da na yi bincike da kyau akan yanayin wadannan abubuwa tun da farko na ga ya yi kyau in rubuta wadannan abubuwa bi da bi ya mafi girmaTiyofilas.
اَتَایوَ ہے مَہامَہِمَتھِیَپھِلْ تْوَں یا یاح کَتھا اَشِکْشْیَتھاسْتاساں درِڈھَپْرَمانانِ یَتھا پْراپْنوشِ
4 Ya zama haka domin ka san gaskiyar abin da aka koya maka ne.
تَدَرْتھَں پْرَتھَمَمارَبھْیَ تانِ سَرْوّانِ جْناتْواہَمَپِ اَنُکْرَماتْ سَرْوَّورِتّانْتانْ تُبھْیَں لیکھِتُں مَتِمَکارْشَمْ۔
5 A cikin zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, akwai wani firist mai suna Zakariya, daga yankin Abija. Matarsa daga cikin yaya mata na zuriyar Haruna ce, kuma sunan ta Alisabatu ne.
یِہُودادیشِییَہیرودْنامَکے راجَتْوَں کُرْوَّتِ اَبِییَیاجَکَسْیَ پَرْیّایادھِکارِی سِکھَرِیَنامَکَ ایکو یاجَکو ہارونَوَںشودْبھَوا اِلِیشیواکھْیا
6 Dukan su biyu masu adalci ne a gaban Allah; marasa zargi a tafiyarsu cikin dukan dokoki da farilan Ubangiji.
تَسْیَ جایا دْواوِمَو نِرْدوشَو پْرَبھوح سَرْوّاجْنا وْیَوَسْتھاشْچَ سَںمَنْیَ اِیشْوَرَدرِشْٹَو دھارْمِّکاواسْتامْ۔
7 Amma ba su da da, domin Alisabatu ba ta haihuwa, kuma a wannan lokacin dukansu sun tsufa kwarai.
تَیوح سَنْتانَ ایکوپِ ناسِیتْ، یَتَ اِلِیشیوا بَنْدھْیا تَو دْواویوَ ورِدّھاوَبھَوَتامْ۔
8 Ya zama kuma a lokacin da Zakariya yana gaban Allah, yana yin hidimar sa ta firist bisa ga tsari da ka'idar aikinsa.
یَدا سْوَپَرْیّانُکْرَمینَ سِکھَرِیَ اِیشْواسْیَ سَمَکْشَں یاجَکِییَں کَرْمَّ کَروتِ
9 Bisa ga al'adar zaben firist da zai yi hidima, an zabe shi ta wurin kuri'a ya shiga cikin haikalin Ubangiji domin ya kona turare.
تَدا یَجْنَسْیَ دِنَپَرِپایّا پَرَمیشْوَرَسْیَ مَنْدِرے پْرَویشَکالے دھُوپَجْوالَنَں کَرْمَّ تَسْیَ کَرَنِییَماسِیتْ۔
10 Dukan taron Jama'a suna addu'a a waje a sa'adda ake kona turaren.
تَدّھُوپَجْوالَنَکالے لوکَنِوَہے پْرارْتھَناں کَرْتُں بَہِسْتِشْٹھَتِ
11 A lokacin, mala'ikan Ubangiji ya bayana a gare shi yana tsaye a gefen daman bagadi na turaren.
سَتِ سِکھَرِیو یَسْیاں ویدْیاں دھُوپَں جْوالَیَتِ تَدَّکْشِنَپارْشْوے پَرَمیشْوَرَسْیَ دُوتَ ایکَ اُپَسْتھِتو دَرْشَنَں دَدَو۔
12 Zakariya ya firgita sa'adda ya gan shi; tsoro ya kama shi.
تَں درِشْٹْوا سِکھَرِیَ اُدْوِوِجے شَشَنْکے چَ۔
13 Amma mala'ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya, domin an ji addu'ar ka. Matar ka Alisabatu za ta haifa maka da. Za ka kira sunansa Yahaya.
تَدا سَ دُوتَسْتَں بَبھاشے ہے سِکھَرِیَ ما بھَیسْتَوَ پْرارْتھَنا گْراہْیا جاتا تَوَ بھارْیّا اِلِیشیوا پُتْرَں پْرَسوشْیَتے تَسْیَ نامَ یوہَنْ اِتِ کَرِشْیَسِ۔
14 Za ka yi murna da farin ciki, kuma da yawa za su yi murna da haifuwarsa.
کِنْچَ تْوَں سانَنْدَح سَہَرْشَشْچَ بھَوِشْیَسِ تَسْیَ جَنْمَنِ بَہَوَ آنَنْدِشْیَنْتِ چَ۔
15 Domin zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba zai sha ruwan inabi ba ko wani abu mai sa maye, kuma zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun daga cikin cikin mahaifiyarsa.
یَتو ہیتوح سَ پَرَمیشْوَرَسْیَ گوچَرے مَہانْ بھَوِشْیَتِ تَتھا دْراکْشارَسَں سُراں وا کِمَپِ نَ پاسْیَتِ، اَپَرَں جَنْمارَبھْیَ پَوِتْریناتْمَنا پَرِپُورْنَح
16 Kuma mutanen Isra'ila da yawa za su juya zuwa ga Ubangiji Allahnsu.
سَنْ اِسْراییلْوَںشِییانْ اَنیکانْ پْرَبھوح پَرَمیشْوَرَسْیَ مارْگَمانیشْیَتِ۔
17 Zai yi tafiya a gaban Unbangiji a cikin ruhu da ikon Iliya. Zai yi haka domin ya juya zuciyar Ubanni zuwa ga 'ya'yansu, domin marasa biyayya su yi tafiya a cikin tafarkin adalai. Don ya shirya wa Ubangiji mutanen da aka shirya dominsa.”
سَنْتانانْ پْرَتِ پِترِناں مَناںسِ دھَرْمَّجْنانَں پْرَتْیَناجْناگْراہِنَشْچَ پَراوَرْتَّیِتُں، پْرَبھوح پَرَمیشْوَرَسْیَ سیوارْتھَمْ ایکاں سَجِّتَجاتِں وِدھاتُنْچَ سَ ایلِیَرُوپاتْمَشَکْتِپْراپْتَسْتَسْیاگْرے گَمِشْیَتِ۔
18 Zakariya ya ce wa mala'ikan, “Ta yaya zan san wannan? Ga shi na tsufa kuma matata tana da shekaru da yawa.”
تَدا سِکھَرِیو دُوتَمَوادِیتْ کَتھَمیتَدْ ویتْسْیامِ؟ یَتوہَں ورِدّھو مَمَ بھارْیّا چَ ورِدّھا۔
19 Mala'ikan ya amsa ya ce masa, “Nine Jibra'ilu, wanda ke tsaye a gaban Allah. An aiko ni in gaya maka wannan labari mai dadi.
تَتو دُوتَح پْرَتْیُواچَ پَشْییشْوَرَسْیَ ساکْشادْوَرْتِّی جِبْراییلْناما دُوتوہَں تْوَیا سَہَ کَتھاں گَدِتُں تُبھْیَمِماں شُبھَوارْتّاں داتُنْچَ پْریشِتَح۔
20 Kuma duba, za ka zama bebe, ba za ka iya magana ba, sai ran da wadannan abubuwa suka cika. Ya zama haka domin ba ka gaskanta da kalmomina ba, wadanda za su cika a daidai lokacin.”
کِنْتُ مَدِییَں واکْیَں کالے پھَلِشْیَتِ تَتْ تْوَیا نَ پْرَتِیتَمْ اَتَح کارَنادْ یاوَدیوَ تانِ نَ سیتْسْیَنْتِ تاوَتْ تْوَں وَکْتُںمَشَکْتو مُوکو بھَوَ۔
21 Sa'adda mutane suke jiran Zakariya. Sun yi mamaki yadda ya dauki lokaci sosai a cikin haikali.
تَدانِیں یے یے لوکاح سِکھَرِیَمَپَیکْشَنْتَ تے مَدھْییمَنْدِرَں تَسْیَ بَہُوِلَمْبادْ آشْچَرْیَّں مینِرے۔
22 Amma da ya fita, bai iya yin magana da su ba. Sun gane da cewa ya ga wahayi lokacin da yake cikin haikali. Ya ci gaba da yi masu alamu, ba ya magana.
سَ بَہِراگَتو یَدا کِمَپِ واکْیَں وَکْتُمَشَکْتَح سَنْکیتَں کرِتْوا نِحشَبْدَسْتَسْیَو تَدا مَدھْییمَنْدِرَں کَسْیَچِدْ دَرْشَنَں تینَ پْراپْتَمْ اِتِ سَرْوّے بُبُدھِرے۔
23 Ya zama bayan da kwanakin hidimarsa suka kare, ya tafi gidansa.
اَنَنْتَرَں تَسْیَ سیوَنَپَرْیّایے سَمْپُورْنے سَتِ سَ نِجَگیہَں جَگامَ۔
24 Bayan kwanakin nan, matarsa Alisabatu ta samu juna biyu. Ta boye kanta har na watani biyar. Ta ce,
کَتِپَیَدِنیشُ گَتیشُ تَسْیَ بھارْیّا اِلِیشیوا گَرْبّھَوَتِی بَبھُووَ
25 “Wannan shi ne abin da Allah ya yi mani da ya dube ni domin ya dauke kunyata a gaban jama'a.”
پَشْچاتْ سا پَنْچَماسانْ سَںگوپْیاکَتھَیَتْ لوکاناں سَمَکْشَں مَماپَمانَں کھَنْڈَیِتُں پَرَمیشْوَرو مَیِ درِشْٹِں پاتَیِتْوا کَرْمّیدرِشَں کرِتَوانْ۔
26 A cikin watan ta na shidda, an aiki Mala'ika Jibra'ilu daga wurin Allah zuwa wani birni a Galili mai suna Nazarat,
اَپَرَنْچَ تَسْیا گَرْبّھَسْیَ شَشْٹھے ماسے جاتے گالِیلْپْرَدیشِییَناسَرَتْپُری
27 zuwa ga wata budurwa wanda aka ba da ita ga wani mutum mai suna Yusufu. Shi dan zuriyar Dauda ne, kuma ana kiran budurwar Maryamu.
دایُودو وَںشِییایَ یُوشَپھْنامْنے پُرُشایَ یا مَرِیَمْنامَکُمارِی واگْدَتّاسِیتْ تَسْیاح سَمِیپَں جِبْراییلْ دُوتَ اِیشْوَرینَ پْرَہِتَح۔
28 Ya zo wurin ta ya ce, “A gaishe ki, ke da ki ke da tagomashi sosai! Ubangiji yana tare da ke.
سَ گَتْوا جَگادَ ہے اِیشْوَرانُگرِہِیتَکَنْیے تَوَ شُبھَں بھُویاتْ پْرَبھُح پَرَمیشْوَرَسْتَوَ سَہایوسْتِ نارِیناں مَدھْیے تْوَمیوَ دھَنْیا۔
29 Amma ta damu kwarai da wadannan kalmomi sai ta yi tunani ko wacce irin gaisuwa ce wannan.
تَدانِیں سا تَں درِشْٹْوا تَسْیَ واکْیَتَ اُدْوِجْیَ کِیدرِشَں بھاشَنَمِدَمْ اِتِ مَنَسا چِنْتَیاماسَ۔
30 Mala'ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, domin kin samu tagomashi a wurin Allah.
تَتو دُوتووَدَتْ ہے مَرِیَمْ بھَیَں ماکارْشِیح، تْوَیِ پَرَمیشْوَرَسْیانُگْرَہوسْتِ۔
31 Duba, za ki sami juna biyu, za ki haifi da. Za ki kira sunansa 'Yesu'.
پَشْیَ تْوَں گَرْبّھَں دھرِتْوا پُتْرَں پْرَسوشْیَسے تَسْیَ نامَ یِیشُرِتِ کَرِشْیَسِ۔
32 Zai zama mai girma, kuma za a ce da shi Dan Allah Madaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi kursiyin ubansa Dauda.
سَ مَہانْ بھَوِشْیَتِ تَتھا سَرْوّیبھْیَح شْریشْٹھَسْیَ پُتْرَ اِتِ کھْیاسْیَتِ؛ اَپَرَں پْرَبھُح پَرَمیشْوَرَسْتَسْیَ پِتُرْدایُودَح سِںہاسَنَں تَسْمَے داسْیَتِ؛
33 Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn g165)
تَتھا سَ یاکُوبو وَںشوپَرِ سَرْوَّدا راجَتْوَں کَرِشْیَتِ، تَسْیَ راجَتْوَسْیانْتو نَ بھَوِشْیَتِ۔ (aiōn g165)
34 Maryamu ta ce wa mala'ikan, “Yaya wannan zai faru, tun da shike ni ban san namiji ba?”
تَدا مَرِیَمْ تَں دُوتَں بَبھاشے ناہَں پُرُشَسَنْگَں کَرومِ تَرْہِ کَتھَمیتَتْ سَمْبھَوِشْیَتِ؟
35 Mala'ikan ya amsa ya ce mata, “Ruhu Mai-tsarki zai sauko a kan ki, kuma ikon Madaukaki zai lullube ki. Sabili da haka, za a kira mai tsarkin da za ki haifa Dan Allah.
تَتو دُوتوکَتھَیَتْ پَوِتْرَ آتْما تْواماشْرایِشْیَتِ تَتھا سَرْوَّشْریشْٹھَسْیَ شَکْتِسْتَووپَرِ چھایاں کَرِشْیَتِ تَتو ہیتوسْتَوَ گَرْبّھادْ یَح پَوِتْرَبالَکو جَنِشْیَتے سَ اِیشْوَرَپُتْرَ اِتِ کھْیاتِں پْراپْسْیَتِ۔
36 Ki kuma duba, ga 'yar'uwarki Alisabatu ta samu juna biyu a tsufanta. Watannin ta shida kenan, ita wadda aka kira ta bakarariya.
اَپَرَنْچَ پَشْیَ تَوَ جْناتِرِلِیشیوا یاں سَرْوّے بَنْدھْیامَوَدَنْ اِدانِیں سا وارْدّھَکْیے سَنْتانَمیکَں گَرْبّھےدھارَیَتْ تَسْیَ شَشْٹھَماسوبھُوتْ۔
37 Gama babu abin da ba shi yiwuwa a wurin Allah.”
کِمَپِ کَرْمَّ ناسادھْیَمْ اِیشْوَرَسْیَ۔
38 Maryamu ta ce, “To, ni baiwar Ubangiji ce. Bari ya faru da ni bisa ga sakonka.” Sai mala'ikan ya bar ta.
تَدا مَرِیَمْ جَگادَ، پَشْیَ پْرَبھیرَہَں داسِی مَہْیَں تَوَ واکْیانُسارینَ سَرْوَّمیتَدْ گھَٹَتامْ؛ اَنَنَتَرَں دُوتَسْتَسْیاح سَمِیپاتْ پْرَتَسْتھے۔
39 Sai Maryamu ta tashi da sauri a cikin kwanakin nan, zuwa kasa mai duwatsu, zuwa wani birni a Yahudiya.
اَتھَ کَتِپَیَدِناتْ پَرَں مَرِیَمْ تَسْماتْ پَرْوَّتَمَیَپْرَدیشِییَیِہُودایا نَگَرَمیکَں شِیگھْرَں گَتْوا
40 Ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Alisabatu.
سِکھَرِیَیاجَکَسْیَ گرِہَں پْرَوِشْیَ تَسْیَ جایامْ اِلِیشیواں سَمْبودھْیاوَدَتْ۔
41 Ya zama sa'adda Alisabatu ta ji gaisuwar Maryamu, sai dan da ke cikinta ya yi tsalle, an cika Alisabatu kuma da Ruhu Mai Tsarki.
تَتو مَرِیَمَح سَمْبودھَنَواکْیے اِلِیشیوایاح کَرْنَیوح پْرَوِشْٹَماتْرے سَتِ تَسْیا گَرْبّھَسْتھَبالَکو نَنَرْتَّ۔ تَتَ اِلِیشیوا پَوِتْریناتْمَنا پَرِپُورْنا سَتِی
42 Ta daga murya, ta ce, “Mai albarka kike a cikin mata, kuma mai albarka ne dan cikinki.
پْروچَّیرْگَدِتُماریبھے، یوشِتاں مَدھْیے تْوَمیوَ دھَنْیا، تَوَ گَرْبّھَسْتھَح شِشُشْچَ دھَنْیَح۔
43 Kuma don me ya faru da ni da uwar Ubangijina ta ziyarce ni?
تْوَں پْرَبھورْماتا، مَمَ نِویشَنے تْوَیا چَرَناوَرْپِتَو، مَمادْیَ سَوبھاگْیَمیتَتْ۔
44 Kuma duba, da na ji karar gaisuwan ki sai dan ciki na ya yi tsalle domin murna.
پَشْیَ تَوَ واکْیے مَمَ کَرْنَیوح پْرَوِشْٹَماتْرے سَتِ مَمودَرَسْتھَح شِشُرانَنْدانْ نَنَرْتَّ۔
45 Kuma mai albarka ce wadda ta gaskanta cewa abubuwan da aka alkawarta mata daga wurin Ubangiji za su cika.
یا سْتْرِی وْیَشْوَسِیتْ سا دھَنْیا، یَتو ہیتوسْتاں پْرَتِ پَرَمیشْوَروکْتَں واکْیَں سَرْوَّں سِدّھَں بھَوِشْیَتِ۔
46 Maryamu ta ce, “Zuciyata ta yabi Ubangiji,
تَدانِیں مَرِیَمْ جَگادَ۔ دھَنْیَوادَں پَریشَسْیَ کَروتِ مامَکَں مَنَح۔
47 kuma ruhu na ya yi murna da Allah mai ceto na.”
مَماتْما تارَکیشے چَ سَمُلّاسَں پْرَگَچّھَتِ۔
48 Domin ya dubi kaskancin baiwarsa. Duba, daga yanzu, dukkan tsararraki za su ce da ni mai albarka.
اَکَروتْ سَ پْرَبھُ رْدُشْٹِں سْوَداسْیا دُرْگَتِں پْرَتِ۔ پَشْیادْیارَبھْیَ ماں دھَنْیاں وَکْشْیَنْتِ پُرُشاح سَدا۔
49 Domin shi madaukaki ya yi mani manyan abubuwa, kuma sunansa Mai Tsarki ne.
یَح سَرْوَّشَکْتِمانْ یَسْیَ ناماپِ چَ پَوِتْرَکَں۔ سَ ایوَ سُمَہَتْکَرْمَّ کرِتَوانْ مَنِّمِتَّکَں۔
50 Jinkansa ya tabbata daga tsara zuwa tsara wadanda suke girmama shi.
یے بِبھْیَتِ جَناسْتَسْماتْ تیشاں سَنْتانَپَںکْتِشُ۔ اَنُکَمْپا تَدِییا چَ سَرْوَّدَیوَ سُتِشْٹھَتِ۔
51 Ya nuna karfinsa da hannuwansa; ya warwatsa ma su girman kai game da tunanin zuciyarsu.
سْوَباہُبَلَتَسْتینَ پْراکاشْیَتَ پَراکْرَمَح۔ مَنَحکُمَنْتْرَناسارْدّھَں وِکِیرْیَّنْتےبھِمانِنَح۔
52 Ya nakasar da magada daga kursiyoyinsu, ya kuma fifita nakasassu.
سِںہاسَنَگَتالّوکانْ بَلِنَشْچاوَروہْیَ سَح۔ پَدیشُوچّیشُ لوکاںسْتُ کْشُدْرانْ سَںسْتھاپَیَتْیَپِ۔
53 Ya ciyar da mayunwata da abubuwa masu kyau, amma ya aiki attajirai wofi.
کْشُدھِتانْ مانَوانْ دْرَوْیَیرُتَّمَیح پَرِتَرْپْیَ سَح۔ سَکَلانْ دھَنِنو لوکانْ وِسرِجیدْ رِکْتَہَسْتَکانْ۔
54 Ya ba da taimako ga bawan sa Isra'ila, domin ya tuna ya kuma nuna jinkai
اِبْراہِیمِ چَ تَدْوَںشے یا دَیاسْتِ سَدَیوَ تاں۔ سْمرِتْوا پُرا پِترِناں نو یَتھا ساکْشاتْ پْرَتِشْرُتَں۔ (aiōn g165)
55 (kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn g165)
اِسْراییلْسیوَکَسْتینَ تَتھوپَکْرِیَتے سْوَیَں۔۔
56 Maryamu ta zauna da Alisabatu tsawon watanni uku sai ta koma gidanta.
اَنَنْتَرَں مَرِیَمْ پْرایینَ ماسَتْرَیَمْ اِلِیشیوَیا سَہوشِتْوا وْیاگھُیَّ نِجَنِویشَنَں یَیَو۔
57 Da lokaci yayi da Alisabatu za ta haifi danta, ta kuma haifi da namiji.
تَدَنَنْتَرَمْ اِلِیشیوایاح پْرَسَوَکالَ اُپَسْتھِتے سَتِ سا پُتْرَں پْراسوشْٹَ۔
58 Makwabtanta da 'yan'uwanta sun ji cewa Ubangiji ya ribanbanya jinkansa akanta, sai suka yi murna tare da ita
تَتَح پَرَمیشْوَرَسْتَسْیاں مَہانُگْرَہَں کرِتَوانْ ایتَتْ شْرُتْوا سَمِیپَواسِنَح کُٹُمْباشْچاگَتْیَ تَیا سَہَ مُمُدِرے۔
59 Ya zama akan rana ta takwas, sun zo domin a yi wa yaron kaciya. Da sun kira sunansa “Zakariya” kamar sunan ubansa,
تَتھاشْٹَمے دِنے تے بالَکَسْیَ تْوَچَں چھیتُّمْ ایتْیَ تَسْیَ پِترِنامانُرُوپَں تَنّامَ سِکھَرِیَ اِتِ کَرْتُّمِیشُح۔
60 amma mahaifiyarsa ta amsa ta ce, “A'a, za a kira shi Yahaya.”
کِنْتُ تَسْیَ ماتاکَتھَیَتْ تَنَّ، ناماسْیَ یوہَنْ اِتِ کَرْتَّوْیَمْ۔
61 Suka ce mata, “Babu wani a cikin danginku wanda ake kira da wannan suna.”
تَدا تے وْیاہَرَنْ تَوَ وَںشَمَدھْیے نامیدرِشَں کَسْیاپِ ناسْتِ۔
62 Sun nuna alama ga ubansa bisa ga yanda ya ke so a rada masa suna.
تَتَح پَرَں تَسْیَ پِتَرَں سِکھَرِیَں پْرَتِ سَنْکیتْیَ پَپْرَچّھُح شِشوح کِں نامَ کارِشْیَتے؟
63 Ubansa ya nemi a ba shi allon rubutu, sai ya rubuta, “Sunansa Yahaya.” Dukan su suka yi mamaki kwarai da wannan.
تَتَح سَ پھَلَکَمیکَں یاچِتْوا لِلیکھَ تَسْیَ نامَ یوہَنْ بھَوِشْیَتِ۔ تَسْماتْ سَرْوّے آشْچَرْیَّں مینِرے۔
64 Nan take, sai bakinsa ya bude kuma harshensa ya saki. Ya yi magana ya kuma yabi Allah.
تَتْکْشَنَں سِکھَرِیَسْیَ جِہْواجاڈْیےپَگَتے سَ مُکھَں وْیادایَ سْپَشْٹَوَرْنَمُچّارْیَّ اِیشْوَرَسْیَ گُنانُوادَں چَکارَ۔
65 Tsoro ya kama dukan wadanda suke zama kewaye da su. Sai labarin ya bazu cikin dukan kasar duwatsu ta Yahudiya.
تَسْماچَّتُرْدِکْسْتھاح سَمِیپَواسِلوکا بھِیتا ایوَمیتاح سَرْوّاح کَتھا یِہُودایاح پَرْوَّتَمَیَپْرَدیشَسْیَ سَرْوَّتْرَ پْرَچارِتاح۔
66 Kuma dukan wadanda suka ji su, sun ajiye su a cikin zuciyarsu, suna cewa, “To me wannan yaro zai zama ne?” Domin hannun Ubangiji yana nan tare da shi.
تَسْماتْ شْروتارو مَنَحسُ سْتھاپَیِتْوا کَتھَیامْبَبھُووُح کِیدرِشویَں بالو بھَوِشْیَتِ؟ اَتھَ پَرَمیشْوَرَسْتَسْیَ سَہایوبھُوتْ۔
67 Ruhu Mai-tsarki ya cika mahaifinsa Zakariya sai ya yi anabci cewa,
تَدا یوہَنَح پِتا سِکھَرِیَح پَوِتْریناتْمَنا پَرِپُورْنَح سَنْ ایتادرِشَں بھَوِشْیَدْواکْیَں کَتھَیاماسَ۔
68 “Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra'ila domin ya zo ya taimaki mutanen sa kuma ya yi aikin ceto domin su.”
اِسْراییلَح پْرَبھُ رْیَسْتُ سَ دھَنْیَح پَرَمیشْوَرَح۔ اَنُگرِہْیَ نِجالّوکانْ سَ ایوَ پَرِموچَییتْ۔
69 Ya ta da kahon ceto dominmu daga gidan bawansa Dauda, daga zuriyar Dauda bawansa,
وِپَکْشَجَنَہَسْتیبھْیو یَتھا موچْیامَہے وَیَں۔ یاوَجِّیوَنْچَ دھَرْمّینَ سارَلْیینَ چَ نِرْبھَیاح۔
70 kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn g165)
سیوامَہَے تَمیوَیکَمْ ایتَتْکارَنَمیوَ چَ۔ سْوَکِییَں سُپَوِتْرَنْچَ سَںسْمرِتْیَ نِیَمَں سَدا۔
71 Zai kawo mana ceto daga magabtan mu da kuma daga hannun makiyanmu.
کرِپَیا پُرُشانْ پُورْوّانْ نِکَشارْتھاتُّ نَح پِتُح۔ اِبْراہِیمَح سَمِیپے یَں شَپَتھَں کرِتَوانْ پُرا۔
72 Zai yi haka domin ya nuna jinkai ga ubaninmu ya kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
تَمیوَ سَپھَلَں کَرْتَّں تَتھا شَتْرُگَنَسْیَ چَ۔ رِتِییاکارِنَشْچَیوَ کَریبھْیو رَکْشَنایَ نَح۔
73 rantsuwar da ya fada wa ubanmu Ibrahim.
سرِشْٹیح پْرَتھَمَتَح سْوِییَیح پَوِتْرَے رْبھاوِوادِبھِح۔ (aiōn g165)
74 Ya rantse zai yardar mana, bayan da an kubutar da mu daga hannun makiyanmu, mu bauta masa ba tare da tsoro ba,
یَتھوکْتَوانْ تَتھا سْوَسْیَ دایُودَح سیوَکَسْیَ تُ۔
75 a cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakin ranmu.
وَںشے تْراتارَمیکَں سَ سَمُتْپادِتَوانْ سْوَیَمْ۔
76 I, kai kuma, yaro, za a kira ka annabi na Madaukaki, domin za ka tafi gaban fuskar Ubangiji ka shirya hanyoyinsa, ka shirya mutane domin zuwansa,
اَتو ہے بالَکَ تْوَنْتُ سَرْوّیبھْیَح شْریشْٹھَ ایوَ یَح۔ تَسْیَیوَ بھاوِوادِیتِ پْرَوِکھْیاتو بھَوِشْیَسِ۔ اَسْماکَں چَرَنانْ کْشیمے مارْگے چالَیِتُں سَدا۔ ایوَں دھْوانْتےرْتھَتو مرِتْیوشْچھایایاں یے تُ مانَواح۔
77 domin ba mutanensa ilimin ceto ta wurin gafarar zunubansu.
اُپَوِشْٹاسْتُ تانیوَ پْرَکاشَیِتُمیوَ ہِ۔ کرِتْوا مَہانُکَمْپاں ہِ یامیوَ پَرَمیشْوَرَح۔
78 Wannan zai faru ne domin girman jinkan Allahnmu, sabili da hasken rana daga bisa za ya zo wurinmu,
اُورْدْوّاتْ سُورْیَّمُدایَّیواسْمَبھْیَں پْراداتُّ دَرْشَنَں۔ تَیانُکَمْپَیا سْوَسْیَ لوکاناں پاپَموچَنے۔
79 domin haskakawa akan wadanda ke zaune a cikin duhu da kuma cikin inuwar mutuwa. Zai yi hakan nan domin ya kiyaye kafafunmu zuwa hanyar salama.
پَرِتْرانَسْیَ تیبھْیو ہِ جْنانَوِشْرانَنایَ چَ۔ پْرَبھو رْمارْگَں پَرِشْکَرْتُّں تَسْیاگْرایِی بھَوِشْیَسِ۔۔
80 Yaron ya yi girma ya kuma zama kakkarfa a cikin ruhu, yana kuma cikin jeji sai ranar bayyanuwarsa ga Isra'ila.
اَتھَ بالَکَح شَرِیرینَ بُدّھیا چَ وَرْدّھِتُماریبھے؛ اَپَرَنْچَ سَ اِسْراییلو وَںشِییَلوکاناں سَمِیپے یاوَنَّ پْرَکَٹِیبھُوتَسْتاسْتاوَتْ پْرانْتَرے نْیَوَسَتْ۔

< Luka 1 >